< Yoube 37 >

1 Na da isu gibula bobodobe ba: sea, na dogo da gilugilusa.
“Wannan ya sa gabana ya fāɗi, zuciyata ta yi tsalle.
2 Dilia huluane! Gode Ea sia: nabima! Gugelebe amo da Ea lafidili mabe, nabima!
Ka saurara! Ka saurari rurin muryarsa, tsawar da take fita daga bakinsa.
3 Gode da ha: ha: na diga: be muagadodili iasisa. Ha: ha: na da osobo bagade na: iyado bega: bega: ahoa.
Ya saki walƙiyarsa, a ƙarƙashin dukan sammai ya kuma aika ta ko’ina a cikin duniya.
4 Amasea, Gode Ea gogonomosu naba. Amo da gugelebe ea gogonomobe bagade. Amola ha: ha: na da mae fisili nene gala: lala.
Bayan wannan sai ƙarar rurinsa ta biyo; Ya tsawata da muryarsa mai girma. Sa’ad da ya sāke yin tsawa ba ya rage wani abu.
5 Gode da sia: sea, fofogadigisu liligi da doaga: sa. Ninia da agoai liligi hame dawa: digisa.
Muryar Allah tana tsawatawa a hanyoyi masu ban al’ajabi; yana yin manyan abubuwa waɗanda sun wuce ganewarmu.
6 Ea sia: beba: le, mugene da osoboga daha. Gode da gibu bagadedafa osobo bagadega iasisa.
Yakan ce wa dusar ƙanƙara, ‘Fāɗo a kan duniya,’ ya kuma ce wa ruwa, ‘Zubo da ƙarfi.’
7 E da dunu ilia hawa: hamosu dagolesisa. E da Ea gasa bagade hamobe ilima olelesa.
Domin dukan mutanen da ya halitta za su san aikinsa, ya hana kowane mutum yin wahalar aiki.
8 Sigua ohe fi da ilia diasuga ahoa.
Dabbobi sun ɓoye; sun zauna cikin kogunansu.
9 Gibula bobodoi isu da ga (north) amodili maha. Anegagidafa fo da ga (south) amodili maha.
Guguwa tana fitowa daga inda take, sanyi kuma daga iska mai sanyi.
10 Gode Ea mifo da hano anegagini, ga: nasi mugene hamosa.
Da numfashinsa Allah yana samar da ƙanƙara sai manyan ruwaye su zama ƙanƙara.
11 Haha: na da mu mobiga nene gala: sa.
Yana cika gizagizai da lema; yana baza walƙiyarsa ta cikinsu.
12 Mumobi da Gode Ea hanaiga ahoa. Osobo bagade huluane ganodini, mumobi da Gode Ea hamoma: ne sia: be defele hamosa.
Bisa ga bishewarsa suke juyawa a kan fuskar duniya, suna yin dukan abin da ya umarce su su yi.
13 Gode da osobo bagadega hano soga: ma: ne gibu iaha. Eso enoga E da osobo bagade dunu ilima se dabe ima: ne gibu iaha. Amola eso enoga E da ilia hahawane ba: ma: ne, gibu iaha.
Yana aiko da ruwa domin horon mutane, ko kuma don yă jiƙa duniya yă kuma nuna ƙaunarsa.
14 Yoube! Di fonobahadi ouesalu, nabima! Gode Ea noga: idafa hamobe amo dadawa: ma!
“Ka saurari wannan Ayuba; ka tsaya ka dubi abubuwan al’ajabi na Allah.
15 Gode da ha: ha: na nene gala: ma: ne sia: sa! E da habodane agoai hamosala: ? Di amo dawa: sala: ? E da habodane ha: ha: na mumobiga nene gala: ma: ne hamosala: ?
Ko ka san yadda Allah yake iko da gizagizai ya kuma sa walƙiyarsa ta haskaka?
16 Gode da fofogadigiliwane hamobela: le, mumobi da muagado gila ahoa. Di da amo mumobi ilia gila ahoabe hou ea bai dawa: sala: ?
Ko ka san yadda gizagizai suke tsayawa cik a sararin sama, waɗannan abubuwa al’ajabi na mai cikakken sani.
17 Hame mabu! Ga (south) dogoloi fo da soge wadela: sea, di da dogolobeba: le, se naba.
Kai mai sa kaya don ka ji ɗumi lokacin da iska mai sanyi take hurawa,
18 Gode da mu fadegale gagasea, di da E fidimu dawa: sala: ? E da mu ga: nasi gula enemei defele hamosea, di da E fidimu dawa: sala: ?
ko za ka iya shimfiɗa sararin sama tare da shi da ƙarfi kamar madubi?
19 Gode! Ninia Dima sia: mu amo Dia ninima olelema! Ninia asigi dawa: su da hame gala. Ninia sia: mu gogolesa.
“Gaya mana abin da ya kamata mu ce masa; ba za mu iya kawo ƙara ba domin duhunmu.
20 Na da Godema sia: musa: hame adole ba: mu. Bai na da abuliba: le, E na gugunufinisisima: ne logo doasima: bela: ?
Ko za a gaya masa cewa ina so in yi magana? Ko wani zai nemi a haɗiye shi?
21 Wali, mu da: iya hadigi da si nenemeginana. Amaiba: le, ninia ba: mu si gasenei. Mu da foga fulaboiba: le, fofoloi gala.
Yanzu ba wanda zai iya kallon rana, yadda take da haske a sararin sama bayan iska ta share ta.
22 Ninia da ga (north) la: idiga gouli agoai hadigi ba: sa. Amo da Gode E hadigi, amola amoga ninia da beda: sa.
Yana fitowa daga arewa da haske na zinariya, Allah yana zuwa da ɗaukaka mai ban al’ajabi.
23 Gode Ea gasa da bagadedafaba: le, ninia da E gadenena misunu da hamedei. Ea ninima hamobe liligi huluane da moloidafa amola defele hamosa.
Maɗaukaki ya fi ƙarfin ganewarmu, shi babban mai iko ne, mai gaskiya da babban adalci, ba ya cutar mutum.
24 Amaiba: le, dunu huluane ilia Ema beda: su hou da fofogadigisu liligi hame. E da nowa dunu da hidale, hifae da asigi dawa: su bagade lai dagoiyale sia: sea, E da amo dunu ea sia: hame naba.
Saboda haka, mutane suke girmama shi, ko bai kula da waɗanda suke gani su masu hikima ba ne?”

< Yoube 37 >