< Yoube 8 >

1 Bilida: de da amane sia: i,
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 “Dia sia: da udigili fo agoane ahoa. Amo sia: da dagobela: ?
“Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa? Maganganunka ba su da amfani.
3 Gode da moloidafa hou hamedafa giadofasa. E da eso huluane moloidafa hou fawane hamosa.
Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne? Ko Maɗaukaki yakan yi abin da ba daidai ba?
4 Amabela: ? Dia mano ilia Godema wadela: le hamobeba: le, E da ilia hamobe defele se iasu dabe ilima i.
Lokacin da’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
5 Amaiba: le, di sinidigili, Gode Bagadedafa Ema edegema.
Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
6 Dia hou da moloidafa amola ledo hamedei, di da sia: sa. Amai galea, Gode da di fidima: ne misunu. Amola E da dia liligi fisi amo huluane dima bu imunu.
in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
7 Dia liligi bagadedafa da fisi dagoi. Be di da Godema bu sinidigisia, E da dima imunu liligi da dia musa: gagui fisi, amo bagadewane baligimu.
Ko da yake za ka fara da kaɗan, duk da haka za ka gama da samu mai yawa.
8 Di wahadafa, ninia aowalali ilia bagade asigi dawa: su ba: ma. Ilia da bagadewane hogolalu, asigi dawa: su noga: i lai dagoi.
“Tambayi na gaba da kai ka ji abin da iyayenka suka koya
9 Bai ninia esalusu da dunumuni, hedolo dagomu. Ninia da asigi dawa: su hame gala. Ninia da udigili baba agoane osobo bagadega ahoa.
gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba, kuma kwanakinmu a duniya masu wucewa ne.
10 Be ninia siba aowalalia olelesu lamu da defea. Ilia musa: fada: i sia: su noga: le nabima!
Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba? Ba za su yi magana daga cikin hikimar da suke da ita ba?
11 Hano da hame galea, saga: da hame heda: sa. Saga: da heahai soge ganodini fawane ba: sa.
Ko kyauro zai iya yi girma a wurin da ba ruwa? Ko za tă taɓa iya yin girma ba tare da ruwa ba?
12 Be hano da hafoga: sea, saga: fonobahadi hame damui liligi da hedolowane biosa.
Yayinda take girma ba a yanka ta, takan mutu da sauri fiye da ciyawa.
13 Gode Ea hou hame lalegagui dunu da amo saga: agoai gala. Ilia da Gode Ea hou hedolowane gogoleba: le, ilia dafawane hamoma: beyale dawa: su da fisi dagoi ba: sa.
Abin da yake faruwa ke nan da duk wanda yake mantawa da Allah; waɗanda ba su da Allah, ba su da bege.
14 Ilia da ogome diasu gou momoge afae fawane dafawaneyale dawa: sa.
Abin da yake dogara a kai ba shi da ƙarfi; abin da yake dogara a kai yanar gizo ce.
15 Ilia da gou momoge afae amoba: le heda: sea, dafama: bela: ? Ilia da ogome gou momoge afae galiamo agoai gagusia, noga: le leloma: bela: ? Hame mabu!
Ya jingina ga yanar gizo, amma ba ta tare shi, sun kama ta, amma ba za tă taimake su tsayawa ba.
16 Eso masea, wadela: i gagalobo da osoboga hedolo heda: le, ifabi huluane wadela: sa. Wadela: le hamosu dunu da amo defele heda: sa.
Yana kama da shukar da aka ba ta ruwa sosai lokacin da akwai rana sosai, tana yaɗuwa da kyau;
17 Wadela: i gagalobo difi da igi huluane ha: giwane idinigilisili lala: bolosa.
shukar tana bin yaɗuwa, jijiyoyinta suna nannaɗe duwatsu, suna neman wurin da za su kama sosai a cikin duwatsu.
18 Be dunu da amo gagalobo a: le fasisia, ilia da musa: amo sogebi dialu, dunu ilia da hamedafa dawa: mu.
Amma lokacin da aka tuge shukar daga wurin da take, wurin ba zai san da ita kuma ba, wurin zai ce, ‘Ban taɓa ganin ki ba.’
19 Dafawane! Wadela: le hamosu dunu da fonobahadi hahawane esalu, fa: no bu hamedafa ba: mu. Eno wadela: le hamosu dunu da ilia sogebi lamu.
Ba shakka shukar ta mutu ke nan, kuma waɗansu za su tsiro a wurin.
20 Be Gode da Ea fa: no bobogesu dunu hamedafa yolesimu. Amola E da wadela: le hamosu dunu hamedafa fidimu.
“Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.
21 E da logo doasimuba: le, di da bu oumu amola hahawane wele sia: mu.
Sai dai yă cika bakinka da dariya, yă sa ka yi sowa ta murna.
22 Be Gode da dia ha lai dunuma se dabe imunuba: le, ilia da gogosiamu. Amola wadela: le hamosu dunu ilia diasu da bu hamedafa ba: mu.”
Maƙiyanka za su sha kunya, za a kawar da tentin mugaye.”

< Yoube 8 >