< Yone 19 >
1 Amalalu, Bailade da Yesu lale, amola ea sia: beba: le dadi gagui dunu da Yesu fegasuga fananu.
Sai Bilatus yayi wa Yesu bulala.
2 Dadi gagui dunu ilia da aya: gaga: nomei nodomene, habuga hamone, Yesu Ea dialuma da: iya figisi. Ilia da yoi abula ida: iwane gala Ema idiniginisi.
Sojojin kuwa suka saka rawanin kaya. Suka kuwa dora wa Yesu a kai suka sa mashi kaya irin na saurata.
3 Yesu leloba amogawi misini, ilia amane sia: i, “Yu Hina Bagade! Mae bogole, esaloma!” Amalalu, ilia da Ea odagi loboga fai.
Suka zo wurin sa sukace, “Ranka ya dade, sarkin Yahudawa! sai suka nushe shi.
4 Bailade da bu gadili asili, dunu huluane ilima amane sia: i, “Dilia! Amo dunu dili huluane ba: ma: ne, na da guiguda: oule misunu. E bogoma: ne wadela: i hou hamoi amo na da hamedafa ba: i, amo dilia ba: mu.”
Sai Bilatus ya sake fita waje yace masu, “Dubi, zan kawo maku mutumin domin ku sani ban same shi da wani laifi ba”,
5 Amasea, Yesu da aya: gaga: nomei habuga Ea dialuma da: iya ligisi, yoi abula idiniginisi, gadili misi. Bailade da ilima amane sia: i, “Ba: ma: ! Dunu da amo!”
Yesu kuwa ya fito, da rawanin kaya da kaya irin na sarauta. Sai Bilatus yace “Ga mutumin nan”.
6 Be gobele salasu ouligisu dunu amola Debolo Diasu sosodo aligisu dunu, ilia da Yesu ba: beba: le, amane halale sia: i, “Bulufalegeiga fuga: ma! Bulufalegeiga fuga: ma!” Bailade da ilima amane sia: i, “Defea! Dilisu lale, bulufalegeiga fuga: ma! E medomu bai na da hamedafa ba: sa.”
Da manyan firistocin tare da yan majalisar suka ga Yesu, sai suka yi ta ihu suna cewa “A gicciye shi, A gicciye shi” Sai Bilatus yace masu, “ku dauke shi ku gicciye shi, ni kam ban same shi da wani laifi ba”.
7 Dunu huluane bu adole i, “E da Gode Egefe amo Ea sia: beba: le, ninia sema dedei defele E da bogomu da defea.”
Sai Yahudawan sukace mashi, “Ai muna da shari'a, kuma bisa ga shari'ar ya cancanci mutuwa domin ya mai da kansa Dan Allah”.
8 Amo sia: nababeba: le, Bailade da bu baligiliwane beda: i.
Da Bilatus ya ji wannan zance sai ya tsorata kwarai.
9 E da bu ea diasu ganodini golili sa: ili, Yesuma adole ba: i, “Di da habidili misila: ?” Be Yesu da bu hame adole i.
Sai ya sake shiga fadar Gwamna, yace wa Yesu, “Daga ina ka fito?” amma Yesu bai amsa mashi ba.
10 Bailade da Ema amane sia: i, “Abuli nama hame sia: sa? Dia se iasu diasu logo doasima: ne o di bulufalegeiga fuga: ma: ne amo hamoma: ne na da gasa gala. Amo Di da hame dawa: bela: ?”
Sai Bilatus yace masa “Ba zaka yi mani magana ba? Baka san ina da iko in sake ka ba, kuma in gicciye ka?
11 Yesu E bu adole i, “Gode da amo ouligisu hou dima iabeba: le fawane, di da amo gasa gagusa. Amaiba: le, eno dunu amo da Na medomusa: dawa i, amo ea wadela: i hou da dia wadela: i hou baligi dagoi.”
Yesu ya amsa masa, “Ai ba ka da iko a kaina sai dai in an baka daga sama, Saboda haka, wanda ya mika ni a gare ka shine mafi zunubi”.
12 Amo sia: nababeba: le, Bailade da Yesu Ea se iasu diasu logo doasima: ne, logo hogoi helei. Be dunu huluane bu bagadewane halale sia: i, “E masa: ne di da sia: sea, di da Sisa ea na: iyado hame ganumu. Nowa da e da Hina Bagade sia: sa, e da Sisa ema ha lai.”
Da jin haka, sai Bilatus yayi kokari a sake shi, amma sai Yahudawa suka tada murya sukace, “In ka saki mutumin nan, kai ba abokin Kaisar bane, duk wanda ya maida kansa sarki, ya sabawa Kaisar”.
13 Amo sia: nababeba: le, Bailade da Yesu gadili oule asili, ea fofada: su fisuga fi. Amo sogebi dio amo “Igi Fa: i.” (Hibulu sia: da Ga: bada.)
Da Bilatus ya ji irin maganganunsu sai ya fito da Yesu waje ya kuma zauna akan kujeransa a inda ake kira “Dakalin shari'a,” a Yahudanci kuma, “Gabbata.”
14 Amoha da esomogoa, Baligisu Lolo Nasu esoga. Bailade da dunu huluane ilima amane sia: i, “Dilia Hina Bagade da goea.”
To a ran nan ana shirye shiryen idin ketarewa, da misalin sa'a ta shidda kenan, wato tsakar rana, Bilatus yace wa Yahudawan “Ga sarkin ku!”
15 Ilia bu halale sia: i, “E medoma! E medoma! Bulufalegeiga fuga: ma!” Bailade da ilima adole ba: i, “Na da dilia Hina Bagade bulufalegeiga fuga: mu da defeala: ?” Gobele salasu ouligisu dunu ilia da bu adole i, “Ninia hina bagade da afae fawane - Sisa!”
Su kuwa suka yi ihu, a tafi da shi, a tafi da shi, a gicciye shi, Bilatus yace masu “In gicciye sarkin ku? Sai manyan firistocin sukace “Ba mu da wani sarki sai Kaisar”.
16 Amalalu, Bailade da Yesu bulufalegeiga fuga: musa: , ilima i dagoi.
Sai Bilatus ya mika Yesu domin su gicciye shi.
17 Amaiba: le, ilia da Yesu lale oule asi. E da bulufalegei gisawane asili sogebi ea dio amo “Dialuma Gasa Sogebi,” amoga doaga: i. (Hibulu sia: amo sogebi ea dio da Gologoudia).
Sai suka tafi da Yesu, ya fito yana dauke da gicciyen zuwa wurin da ake kira “Wurin kwalluwa” da Yahudanci kuma “Golgota”.
18 Amoga ilia da Yesu bulufalegeiga fuga: i. Dunu aduna eno, afae da ea lobodafadili, eno da ea lobo fofadidili, ili bulufalegeiga fuga: i.
Suka gicciye Yesu a wurin, tare da wasu mutum biyu, daya a kowane gefe, Yesu kuwa na tsikiya.
19 Bailade da meloa dedene, ea dadi gagui dunu ilia da bulufalegeiga gosagisi. E amane dedei “Yesu Na: salede dunu. Yu dunu ilia Hina Bagade!”
Bilatus kuwa ya rubuta wata alama a kan gicciyen, “YESU BANAZARE, SARKIN YAHUDAWA”.
20 Yesu Ea bulufalegei sogebi da Yelusaleme gadeneiba: le, dunu bagohame da amo dedei idi. Dedei da Hibulu sia: , Louma sia: amola Galigi sia: , amoga dedene legei.
Yahudawa da yawa kuwa suka karanta wannan alama domin wurin da aka gicciye Yesu yana kusa da Birnin. Alamar kuwa an rubuta ta da Yahudanci, da Romanci, da Helenanci.
21 Gobele salasu ouligisu dunu ilia Bailadema amane sia: i, “Yu dunu ilia Hina Bagade mae dedema! Be ‘Amo dunu da ‘Na da Yu dunu ilia Hina Bagade E sia: i,’ amo fawane dedema!”
Sai manyan firistocin yahudawa sukace wa Bilatus, kada ka rubuta sarkin Yahudawa, amma kace, 'wannan yace “Ni ne sarkin Yahudawa”'.
22 Be Bailade da bu adole i, “Amo na dedei, na da dedei dagoi!”
Bilatus kuwa ya amsa, “Abinda na rubuta na rubuta kenan.”
23 Ilia da Yesu bulufalegeiga dabagala: i dagoiba: le, dadi gagui dunu da Ea abula liligi huluane lale, biyaduyale agoane momogili, lai dagoi. Ea abuladafa, amo da disimusa: hame nodomei, afae fawane amuli.
Bayan da sojojin suka gicciye Yesu, sai suka yayyaga rigarsa kashi hudu, kowane soja da nasa, kashin, sai kuma alkyabbar. Alkyabbar kuwa bata da dinki an saka tane daga sama har kasa.
24 Dadi gagui dunu ilia gilisili sia: dasu, “Amo gadelale sagomu da defea hame. Dunu afae da amo lama: ne, ninia amoga ululuale hedemu.” Gode Sia: da amane dedei dialu, “Na idiniginisi liligi huluane ilia afafale sagoi. Na abula lama: ne ilia da amoga ululuale hedei,” amo sia: da dafawane doaga: i dagoi ba: i.
Sai sukace wa junansu, “Kada mu yaga alkyabbar, amma kuzo mu jefa kuri'a a kan ta mu gani ko wanene zai dauke ta, anyi haka ne domin a cika nassi cewa “Sun raba rigata a tsakaninsu, sun kuwa jefa kuri'a domin alkyabbata.
25 Yesu Ea ame, Ea ame eya Meli (Galiouba: se idua) amola Meli Ma: gadala, ilia da Yesu Ea bulufalegei bai amo gadenene lelu.
Sojojin suka yi wadannan abubuwa. Uwar Yesu, da 'yar'uwarta, da Maryamu matar Kilofas, da kuma Maryamu Magadaliya. Wadannan mataye suna tsaye kusa da gicciyen Yesu.
26 Yesu da Ea ame amola Ea dogolegei na: iyado ado ba: su dunu, ela lelebe ba: loba, Ea amema amane sia: i, “Ame! Diagofe goea!”
Da Yesu ya ga mahaifiyarsa da almajirin nan da yake kauna tsaye kusa da juna, yace, “Mace, dubi, dan ki!”
27 Amalalu, Ea ado ba: su dunuma E amane sia: i, “Dia ame goea!” Amalalu, amoganini amo ado ba: su dunu da Yesu Ea ame, amo ea diasuga ouligisu.
Sai yace wa almajirin, “Dubi, mahaifiyarka!” Daga wannan sa'a almajirin ya dauke ta zuwa gidansa.
28 Ea hawa hamosu huluane da dagoi, amo Yesu E dawa: i galu. Gode Sia: Dedei dafawaneyale hamoma: ne, E amane sia: i, “Na hano hanai galebe!”
Bayan wannan Yesu, saboda ya san yanzu komai ya kammala, domin a cika nassin, sai yace “Ina jin kishi.
29 Ofodo amogawi dialu. Amo da waini hano amoga nabai galu. Amalalu, ilia da waini nasu amo ganodini abula gele, “hisobe” daguluga gosagili, Yesu moma: ne, Ea lafiga olelei.
A gefensu kuma akwai gora cike da ruwan inabi mai tsami, sai suka tsoma soso a cikin ruwan inabin mai tsami suka daura a wata sanda sai suka mika masa a baki.
30 Waini hano nanu, Yesu amane sia: i, “Defea! Amo da dagoi!” Amalalu, E da Ea dialuma fili sa: ili, bogoi dagoi.
Da Yesu ya tsotsi ruwan tsamin, sai yace “An gama” Sai ya sunkuyar da kansa ya kuwa saki ruhunsa.
31 Amo eso da Falaida: i eso, aya da Sa: bade eso (Baligisu Lolo Nasu Sa: bade eso) galu. Amaiba: le bogoi da: i hodo da bulufalegeiga udigili dialumu, Yu ouligisu dunu ilia da higa: i galu. Sema ilia da sia: su. Amaiba: le, bulufalegeiga fuga: i dunu ilia emo gasa fili, bulufalegei amoga fadegale fasima: ne, amo ilia da Bailadema amane sia: i.
Sai Yahudawan, domin ranar shirye shirye ne, domin kada a bar jikunansu akan gicciye har ranar asabacin (domin asabacin rana ce mai muhimmanci), suka roki Bilatus ya kakkarye kafafunsu kuma ya saukar da su.
32 Amalalu, dadi gagui dunu da asili, musa: dunu ea emo gasa fili, asili eno dunu, ea emo gasa fi. Amo dunu ela da Yesu, gilisili bulufalegeiga fuga: i dagoi ba: i.
Sai sojojin suka zo suka karya kafafun mutum na farko da kuma mutum na biyun wadanda aka gicciye tare da Yesu.
33 Be Yesuma doaga: le, E da bogoi dagoi ba: loba, ilia da Ea emo gasa hame fi.
Da suka iso kan Yesu sai suka tarar ya riga ya mutu, sai basu kuwa karya kafafunsa ba.
34 Be dadi gagui dunu afae da Yesu ea afo goge agei amoga sone, maga: me amola hano ahoanebe ba: i.
Duk da haka daya daga cikin sojojin ya soki kuibin shi da mashi, nan da nan sai jini da ruwa suka fito.
35 (Na, amo hou ba: su dunu, dilia huluane dafawaneyale dawa: ma: ne, amo hou olelesa. Na olelei da dafawane na dawa: )
Wanda ya ga wannan, shi ya zama shaida, shaidarsa kuwa gaskiya ce. Ya sani cewa abinda ya fada gaskiya ne saboda ku ma ku gaskata.
36 Amo hou da Gode Sia: Dedei dafawaneyale dawa: ma: ne misi. Sia: dedei diala, amane, “Ilia da Ea gasa hamedafa fimu!”
Wadannan sun faru ne domin a cika nassi, “Babu ko daya daga cikin kasusuwansa da za'a karya”.
37 Gode Ea Sia: eno dedei diala, “Dunu amo da E soi dagoi, ilia E ba: lalumu.”
Kuma wani nassin yace, “Zasu dube shi wanda suka soka.”
38 Amalalu, Yousefe, A:limadia dunu, e da Yesu Ea da: i hodo lamusa: , Bailadema adole ba: i. (Yousefe da Yesu ea fa: no bobogesu dunu esalu. Be e da Yu ouligisu dunu ilima beda: iba: le, wamowane fa: no bobogelalu.) Bailade da Yousefe e da Yesu Ea da: i hodo lamu da defea sia: i. Amaiba: le, Yousefe da Yesu Ea da: i hodo lale, gaguli asi.
Bayan wadannan abubuwa, Yusufu mutumin Arimatiya, wanda yake almajirin Yesu ne (amma a boye saboda tsoron Yahudawa) ya roki Bilatus izini domin ya dauke jikin Yesu. Bilatus kuwa ya bashi izini, sai Yusufu yazo ya dauki jikin.
39 Nigoudimase (e da musa: gasia Yesuma masu dunu), e da30 gilougala: me agoane gabusiga: manoma legesu liligi aguni, Yousefe sigi asi.
Nikodimu ma ya zo, wanda da farko ya zo wurin Yesu da daddare, ya kawo hadin man kamshi na mur da al'ul wajen nauyin awo dari.
40 Amo dunu aduna, Yesu Ea da: i hodo lale, abulaga sosone, Yu dunu ilia bogoi ouligisu hou defele, gabusiga: manoma legei.
Sai suka dauki jikin Yesu suka sa shi a likkafanin lillin tare da kayan kamshin nan, domin jana'iza bisa ga al'adar Yahudawa.
41 Yesu Ea bogoi sogebi amogai da ifabi galu. Amo ganodini gaheabolo bogoi gele gelabo dogoi dialu (amo ganodini bogoi hodo da hamedafa sali).
To a wurin da aka gicciye shi kuwa akwai wani lambu, a cikin lambun kuma akwai sabon kabari wanda ba'a taba sa kowa ba.
42 Amo gele gelabo da gadeneiba: le, amola aya da Sa: bade eso amo ilia dawa: beba: le, ela da amo ganodini Yesu Ea da: i hodo sali.
Da yake ranar shirye shirye ce ta Yahudawa, kabarin kuwa na kusa, sai suka sa Yesu a ciki.