< Yone 6 >

1 Amalalu, Yesu da Ga: lili Hano Wayabo bagade (eno sia: sa Daibiliase Wayabo) dusagaiga degele asi.
Bayan waddannan abubuwa, Yesu ya ketare tekun Galili, wanda a ke kira tekun Tibariya.
2 Dunu bagohame da Ea musa: hame ba: su oloi uhinisu hou ba: i dagoiba: le, Ema fa: no bobogei.
Sai taro mai yawa suka bi shi domin suna ganin alamu da yake yi akan marasa lafiya.
3 Yesu da agoloba: le heda: le, E amola Ea ado ba: su dunu, gilisili esalu.
Sai Yesu ya hau dutse ya zauna a can tare da almajiransa.
4 Baligisu Lolo Nasu eso da gadenene misunu galu.
(Kuma da idin Ketarewa, wato idin Yahudawa, ya kusato.)
5 Yesu da ba: le gagale, dunu bagohame Ema doaga: musa: manebe ba: i. E da Filibema amane adole ba: i, “Amo dunu huluane ilima ha: i manu ima: ne, ninia habodili bidi lama: bela: ?”
Da Yesu ya daga kai sai ya ga babban taro yana zuwa wurinsa, sai ya ce ma Filibus, “Ina za mu sayi gurasar da Mutanen nan za su ci?”
6 (E da Filibema ado ba: musa: , amane sia: i. Be Yesu Hi da Ea fa: no hamomu dawa: i galu.)
( Ya fadi haka ne domin ya gwada shi, saboda shi kansa ya san abin da zai yi.)
7 Filibe bu adole i, “Ninia da silifa fage 200 agoane amoga ha: i manu bidi lasea, dunu gilisi da bagadeba: le, ha: i manu da fonobahadi ba: mu.”
Filibus ya amsa masa, “gurasar dinari biyu ma ba zata ishi kowannensu ya samu ko kadan ba.”
8 Yesu Ea ado ba: su dunu eno, amo A: dalu (Saimone Bida eya) e amane sia: i,
Daya daga cikin almajiransa, wato Andarawus, dan'uwan Siman Bitrus, ya ce masa,
9 “Goi fonobo da guiguda: esala. E da agi ga: gi biyale amola menabo aduna gagui gala. Be amo dunu huluane moma: ne, amo da defele hame ba: mu.”
“Ga wani dan yaro nan da dunkule biyar na sha'ir, da kifi biyu. Amma menene wadannan za su yi wa mutane masu yawa?”
10 Yesu da ilima amane sia: i, “Dunu huluane ilima fima: ne sia: ma.” (Amo sogebi gisi bagade dialu.) Amalalu dunu huluane fi galu. Dunu esalu da 5000 agoane.
Yesu ya ce, “ku sa mutane su zauna.”( wurin kuwa akwai ciyawa.) Sai mazajen suka zauna, sun kai wajen dubu biyar.
11 Yesu da agi ga: gi lale, Godema nodone sia: ne gadole, fifili, dunu huluane fi dialu ilima sagoi. Menabo sagoma: ne E defele hamoi. Ilia da sadigia: i dagoi.
Sai Yesu ya dauki gurasar, bayan da ya yi godiya, sai ya rarraba wa wadanda suke zaune. Haka kuma ya rarraba kifin gwargwadon abin da zai ishe su.
12 Dunu da sadiba: le, Yesu da Ea ado ba: su dunu ilima amane sia: i, “Hame mai dialu ha: i manu gilisili lama. Ninia udigili ha: digimu da defea hame.”
Da Mutanen suka ci suka kuma koshi, sai ya ce wa almajiransa, ku tattara gutsattsarin da suka rage, kada ya zama asara.”
13 Amalalu, huluane lale, amo musa: agi ga: gi biyale gala, dunu huluane ilia sadigia: iba: le, mogili hame mai dialu ha: i manu da daba fagoyale sali nabai amo lidi dagoi.
Sai suka cika kwanduna goma sha biyu da gutsattsarin gurasar nan biyar da ya rage bayan da kowa ya ci.
14 Dunu huluane da amo musa: hame ba: su dawa: digima: ne olelesu Yesu E hamoi ba: beba: le, amane sia: i, “Dafawane! Musa: dunu da balofede dunu da misunu dedei. Amo da misi dagoi.”
Da jama'a suka ga alamar da ya yi, sai suka ce, “Hakika wannan shi ne annabin nan mai zuwa cikin duniya.
15 Ilia da Yesu gasawane gagulaligili, E osobo bagade hina bagade dunu hamoma: ne dawa: i galu. Ilia hanai hou ba: loba, Yesu da yolesili, goumi sogega Hisu esalumusa: asi.
“Da Yesu ya gane suna shirin zuwa su dauke shi da karfi da yaji su nada shi sarki, sai ya sake komawa kan dutsen da kansa.
16 Daeya doaga: loba, Yesu Ea ado ba: su dunu da wayabo amoga doaga: le,
Da yamma ta yi, sai almajiransa suka gangara teku.
17 dusagai amoga fila heda: le, Gabena: iame moilaiga doaga: musa: , hano da: iya bila ahoanu. Yesu da ilima mae misiniwane, soge da gasi.
Suka shiga cikin jirgi, suka haye teku zuwa kafarnahum. (A lokacin duhu ya yi, Yesu kuwa bai riga ya iso wurinsu ba tukuna.)
18 Amalalu, fo gasa bagade mabeba: le, hano da gafulubi ba: i.
Iska mai karfin gaske tana kadawa, kuma tekun yana hargowa.
19 Ado ba: su dunu da 6gilomida agoane sua: lalu, Yesu da mae magufale, hano da: iya ahoanu, dusagai gadenenewane manebe ba: i. Ilia bagadewane beda: i galu.
Bayan da almajiran suka yi tuki na wajen kimanin mil ashirin da biyar ko talatin, sai suka hango Yesu yana tafiya a kan teku ya kuma kusa da jirgin, sai suka firgita.
20 Yesu E amane sia: i, “Mae beda: ma! Goe da Nase!”
Amma ya ce masu, “Ni ne! kada ku firgita.”
21 Ea sia: nababeba: le, ilia bu hahawane Ema fila heda: ma: ne sia: i. E fila heda: le, dusagai da mae aligili ilia musa: doaga: musa: ahoanu sogebi hano bega: doaga: i.
Sa'an nan suka yarda suka karbe shi a cikin jirgin, kuma nan da nan jirgin ya kai gacci.
22 Golale hahabe, dunu huluane hano la: ididili mae degele esalu, dusagai afadafa da ilia bega: dialu ilia dawa: i galu. Yesu da mae fila heda: le, Ea ado ba: su dunu fawane fila heda: le asi, ilia dawa: i.
Kashe gari, sauran taron da suke tsaye a dayan hayin tekun suka ga cewa babu wani jirgi a wajen sai dayan, Yesu kuma bai shiga ciki da almajiransa ba, amma almajiransa suka tafi su kadai.
23 Be eno dunu bagohame, dusagai eno iliga fila heda: le, Daibiliase soge yolesili, hano bega: misini, (amo sogebi Yesu da Godema nodone sia: ne gadole, ha: i manu E da dunu bagohame ilima sadima: ne sagoi) amo sogebi gadenenewane doaga: i.
Sai dai, akwai wadansu jirage da suka zo daga Tibariya kusa da wurin da taron suka ci gurasa bayan da Ubangiji ya yi godiya.
24 Yesu amola Ea ado ba: su dunu da amo sogebi hame esalebe, amo dunu huluane ba: loba, ilia amo misi dusagaiga ili fila heda: le, asili, Gabena: iame moilaiga Yesu hogomusa: asi.
Sa'anda taron suka gane cewa Yesu da almajiransa ba su wurin, su da kansu su ka shiga cikin jiragen suka tafi Kafarnahum neman Yesu.
25 Hano bega: doaga: le, dunu huluane da Yesu hogole ba: loba, Ema amane sia: i, “Olelesu! Di da habogala guiguda: misila: ?”
Da suka same shi a hayin tekun, suka ce masa, “Mallam, yaushe ka zo nan?”
26 Yesu E bu adole i, “Na dilima dafawane sia: sa. Dilia da Na musa: hame ba: su dawa: digima: ne olelesu hamoi noga: le dawa: digiba: le Na hame hogosa. Be dilia da agi sadini mai dagoiba: le Na hogolala.
Yesu ya amsa masu, da cewa, “hakika, kuna nema na ne, ba don kun ga alamu ba, amma domin kun ci gurasar nan kun koshi.
27 Hedolo wadela: mu ha: i manu amo lama: ne, mae hawa: hamoma. Be ha: i manu mae dasale, Fifi Ahoanusu imunu liligi, amo lama: ne hawa: hamoma. Gode, Adadafa, da Dunu Egefe ilegei dagoiba: le: , Dunu Egefe da amo ha: i manu dilima imunu.” (aiōnios g166)
Ku daina yin wahala a kan neman abinci mai lalacewa, sai dai a kan abinci mai dawwama wanda zai kaiku ga rai madawwami wanda Dan Mutum zai ba ku, domin Ubangiji Allah ya sa hatiminsa a kansa.” (aiōnios g166)
28 Amaiba: le, ilia da Ema adole ba: i, “Ninia da Gode Ea hanai hawa: hamomusa: , adi hamoma: bela: ?”
Sai suka ce Masa, “Me za mu yi, domin mu aikata ayyukan Allah?
29 Yesu E bu adole i, “Gode Ea hawa: hamosu da agoane gala. Ea Asunasi Dunu amo Ea hou dafawaneyale dawa: ma! Amo da Gode Ea hawa: hamosu.”
Yesu ya amsa, “Wannan shi ne aikin Allah: wato ku gaskata da wanda ya aiko.”
30 Ilia amane sia: i, “Ninia dafawaneyale dawa: ma: ne, Di da adi musa: hame ba: su dawa: digima: ne olelesu hamoma: bela: ? Di da adi hamoma: bela: ?
Sai suka ce masa, “To wace alama za ka yi, don mu gani mu gaskata ka?
31 Ninia aowalali da wadela: i ha: i manu hamedei soge amo ganodini ma: na nasu. Gode Sia: Dedei defele, ‘E da muagado misi agi ilima i!’”
Me za ka yi? Kakanninmu sun ci manna a jeji, kamar yadda aka rubuta, “Ya ba su gurasa daga sama su ci.”
32 Yesu E amane sia: i, “Na dilima dafawane sia: sa. Mousese ea dilima iasu da agidafa muagado misi hame. Na Ada da agidafa muagado misi dilima iaha.
Sa'an nan Yesu ya ce masu, “hakika, hakika, ina gaya maku ba Musa ne ya ba ku gurasa nan daga sama ba, amma Ubana ne ya baku gurasa ta gaskiya daga sama.
33 Bai Gode da dilima agidafa i, amola amo agidafa da Dunu. E da muagado misini, osobo bagade fi dunu ilima esalusu iaha.”
Gurasar Allah itace mai saukowa daga sama mai kuma bada rai ga duniya,”
34 Ilia amane sia: i, “Hina! Amo agi ninima sagolaloma?”
Sai suka ce masa, “Mallam, ka rika ba mu irin wannan gurasa kodayaushe.”
35 Yesu da bu adole i, “Na da Esalalalusu Agidafa. Nowa da Nama doaga: sea, e da ha: su hamedafa dawa: mu. Nowa da Na hou dafawaneyale dawa: sea, e da hano hame hanamu.
Yesu ya ce masu, “Ni ne gurasa mai ba da rai. Wanda ya zo wurina ba zai ji yunwa ba, wanda kuma ya gaskanta da ni ba zai kara jin kishi ba.
36 Be Na da dilima sia: i, ‘Dilia da Na hou ba: i dagoi, be dafawaneyale hame dawa: sa.’
Amma na gaya maku cewa, hakika kun gan ni, duk da haka ba ku ba da gaskiya ba.
37 Dunu huluane amo Na Ada da Nama iaha, ilia da Nama doaga: mu. Nowa da Nama doaga: sea, amo Na da hamedafa sefasimu.
Duk wanda Uba ya bani zai zo gare ni, wanda kuwa ya zo gare ni ba zan kore shi ba ko kadan.
38 Bai Na da Hebene sogega, Na hanai asigi dawa: su hamomusa: hame misi. Be Na asunasisu, Gode, amo Ea hanai asigi dawa: su hamomusa: , Na da misi dagoi.
Gama na sauko daga sama, ba domin in bi nufin kaina ba, sai dai nufin wanda ya aiko ni.
39 Gode Ea hanai asigi dawa: su da agoane. Dunu huluanedafa E da Nama iabe, amo Na da hamedafa yolesimu. Be soge wadela: mu eso amoga, Na da ili huluane wa: legadolesimu.
Wannan shi ne nufin wanda ya aiko ni, kada in rasa ko daya daga cikin wadannan da ya bani, sai dai in tashe su a ranar karshe.
40 Bai Na Ada da agoane hanai gala. Nowa dunu da Gode Eagofedafa Ea hou dafawaneyale dawa: sea, lalegagusia, huluane da Fifi Ahoanusu lamu., amola soge wadela: mu eso amoga Na da amo dunu wa: legadolesimu.” (aiōnios g166)
Gama wannan shi ne nufin Ubana, duk wanda yake ganin Dan ya kuma gaskata da shi zai sami rai madawwami, ni kuma zan tashe shi a ranar karshe. (aiōnios g166)
41 Yesu da, “Na da agi muagado misi,” amo sia: beba: le, Yu dunu huluane da hihini egasu.
Sai Yahudawa suka yi gunaguni akansa, domin ya ce, “Nine Gurasar da ta sauko daga sama.”
42 Ilia amane sia: i, “Amo dunu da nowala: ? E da Yousefe ea mano Yesu fawane. Ea ada amola ame, ninia dawa: E da abuliba: le muagado amoga sa: i sia: bela: ?”
Suka ce, “Ba wannan ne Yesu Dan Yusufu, wanda Ubansa da Uwarsa mun san su ba? Ta yaya yanzu zai ce, 'Na ya sauko daga sama'?
43 Yesu da bu adole i. “Dilia gilisili egale mae sia: ma!
Yesu ya amsa, ya ce masu, “Kada ku yi gunaguni a junanku.
44 Nowa dunu Gode da Nama hame hiougili iasea, amo dunu da Nama misunu hamedei ba: mu. Be nowa da Nama masea, Na da soge wadela: mu eso amoga e wa: legadolesimu.
Ba mai iya zuwa wurina sai dai in Uba wanda ya aiko ni ya jawo shi, ni kuwa zan tashe shi a rana ta karshe.
45 Balofede dunu ilia musa: dedei diala agoane, ‘Gode da dunu huluanedafa ilima olelemu.’ Dafawane! Nowa da Na Ada Ea sia: noga: le nabasea, e da Nama maha.
A rubuce yake cikin litattafan anabawa cewa, 'Dukkansu Allah zai koya masu'. Duk wanda ya ji ya kuma koya daga wurin Uba, ya kan zo gare ni.
46 Bai dunu huluane ilia da Gode Ea odagi hame ba: i. Be Godema misi dunu, Na fawane da Adadafa ba: su.
Ba cewa wani ya taba ganin Uban ba, sai shi wanda yake daga wurin Allah - shine ya ga Uban.
47 Na da dilima dafawane sia: sa! Nowa da dafawaneyale dawa: sea, e da Fifi Ahoanusu lai dagoi. (aiōnios g166)
Hakika, hakika, wanda ya bada gaskiya, yana da rai Madawwami. (aiōnios g166)
48 Na da esalusu agi gala.
Ni ne Gurasa ta rai.
49 Dilia aowalali fi dunu da hafoga: i soge amo ganodini ma: na sadini mai. Be ilia huluane da bogoi dagoi.
Ubanninku sun ci manna cikin jeji, suka kuma mutu.
50 Be muagado misi agi da hisu. Nowa da amo agi nasea, e da hame bogomu.
Ga gurasa da ta sauko daga sama, domin mutum ya ci daga cikinta ba kuwa zai mutu ba.
51 Na da Agi Esalebe agoane muagadonini guiguda: sa: i. Nowa da amo agi nasea, e da mae bogole, eso huluane esalalalumu. Agi Na da ema imunu liligi da Na hu. Amo da osobo bagade fi dunu ilia esaloma: ne, Na da iaha.” (aiōn g165)
Ni ne gurasa mai rai da ya sauko daga sama. Duk wanda ya ci daga gurasar, zai rayu har abada. Wannan gurasar da zan bayar jiki na ne don ceton duniya.” (aiōn g165)
52 Amo sia: nababeba: le, dunu huluane ougiliwane sia: ga gegei, “Amo dunu da habodane ninia moma: ne Ea hu ninima ima: bela: ?”
Sai Yahudawa suka fusata a tsakanin junansu suka kuma fara gardama, cewa, “Yaya mutumin nan zai iya bamu naman jikinsa mu ci?
53 Yesu da ilima amane sia: i, “Na dilima dafawane sia: sa. Dilia Dunu Egefe Ea hu hame nasea, amola Ea maga: me hame nasea, dilia da Fifi Ahoanusu hamedafa ba: mu.
Sai Yesu ya ce masu, “hakika, hakika, in ba ku ci naman jikin Dan mutum ba, ba ku kuma sha jininsa ba, ba za ku sami rai a cikin ku ba.
54 Be nowa da Na hu nasea amola Na maga: me nasea, e da eso huluane Fifi Ahoanusu lai dagoi. Amola Na da soge wadela: mu eso amoga amo dunu esaloma: ne wa: legadolesimu. (aiōnios g166)
Dukan wanda ya ci nama na ya kuma sha jinina yana da rai Madawwami, ni kuwa zan tashe shi a ranar karshe. (aiōnios g166)
55 Bai Na hu da ha: i manudafa. Na maga: me da hano nasudafa.
Domin namana abinci ne na gaske, jinina kuma abin sha ne na gaskiya.
56 Nowa da Na hu nasea amola Na maga: me nasea, amo dunu da Na ganodini esalumu. Amola Na da ea da: i hodo ganodini esalumu.
Duk wanda ya ci namana, ya kuma sha jinina yana zamne a ciki na, ni kuma a cikinsa.
57 Adadafa esala da Na asunasi dagoi. E da esalebeba: le, Na da esala. Amo defele, nowa da Na da: i hodo nasea, Na da esalebeba: le, amo dunu da esalumu.
Kamar yadda rayayyen Uba ya aiko ni, nake kuma rayuwa saboda Uban, haka ma wanda ya ci namana, zai rayu sabo da ni.
58 Amaiba: le, noga: le dawa: ma! Na sia: i liligi da agidafa muagado misi. Dilia aowalali fi dunu da ma: na mai dagoi be huluane da fa: no bogoi. Nowa da Na sia: i agi agoane nasea, e da mae bogole eso huluane Fifi Ahoanumu.” (aiōn g165)
Wannan itace gurasar da ta sauko daga sama, ba irin wadda Ubanninku suka ci suka mutu ba. Dukan wanda ya ci gurasar zai rayu har abada.” (aiōn g165)
59 Yesu da Gabena: iame sinagoge diasu ganodini, amo sia: huluane olelei.
Yesu ya fadi wadan nan abubuwa a cikin majami'a sa'ad da yake koyarwa a Kafarnahum.
60 Yesu Ea fa: no bobogesu dunu, mogili bagohame, amo sia: nababeba: le, amane sia: i, “Waiye! Amo olelesu da ga: nasi bagade. Nowa da nabima: bela: ?”
Da jin haka, da yawa daga cikin almajiransa suka ce, “Wannan Magana yana da karfi, wa zai iya jinta?”
61 Be Yesu da ilia wamolegei hihini sia: dasu dawa: i galu. E da ilima amane sia: i, “Amo sia: nababeba: le, dilia hihibala: ?
Yesu, kuwa da yake ya sani a ransa da cewa almajiransa suna gunagunin wannan, sai ya ce masu, “Wannan ya zamar maku laifi?
62 Ebeda! Dilia da Dunu Egefe Ea musa: esalu sogebi amoga heda: lebe ba: sea, adi hamoma: bela: ?
Yaya Ke nan in kun ga Dan Mutum yana hawa inda yake a da?
63 Gode Ea A: silibu Hi fawane da esalusu iaha. Dunu ea gasa hou da hamedei galebe. Na sia: dilima sia: i, amo da Gode Ea A: silibu esalusu dilima ima: ne oule maha.
Ruhu shine mai bayar da rai; Jiki ba ya amfana komai. Kalmomin da na fada maku ruhu ne, da kuma rai.
64 Be mogili dilia dafawaneyale hame dawa: be.” (Dafawaneyale hame dawa: mu dunu, amola dunu afadafa da hobea Ema hohonomu, amo Yesu da musa: dawa: i galu.)
Amma fa akwai wadansun ku da ba su ba da gaskiya ba. Domin tun farko Yesu ya san wadanda ba su ba da gaskiya ba, da kuma wanda zai bashe shi.
65 Amalalu, E amane sia: i, “Amaiba: le, Na Ada da logo hame fodosea, dunu da nama misunu logo hamedafa ba: mu, amo Na da dilima sia: i dagoi.”
Ya fada cewa, “shiyasa na gaya maku, ba mai iya zuwa wurina, sai ta wurin Uban.”
66 Amo sia: nababeba: le, Yesu Ea fa: no bobogesu dunu bagohame sinidigili, bu Yesuma hame fa: no bobogei.
Bayan haka, da yawa daga cikin almajiransa suka koma da baya, ba su kara tafiya tare da shi ba.
67 Amalalu, Yesu da Ea ado ba: su dunu fagoyale gala ilima amane adole ba: i, “Dilia amola? Dilia, da Na yolema: bela: ?”
Sai Yesu ya ce wa goma sha biyun, “ku ba kwa so ku tafi, ko ba haka ba?
68 Saimone Bida da bu adole i, “Hina! Ninia nowa dunuma masa: bela: ? Disu da eso huluane Fifi Ahoanusu Sia: gagui gala. (aiōnios g166)
Bitrus ya amsa masa ya ce, “Ya Ubangiji, gun wa za mu je? kai kake da maganar rai madawwami. (aiōnios g166)
69 Amola wali ninia da dafawaneyale dawa: be. Di da Hadigi Ida: iwane Dunu. Amola Gode da Di ninima asunasi dagoi.”
Mu kwa mun gaskata mun kuma sani kai ne mai tsarkin nan na Allah.”
70 Yesu da bu adole i, “Dilia fagoyale gala, dilima Na da ilegei dagoi. Dafawanela: ? Be dilia gilisisu amo ganodini afadafa da Sa: ida: ne dunu.”
Yesu ya ce masu, “Ba ni na zabe ku, goma sha biyu ba, amma dayanku Iblis ne?”
71 Amo sia: beba: le, E da Yudase (Saimone Isaga: liode ea mano) ea hou olelei. Yudase da ado ba: su fagoyale ilia gilisisu ganodini esalu. Be e da Yesu fa: no hohonomu dawa: i.
Wato yana magana akan Yahuda dan Siman Iskariyoti, shi kuwa daya daga cikin sha-biyun ne, wanda zai ba da Yesu.

< Yone 6 >