< Yoube 4 >

1 Ilaifa: se da amane sia: i,
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 “Yoube! Na da dima sia: sea, di da ougima: bela: ? Na bu ouiya: mu hamedei ba: sa!
“In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
3 Di da dunu bagohame ilima olelesu. Di da dunu bagohame, ili gasa lama: ne fidisu.
Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
4 Dunu afae da helebeba: le goaiyane didigabone dafaloba, dia sia: beba: le, e da dogo denesini, aligi.
Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
5 Be wali bidi hamosu da dima doaga: i, amola di da amoga gasa fili mae aligili sidadabonei agoai ba: sa.
Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
6 Di da Godema nodone sia: sa hawa: hamosu, amola dia esalusu amo ganodini dima sia: i afae hame fada: su, amaiba: le di da dia dafawane hamoma: beyale dawa: su amoga ga: nasili aligimu da defea.
Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
7 Waha bu sinidigili, musa: hamosu dawa: ma! Nowa da moloidafa hou hamoi, be e da baligiliwane se nabasu ba: bela: ? Agoaiwane hame ba: su.
“Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
8 Na da ba: loba, dunu ilia wadela: i hou fawane hawa: agoane bugimusa: dawa: lala. Be waha ilia da wadela: i hou bugi gamisu agoane gugunufinisisu hou ba: sa.
Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
9 Gode da amo wadela: i hamosu dunuma ougi bagadeba: le, E da mulu bagade defele ili wadela: lesisa.
A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
10 Wadela: i hou hamosu dunu ilia da laione wa: me agoane husa amola hagega: sa. Be Gode da ili ouiya: lesisa amola ilia bese gugulisisa.
Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
11 Ilia da laione wa: me amo da ohe fane manu hamedei ba: sa, amola ha: i manu hame galea, bogobe, amo defele bogogia: sa. Ilia da bogosea, ilia mano huluane da afagogosa.
Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
12 Eso afaega, sia: nama misi da ouiya: lewane nama mabeba: le, na da fada: ne hame nabi.
“Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
13 Amo sia: da golaiya wadela: i liligi agoai ba: beba: le amoga na da fofogadigili nedigi.
Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
14 Na da fofogadigili, beda: ga, na da: i huluane yagugui.
Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
15 Fo hisi da na odagia fogala: le, na da beda: ga, na dialuma hinabo afafai.
Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
16 Na da liligi afae lelebe ba: i, be na da sosodolaligi, be amo liligi na fada: ne hame dawa: i galu. Eno liligi da ouiya: le dialebe ba: i. Amalalu, na da amane sia: be nabi,
Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
17 “Dunu afae da Gode Ea ba: ma: ne moloidafa esalabala? Dunu afae da Osobo Bagade Hahamosu Ea ba: ma: ne ledo hamedei esalabala?
‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
18 Gode da Hebene ganodini hawa: hamosu dunu, ilia da Ea liligi noga: le ouligima: ne hame ilegesa. E da Ea a: igele dunu amolawane ilima giadofasu hou ba: sa.
In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
19 Amaiba: le, dia dawa: loba Gode da osoboga hamoi dunu amo Ea liligi noga: le ouligima: ne ilegema: bela: ? Hame mabu! Bai osobo bagade dunu da guluga hamoiba: le, aowaba defele hedolo gagoudai dagoi ba: sa.
to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
20 Amabela: ? Ninia da hahabe esalebe ba: sa, be mae daeyagili, bogoi dagoi ba: mu.
Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
21 Ninia gagui huluane da bu sasamogene dagoi ba: mu. Ninia asigi dawa: su hame fada: iyawane bogosa.”
Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’

< Yoube 4 >