< Yoube 35 >
1 Yoube! Di da Gode Ea siga ba: ma: ne moloidafa fawane hamosa sia: be, amo da defea hame.
Sai Elihu ya ce,
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3 Di da Godema amane sia: sa. ‘Na wadela: i hou da Dima bai hame gala. Na da wadela: i hou hame hamoiba: le, bidi noga: i hamedafa ba: i.’ Amo sia: amola da defea hame.
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
4 Na da dima amola dia samalalima gilisili adole imunu.
“Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
5 Mu ba: ma! Mu mobi gadodafa dialebe amo ba: ma!
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6 Di da wadela: le hamoi ganiaba, Gode da se hame naba: loba. Di da wadela: i hou gebewane hamonanea, Gode da Ea hou afadenema: bela: ?
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7 Di da moloidafa hou hamobeba: le, Godema fidima: bela: ? Gode da dima fidisu lamu da hamedei.
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8 Dia da wadela: le hamobeba: le, dunu eno da se naba. Amola dia da noga: i hou hamosea, amo da ilia hou fidisa.
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
9 Gasa fi dunu da eno dunu banenesisia, ilia da gogonomosa. Ilia dunu eno ili gaga: ma: ne wele sia: sa.
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10 Be ilia da ili hahamosu Godema hame sinidigisa. Be ilia da gasi dunasi amo ganodini se nabawane esalea, Gode da ilima hobea misunu hahawane hou dafawane hamoma: beyale dawa: lusu imunusa: dawa:
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11 Ilia Godema hame sinidigisa. Be Gode da bagade dawa: su hou ninima iaha. Amola E da amo ninima iabeba: le, ninia asigi dawa: su da ohe fi amola sio fi huluane ilia asigi dawa: su baligisa.
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12 Ilia da Godema, ili fidima: ne wele sia: sa, be Gode da ilima dabe hame adole iaha. Bai ilia da hidale gasa fili agoane wadela: le hamosa.
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
13 Ilia udigili agoane fidima: ne wele sia: sa. Bai Gode Bagadedafa da ili hame ba: sa amola ilia sia: hame naba.
Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
14 Yoube! Di Gode hame ba: sa sia: sa! Be gebewane ouesaloma! Gode da Ea ilegei eso doaga: sea, fofada: mu.
Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
15 Di da Gode da se dabe hame iaha dawa: sa. Di da Gode da wadela: i hou hame abodesayale dawa: sa.
Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
16 Di da bu gebewane sia: nanumu da hamedei. Na ba: loba, dia da bai hame dawa: beba: le, udigili sia: daha.
Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”