< Yone 3 >
1 Amo esoha, Yu ouligisu dunu afae (Fa: lisi dunu) ea dio amo Nigoudimase, esalebe ba: i.
akwai wani Bafarise da ake kira Nikodimu, shugaba a cikin Yahudawa.
2 E da gasia, wamowane Yesuma misini, amane sia: i, “La: bai (Olelesu)! Gode da hame fidi ganiaba, Dia da musa: hame ba: su dawa: digima: ne olelesu hamonanebe amo hamomu da hamedela: loba. Amo ninia ba: beba: le, di da Godema asunasi olelesu dunu ninia dawa:”
Wannan mutum ya zo wurin Yesu da dare ya ce masa, “Rabbi, mun sani cewa kai malami ne da kazo daga wurin Allah, gama ba wanda zai iya yin wadannan alamu da kake yi sai idan Allah na tare da shi.”
3 Be Yesu da ema bu adole i, “Na dima dafawane sia: sa! Nowa dunu da bu hame lalelegesea, e da Gode Ea Hinadafa Hou hamedafa ba: mu.”
Yesu ya amsa masa, “Hakika, hakika, idan ba a sake haifuwar mutum ba, ba zai iya ganin mulkin Allah ba.”
4 Nigoudimase fofogadigili bu adole ba: i, “Abolebela: ? Asigilai dunu da habodane bu lalelegema: bela: ? E da ame ea hagomo ganodini bu galuli amo bu lalelegema: bela: ?”
Nikodimu ya ce masa, “Yaya za a sake haifuwar mutum bayan ya tsufa? Ba zai iya sake shiga cikin cikin uwarsa kuma a haife shi ba, zai iya?”
5 Yesu E bu adole i, “Na da dima dafawane sia: sa. Dunu e da hanoga amola A: silibuga bu hame lalelegesea, e da Gode Ea Hinadafa Hou amoga heda: mu hamedei.
Yesu ya amsa, “Hakika, hakika, idan ba a haifi mutum da ruwa da kuma Ruhu ba, ba zai iya shiga cikin mulkin Allah ba.
6 Dunu da eda amola eme, amoga ela hamoiba: le lalelegesea, e da da: i hodo fawane hamosa. Be A: silibu Hadigidafa amoga lalelegesea, e da a: silibuwane ahoanumu.
Abin da aka haifa ta wurin jiki, jiki ne, kuma abin da aka haifa ta wurin Ruhu, Ruhu ne.
7 Dilia huluane da bu lalelegemu da defea, amo Na da sia: beba: le, mae fofogadigima.
Kada ka yi mamaki don na ce maka, 'dole a maya haifuwar ka.'
8 Fo da hi hanaiba: le hi logoga ahoa. Fo da habodili misi, amola habodili masunu, di hame dawa: Fo ea sia: fawane naba. Dunu ilia da Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala amoga lalelegebeba: le, ilia hou da amo agoane ba: sa.”
Iska takan hura duk inda ta ga dama. Ka kan ji motsin ta, amma ba ka san inda ta fito ko inda za ta tafi ba. Haka duk wanda aka haifa daga Ruhu.”
9 Nigoudimase da bu fofogadigili amane adole ba: i, “Amo hou da habodane mahabela: ?”
Nikodimu ya amsa yace masa, “Yaya wannan zai yiwu?”
10 Yesu da bu adole i, “Defea! Di da mimogo olelesu dunu Isala: ili soge ganodini. Amaiba: le, di abuliba: le amo hou hame dawa: sala: ?”
Yesu ya amsa yace masa, “Kai malami ne a Israila amma ba ka san wadannan al'amura ba?
11 Na da dafawane sia: dilima olelesa. Na dawa: su liligi, na siga ba: su liligi, amo fawane na dilima sia: ne iaha. Be dilia huluane amo sia: ne iasu nabimu higasa.
Hakika, hakika, ina gaya maka, muna fadin abubuwan da muka sani, kuma muna shaida abubuwan da muka gani. Duk da haka ba ku karbi shaidar mu ba.
12 Na da osobo bagade hou dilima olelebeba: le, dilia da dafawaneyale hame dawa: be. Amaiba: le, Na da Hebene hou dilima olelesea, dilia da habodane dafawaneyale dawa: ma: bela: ?
Idan na gaya maka abubuwan da ke na duniya amma baka gaskata ba, to yaya zaka gaskata idan na gaya maka abubuwa na sama?
13 Osobo bagade dunu da Hebene sogega hamedafa heda: su. Be Dunu Egefe, E da osobo bagadega gudu sa: i, Hi fawane da Hebene sogega esalebe dunu.
Babu wanda ya taba hawa zuwa sama sai dai shi wanda ya sauko daga sama: wato Dan Mutum.
14 Mousese da hemonega dunu hame esalebe hafoga: i wadela: i soge ganodini, sania balasiga hamoi amola ifaga gosagisili, gaguia gadole, bugili, amo hou defele ilia da Dunu Egefe gaguia gadomu.
Kamar yadda Musa ya ta da maciji a jeji, haka ma dole a ta da Dan Mutum
15 Dunu huluane amo da Dunu Egefe Ea hou dafawaneyale dawa: sea, eso huluane Fifi Ahoanusu lama: ne, amo hou da doaga: mu. (aiōnios )
domin dukan wadanda suka bada gaskiya gareshi su sami rai na har abada. (aiōnios )
16 Bai Gode da osobo bagade fifi asi gala hodole, ilima asigili, Egefe ilima i. Ea sia: dafawaneyale dawa: sea, lalegagusia, eso huluane mae bogole Fifi Ahoanumu. (aiōnios )
Gama Allah ya kaunaci duniya sosai, har ya ba da makadaicin Dansa, domin duk wanda ya bada gaskiya gareshi, kada ya mutu, amma ya samu rai madawwami. (aiōnios )
17 Gode da osobo bagade dunu huluane ilima se imunusa: fofada: musa: , Egefe hame asunasi. Be dunu huluane gaga: musa: , E da Egefe asunasi dagoi.
Gama Allah bai aiko da Dansa cikin duniya domin ya kayar da duniya ba, amma domin a ceci duniya ta wurin sa.
18 Nowa dunu da Gode Egefe dafawaneyale dawa: sea, e da se imunusa: fofada: su hame ba: mu. Be nowa da dafawaneyale hame dawa: sea, e da Yesu Ea Dio dafawaneyale hame dawa: beba: le, se imunusa: fofada: su ba: mu.
Duk wanda ya bada gaskiya gare shi ba a kayar da shi ba, amma duk wanda bai bada gaskiya gare shi ba an riga an kayar da shi, domin bai bada gaskiya ga sunan wannan da shi kadai ne Dan Allah ba.
19 Gode Ea fofada: su da agoane ba: sa. Hadigidafa da osobo bagadega doaga: i dagoi. Be dunu ilia hou da wadela: iba: le, ilia hadigi higale, gasi hanai galebe.
Wannan shi ne dalilin shari'ar, domin haske ya zo duniya, amma mutane suka kaunaci duhu fiye da hasken, sabili da ayyukan su na mugunta ne.
20 Nowa dunu da wadela: i hou hamosea, e da hadigi higabeba: le, hadigi amoga hame maha. Eno dunu da ea wadela: i hou ba: sa: besa: le, e da hadigiga hame maha.
Domin duk wanda ke mugayen ayyuka ya ki haske, kuma baya zuwa wurin hasken domin kada ayyukansa su bayyanu.
21 Be ida: iwane, moloiwane hamosu dunu, ea hadigi da Godema hamoi amo olelemusa: , e da hadigi amoga maha.”
Sai dai duk wanda yake aikata gaskiya kan zo wurin hasken domin ayyukansa, da ake aiwatarwa ga Allah, su bayyanu.
22 Amalalu, Yesu amola Ea ado ba: su dunu, ilia da Yudia sogega asili, ouesalu, hanoga fane salasu hou hamonanu.
Bayan wannan, Yesu da almajiransa suka tafi kasar Yahudiya. A can ya dan zauna tare da su ya kuma yi Baftisma.
23 Inone sogebi (amo da Sa: ilaime moilai gadenei) amoga Yone da ba: bodaise hou hamonanu. Bai amo sogebiga, hano bagohame dialebe ba: i. Dunu bagohame da ema doaga: beba: le, e da ili hanoga fane salasu.
Yahaya ma yana Baftisma a Ainon kusa da Salim domin akwai ruwa da yawa a can. Mutane na zuwa wurin sa yana masu Baftisma,
24 (Amo esoha, Yone da se iasu diasu ganodini hame sali.)
domin a lokacin ba a jefa Yahaya a kurkuku ba tukuna.
25 Yone ea ado ba: su dunu da Yu dunuma sia: ga gegei. Ilia hanoga ulasu sema amoma dawa: beba: le, sia: ga gegei.
Sai gardama ta taso tsakanin almajiran Yahaya da wani Bayahude akan al'adun tsarkakewa.
26 Amalalu, ilia Yonema misini, amane sia: i, “Olelesu! Dunu amo da ali Yodane gusu bega: amoga esalu. Di da Ea hou ninima olelei. Amo da wali ba: bodaise hou hamonanebeba: le, dunu huluane da Ema ahoa!”
Suka je wurin Yahaya suka ce, “Rabbi, wanda yake tare da kai a dayan ketaren kogin Urdun, kuma ka shaida shi, duba, yana baftisma, kuma mutane duka suna zuwa wurin sa.”
27 Yone da bu adole i “Gode da osobo bagade dunuma hou hame olelei ganiaba, e da gasa bagade hou hame dawa: la: loba.
Yahaya ya amsa, “Mutum ba zai iya samun wani abu ba sai an ba shi daga sama.
28 Na sia: dilia huluane nabi dagoi. Na amane sia: i, ‘Na da Mesaia hame be E bisili masa: ne, Gode da na asunasi.
Ku da kanku zaku shaida na ce, 'Ba ni ne Almasihu ba' amma amaimakon haka, 'an aiko ni kafin shi.'
29 Uda da uda lamu dunu amo ea uda. Be uda lamu dunu ea na: iyado, e da uda lamu dunu ea sia: nababeba: le, hahawane ba: sa. Amaiba: le, na hahawane hou da nabaiwane diala.
Amaryar ta angon ce. Yanzu abokin angon, wanda ke tsaye yana saurarensa, yana murna sosai saboda muryan angon. Murnata ta cika domin wannan.
30 Ea mimogo hou da heda: le, amola na hou da gudu sa: imu da defea.”
Dole shi ya karu, ni kuma in ragu.
31 Gadodafa amoga misi dunu da osobo bagade dunu huluane baligisa. Osobo bagade dunu da osobo bagadega esalebeba: le, osobo bagade hou fawane sia: daha. Be Hebene sogega misi dunu da liligi huluane baligisa.
Shi wanda ya fito daga sama ya fi kowa. Shi Wanda ya zo daga duniya, na duniya ne, kuma game da duniya yake magana. Shi wanda ya fito daga sama yana saman kowa.
32 E da Ea ba: su amola Ea nabasu liligi olelesa. Be dunu huluane da Ea sia: hame lalegagusa.
Ya shaida abubuwan da ya ji ya kuma gani, amma babu wanda ya karbi shaidarsa.
33 Be nowa dunu Ea sia: dafawane lalegagusia, amo dunu e da Gode Ea hou da dafawanedafa eno dunuma olelesa.
Duk wanda ya karbi shaidarsa ya tabbatar Allah gaskiya ne.
34 Gode Ea asunasi dunu da Gode Ea sia: fawane olelesa. Bai Gode da Ea A: silibu nabaiwane Ema iaha.
Domin duk wanda Allah ya aika kan yi magana da kalmomin Allah. Domin bai bada Ruhun da ma'auni ba.
35 Adadafa da Egefema asigiba: le, Ea gasa bagade hou huludafa Ema ia dagoi.
Uban ya kaunaci Dan, ya kuma ba da dukan komai a hanunsa.
36 Nowa da Gode Egefe dafawaneyale dawa: sea, e da eso huluane Fifi Ahoanusu lai dagoi. Be nowa da Gode Egefe Ea sia: hame nabawane hame hamosea, e da eso huluane Fifi Ahoanusu mae lale, Gode Ea ougi se iasu ba: mu agoai galebe!” (aiōnios )
Shi wanda ya bada gaskiya ga Dan ya na da rai madawwami, amma wanda ya ki yiwa Dan biyayya ba zai ga rai ba, amma fushin Allah na kansa. (aiōnios )