< Yoube 21 >
2 Na sia: be nabima! Na da amo dogo denesisu fawane dilima adole ba: sa.
“Ku saurare ni da kyau; bari wannan yă zama ta’aziyyar da za ku ba ni.
3 Dilia na sia: ma: ne, logo doasima! Amasea, na sia: da dagosea, dilia da hanaiba: le, ba: sola: le gagama!
Ku ba ni zarafi in yi magana, bayan na gama sai ku yi ba’arku.
4 Na sia: ga gegesu da osobo bagade dunu ilima hame. Be na momabo hou da bai bagade gala.
“A wurin mutum ne na kawo kukana? Don me ba zan kāsa haƙuri ba?
5 Nama ba: ma! Dilia fofogadigi ouiya: le ha: gi nama sosodomu da defea.
Ku dube ni, ku kuma yi mamaki; ku rufe bakina da hannunku.
6 Na da nama hamoi hou amo bu dawa: sea, na da dawa: su hamedei amola na da yagugusa.
Lokacin da na yi tunanin wannan, sai in ji tsoro; jikina yă fara rawa.
7 Abuliba: le Gode da wadela: i hou hamosu dunu esaloma: ne yolesisala: ? E abuliba: le ili da: i hamone amola bagade gaguiwane esaloma: ne yolesisala: ?
Don me mugaye suke rayuwa har su tsufa, suna kuma ƙaruwa da iko?
8 Ilia da ilia mano amola ilia aowalali ilia asigilabe ba: musa: sosodo esafulu.
Suna ganin’ya’yansu suna girma, suna ganin jikokinsu suna tasowa a kan idanunsu.
9 Gode da ili diasu amoga gugunufinisisu hou hame iasisa. Ilia da beda: didigisa hame esalumu.
Gidajensu suna zama cikin lafiya ba ruwansu da fargaba. Kuma Allah ba ya ba su horo.
10 Dafawane, ilia bulamagau da galuli amola mae se nabawane mano lalelegesa.
Shanunsu ba sa fasa haihuwa; suna haihuwa ba sa yin ɓari.
11 Ilia mano da sibi mano defele, hehenaiya hehedela lafiadala.
Suna aika’ya’yansu kamar garke;’ya’yansu suna guje-guje da tsalle-tsalle.
12 Ilia sani baidama amola fulabosu amo dudududabe amoga gafosa.
Suna rera da kayan kiɗa na ganga da garaya; suna jin daɗin busar sarewa.
13 Ilia olofole agoane esalu, se mae nabawane bogosa. (Sheol )
Suna yin rayuwarsu cikin arziki kuma su mutu cikin salama. (Sheol )
14 Wadela: i hamosu dunu da Godema ili udigili yolesima: ne sia: sa. Gode da ilia esala hamomu ilegesa. Be ilia amo ilegei dawa: mu hame hanai.
Duk da haka suna ce wa Allah, ‘Ka rabu da mu.’ Ba ma so mu san hanyoyinka.
15 Ilia da Godema hawa: hamomu da hamedei liligi agoane dawa: sa. Ilia Godema sia: ne gadosu da ilia hou hame fidima: beyale dawa: lala.
Wane ne Maɗaukaki har da za mu bauta masa? Wace riba za mu samu ta wurin yin addu’a gare shi?
16 Ilia da ilila: gasaga didili hamosa sia: sa. Be na da ilia asigi dawa: su hou amo hame lale gamu.
Amma arzikinsu ba a hannunsu yake ba saboda haka ba ruwana da shawarar mugaye.
17 Dilia da wadela: i hamosu dunu afae ea hadigi ha: ba: doi dagoi ba: bela: ? Wadela: i hamosu dunu afae da gugunufinisisu hou ema doaga: be ba: bela: ? Gode da ougiba: le, wadela: i hamosu dunu afae amoma se dabe ibela: ?
“Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi?
18 E da wadela: i hamosu dunu amo gisi foga mini asi defele, ili fulabole fasibala: ? O gulu isuga mini asi defele, ili fulabole fasibala: ?
Sau nawa suke zama kamar tattaka a iska, ko kuma kamar ƙura da iskar hadari take kwashewa?
19 Dilia da amane sia: sa! Gode da mano ea ada wadela: le hamoiba: le, amo manoma se dabe iaha. Hame mabu! Gode da wadela: i hamosu dunu, ilima fawane se dabe imunu da defea. E da ilia wadela: le hamoiba: le, ilima se dabe iaha, amo olelemu da defea.
An ce ‘Allah yana tara wa’ya’yan mutum horon da zai ba mutumin.’ Bari yă ba mutumin horo don yă san ya yi haka!
20 Wadela: i hamosu dunu ilia da ilia hamobeba: le fawane se dabe lamu da defea. Ilia Gode Bagadedafa Ea ougi bagade hou ba: mu da defea.
Bari idanunsa su ga yadda zai hallaka; bari yă sha daga fushin Maɗaukaki.
21 Ninia esalusu da dagosea, ninia mano da hahawane esaloma: bela: le dawa: ma: bela: ?
Ko zai damu da iyalin da ya bari a baya sa’ad da kwanakinsa suka ƙare?
22 Dunu afae da Gode Ema hou olelema: bela: ? Hame mabu! Gode da dunu amo da baligili gadodafa heda: i, ilima fofada: sa.
“Wani zai iya koya wa Allah ilimi tun da yana shari’anta har da waɗanda suke manya masu iko?
Wani mutum zai mutu cikin jin daɗi da kwanciyar hankali,
24 Dunu mogili da dagumuiwane esalea bogosa. Ilia da hahawane se mae nabawane esalu, amalu bogosa.
jikinsa ɓulɓul, ƙasusuwansa da alamar ƙarfi.
25 Mogili ilia da hahawane hame esalu, bogosa. Ilia da esalea amola bogosea, eso huluane hihiwane gala.
Wani kuma zai mutu cikin ɗacin rai, bai taɓa jin daɗin wani abu mai kyau ba.
26 Be dunu huluane da defele bogole, uli dogosa. Ili huluane da daba: ga dedeboi dagoi ba: sa.
Dukansu kuwa za a bizne su a ƙasa, kuma tsutsotsi za su cinye su.
27 Dilia dogo ganodini ougi dialebe, amo na dawa:
“Na san duk abin da kuke tunani, yadda za ku saɓa mini.
28 Dilia da agoane adole ba: sa, ‘Mimogo dunu amo da wadela: le hamosu, amo ea diasu da wali habila: ?’
Kuna cewa, ‘Yanzu ina gidan babban mutumin nan, tenti wurin da mugaye suke zama?’
29 Dilia da lalusu dunu amo bisili sia: sa: ibela: ? Ilia ga asi misini, sia: ne iasu dilia hame nabibala: ?
Ba ku taɓa tambayar waɗanda suke tafiya ba? Ba ku kula da labaransu,
30 Gode da ougiba: le, se dabe bidi iasea, E da wadela: le hamosu dunuma se dabe hame iaha.
cewa an kāre mugu daga ranar bala’i, an kāre shi daga ranar fushi?
31 Dunu afae da wadela: le hamosu dunuma diwaneya udidimu, o ilia wadela: le hamobeba: le se dabe imunu da hamedafa gala.
Wane ne yake gaya masa abin da ya yi? Wane ne yake rama abin da ya yi?
Za a bizne shi a kabari, a kuma yi tsaron kabarinsa.
33 Dunu eno da ilia bogoi da: i hodo amo bogoi uli dogoiga gaguli ahoasea, dunu osea: idafa da ilima asigiba: le, mogodigili fa: no bobogesa. Amola osobo da ilia da: i da: iya gebewane dialebe ba: sa.
Akan mai da ƙasa a kan gawarsa a hankali; dukan jama’a suna binsa, da yawa kuma suna gabansa.
34 Be dilia! Dilia da na dogo denesima: ne, hamedei sia: fawane sia: sa. Dilia nama adole iasu huluane da ogogosu sia: fawane.”
“Saboda haka ta yaya za ku iya yi mini ta’aziyya da surutan banzan nan naku? Babu wani abu cikin amsarku sai ƙarya!”