< Yoube 32 >

1 Yoube da ea hou da moloidafa dafawaneyale dawa: beba: le, ea sama da ema bu adole ima: ne yolesi dagoi.
Sai mutanen nan uku suka daina amsa wa Ayuba, domin a ganinsa shi mai adalci ne.
2 Be dunu eno la: ididili esalu, ea dio amo Ilaihiu, da ougi ba: i amola amo bu gumimu hamedei ba: i. Bai Yoube da hina: hou gaga: le, Godema diwaneya udidilalu. (Ilaihiu da Ba: lagele ea mano amola Ba: lagele da Base egaga fi dunu. Ea sosogo fi da La: me.)
Amma Elihu ɗan Barakel mutumin Buz na iyalin Ram, ya ji haushi da Ayuba don yă nuna shi ne mai gaskiya ba Allah ba.
3 E da Yoube ea sama udiana ilima amolawane ougi galu. Bai ilia da Youbema bu adole imunu logo hamedei ba: i. Amaiba: le, dunu eno ba: ma: ne, Gode Hi da giadofaiyale, eno dunu ilia da agoane dawa: i galu.
Ya kuma ji haushin abokan nan guda uku, don sun kāsa amsa wa Ayuba ko da yake sun nuna Ayuba ne yake da laifi.
4 Ilaihiu e fawane da goi ayeligi galu. Amaiba: le, e da ouesalu, eno dunu ilia da sia: i dagoiba: le fawane sia: i.
Elihu ya jira sai a wannan lokaci ne ya yi magana da Ayuba, don shi ne yaro a cikinsu duka.
5 E da eno dunu udiana da Yoube ea adole ba: su amoga dabe hame adole iabeba: le, e da ougi ba: i.
Amma sa’ad da Elihu ya ga mutanen nan uku ba su da abin cewa, sai ya fusata.
6 E da muni amane sia: i, “Na da ayeligi, be dilia da asigilai dunu. Amaiba: le, na da na asigiga dawa: i liligi dilima adomu beda: i galu.
Sai Elihu ɗan Barakel mutumin Buz ya ce, “Ni ƙarami ne a shekaru, ku kuma kun girme ni; shi ya sa na ji tsoro na kāsa gaya muku abin da na sani.
7 Na da nisu amane sia: i, asigilai dunu dilia fawane sia: mu da defea. Dilia bagade dawa: su amoga ninia huluane dawa: ma: ne adomu da defea galu.
Na ɗauka ya kamata ‘shekaru su yi magana; ya kamata yawan shekaru su koyar da hikima.’
8 Be Gode Bagadedafa Ea A: silibu, Hi fawane da ninima misini, ninima asigi dawa: su bagade iaha.
Amma ruhun da yake cikin mutum, numfashin Maɗaukaki shi ne yake ba shi ganewa.
9 Ninia da: i hamosea, bagade asigi dawa: su amola moloidafa hou dawa: i hame laha.
Ba tsofaffi ne kaɗai suke da hikima ba, ba masu yawan shekaru ne suke gane abin da yake daidai ba.
10 Amaiba: le, na hanai da dilia na sia: nabimu! Na asigiga dawa: i amo na da dilima adomusa: , logo doasima.
“Saboda haka nake ce muku, ku saurare ni; ni ma zan gaya muku abin da na sani.
11 Dilia sia: nanoba, na da gebewane nabalu. Dilia da asigi dawa: su bagade sia: hogolalebeba: le, na da ouesalu.
Na jira sa’ad da kuke magana, na ji muhawwararku lokacin da kuke neman abin da za ku faɗa,
12 Na da ha: giwane sosodolalu, amola dilia dafabe ba: i. Dilia da Yoube ea sia: be da giadofaiyale, dilia didili hame hamoi.
na saurare ku da kyau. Amma ba waninku da ya nuna Ayuba yana da laifi; ba ko ɗayanku da ya amsa muhawwararsa.
13 Dilia abuliba: le, dilia da bagade dawa: su hou ba: i dagoi, amo sia: sala: ? Dilia da dafai dagoi. Amaiba: le, Gode Hi fawane da Youbema bu adole imunu gala.
Kada ku ce, ‘Mun sami hikima; Allah ne kaɗai yake da ikon yin nasara da shi ba mutum ba.’
14 Yoube da nama hame sia: i. E da dilima sia: su. Be na da dilia adole iabe defele, ema hame adole ia: noba.
Amma ba da ni Ayuba ya yi gardama ba kuma ba zan amsa masa da irin amsarku ba.
15 Yoube! Ilia sia: da dafai dagoi. Ilia dima bu adole imunu gogolesa.
“Mamaki ya kama su kuma ba su da abin cewa; kalmomi sun kāsa musu.
16 Ilia da wali sia: hamedene agoane udigili lela. Amaiba: le, na da ouiya: le bu ouesaloma: bela: ?
Dole ne in jira yanzu da suka yi shiru, yanzu da suke tsaye a wurin ba su da amsa.
17 Hame mabu! Na da dima adole imunu. Na asigi dawa: su liligi, na da dima adomu.
Ni ma zan faɗi nawa; ni ma zan faɗi abin da na sani.
18 Na da sia: ma: ne ouesalumu hamedei. Na da na sia: negabe logo hedofamu hamedei ba: sa.
Gama ina cike da magana, kuma ruhun da yake cikina yana iza ni;
19 Na da sia: mu logo hame ba: sea, na da ohe gadofo amo da gaheabolo waini hano amoga nabai gala, amo defele fudagala: mu.
a ciki ina kamar ruwan inabi wanda aka rufe a cikin kwalaba, kamar sabuwar salkar ruwan inabi mai shirin fashewa.
20 Hamedei! Na da bu ouiya: le esalumu da hamedeidafa.
Dole in yi magana in sami lafiya; dole in buɗe baki in ba da amsa.
21 Na da dunu afae amomagale hame sia: mu. Na da dunu afae amoma dabua hahayafuli hame sia: mu.
Ba zan nuna wa wani sonkai ba, ko kuma in yi wa wani daɗin baki ba;
22 Na da osobo bagade dunuma hahayafuli sia: mu hamedei ba: sa. Amane hamoi ganiaba, Gode da hedolowane nama se dabe ia: noba.
gama da a ce na iya daɗin baki, da wanda ya yi ni ya ɗauke ni daga nan tuntuni.

< Yoube 32 >