< Yelemaia 6 >

1 Bediamini fi dunu! Gaga: su ba: ma: ne hobeama! Yelusaleme yolesili, hobeama! Degoua moilai amo ganodini ‘dalabede’ fulaboma! Bede Ha: gileme amoga dawa: ma: ne hahamosu lalu didima! Wadela: su amola mugulusu da gagoe (north) manebe.
“Ku gudu neman mafaka, mutanen Benyamin! Ku gudu daga Urushalima! Ku busa ƙaho a Tekowa! Ku ba da alama a Bet-Hakkerem! Gama masifa tana zuwa daga arewa, mummunar hallaka ce kuwa.
2 Saione moilai bai bagade da noga: idafa ba: sa, be amo da mugululi, wadela: lesi dagoi ba: mu.
Zan hallaka Diyar Sihiyona, kyakkyawa da kuma mai laulayi.
3 Amogai, hina bagade ilia amola ilia dadi gagui dunu da ilia gegesu fisisu amo ganodini esalebe ba: mu. Ilia da ilia hanaiga, abula diasu amo moilaiga sisiga: le gagagumu.
Makiyaya da garkunansu za su taso mata; za su kafa tentunansu kewaye da ita, kowanne yana lura da sashensa.”
4 Ilia da amane sia: mu, “Yelusaleme amoma doagala: musa: , momagema! Ninia da esomogoa doagala: mu! Be amasea, ilia da amane sia: mu, “Hamedei! Gasimu galebe! Baba da sedagawane ba: sa.
“Mu shirya don yaƙi da ita! Ku tashi, bari mu fāɗa mata da tsakar rana! Amma, kaito, rana tana fāɗuwa, inuwar yamma kuwa sai ƙaran tsawo take.
5 Ninia da gasia doagala: mu. Ninia da Yelusaleme ea gagili sali diasu huluane wadela: lesimu.”
Saboda haka ku tashi, bari mu fāɗa mata da dare mu rurrushe kagaranta!”
6 Hina Gode Bagadedafa da amo hina bagade ilima amane sia: beba: le, ilia da ifa abalu mogomogosa heda: sa amola hamonana. Hina Gode da amane sia: i, “Yelusaleme fi da baligili wadela: i banenesisu hou hamobeba: le, Na da ilima se imunu.
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Ku sassare itatuwan ku tula ƙasa kewaye da Urushalima. Dole a hukunta wannan birni; saboda ya cika da zalunci.
7 Si hano da eso huluane eno hano labeba: le, ea hano da gaheabolo agoane ba: sa, amo defele Yelusaleme fi da ilia wadela: i hou mae dagoma: ne, gaheabolo wadela: i hou hamonana. Na da bidi doaga: su amola wadela: su hou amo moilai ganodini naba. Oloi amola fafa: ginisi fawane Na da ba: sa.
Kamar yadda rijiya takan ba da ruwarta, haka birnin yake da muguntarsa. Ana jin labarin rikici da hallaka a cikinsa; ciwonsa da mikinsa kullum suna a gabana.
8 Yelusaleme fi dunu! Dilia amo gegesu amola bidi doaga: su da dilima sisasu gala amo ba: mu da defea. Dilia da hame sinidigisia, Na da dili yolesimu. Na hamobeba: le, dilia moilai da hafoga: i dunu hame esalebe soge agoane ba: mu.”
Ki ji gargaɗi, ya Urushalima, ko kuwa in juya daga gare ki in mai da ƙasarki kufai don kada wani ya zauna a cikinta.”
9 Hina Gode Bagadedafa da nama amane sia: i, “Dunu da waini efe bugi amoga fage huluane faisa, amo defele, Isala: ili ea fage huluane faili fasi dagoi ba: mu. Amaiba: le, dia gasa defele, dunu afae afae gaga: ma!”
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Bari su yi kalan raguwar Isra’ila a yi kalan sarai yadda ake yi wa inabi; ka sāke miƙa hannunka a kan rassan, kamar mai tattara inabi.”
10 Na da Ema bu adole i, “Be na da ilima sisane sia: sea, nowa da nabima: bela: ? Ilia hou da hihini ga: nasidafa. Ilia da Dia sia: nabimu higasa. Na da Dia sia: ilima alofele oleleloba, ilia da oufesega: su fawane.
Ga wa zan yi magana in kuma gargaɗar? Wa zai saurare ni? Kunnuwansu sun toshe don kada su ji. Maganar Ubangiji ta zama abin zargi a gare su; ba sa jin daɗinta.
11 Hina Gode! Dia ilima ougi da lalu agoane nenana amola amo ougi da na dogo ganodini nenana. Na da amo ougi bu ha: ba: domu hamedei agoane ba: sa.” Amalalu, Hina Gode da nama amane sia: i, “Mano fonobahadi logoga esalebe amola ayeligi ilia gilisisu, amoga Na ougi sogadigima. Ilia da egoa amola idua gagulaligili, huluane da mugului dagoi ba: mu. Amola da: i hamoi huluane da mugului dagoi ba: mu.
Amma ina cike da fushin Ubangiji, kuma ba na iya kannewa. “Ka kwararo shi a kan yara a titi da kuma a kan samarin da suka tattaru; za a kama miji da mata a cikinsa, tsofaffi da suka tsufa tukub.
12 Ilia diasu amola ilia soge amola ilia uda da eno dunu iligili i dagoi ba: mu. Na da Na soge fi dunu ilima se imunu.
Za a ba da gidajensu ga waɗansu, tare da gonakinsu da matansu, sa’ad da na miƙa hannuna gāba da waɗanda suke zama a ƙasar,” in ji Ubangiji.
13 Dunu huluane, bagade amola fonobahadi, da ogogole muni lamusa: dawa: lala. Balofede dunu amola gobele salasu dunu da Na fi dunuma ogogosa.
“Daga ƙarami zuwa babba, dukansu masu haɗama ne don riba; har da annabawa da firistoci, dukansu suna aikata rashin gaskiya.
14 Na fi dunu ilia fa: ginisi bagade da hamedei liligi, ilia da dawa: sa. Ilia da amane sia: sa, hou huluane da defea. Be hou huluane da defea hame.
Sukan ɗaura mikin mutanena sai ka ce mikin ba shi da matsala. Suna cewa, ‘Lafiya, Lafiya,’ alhali kuwa ba lafiya.
15 Ilia da amo baligili wadela: idafa hou hamobeba: le, gogosiabela: ? Hame mabu! Ilia da hame gogosia: i. Ilia da dialuma fili dasu hame dawa: Amaiba: le, eno dunu ilia dafai defele, ilia da dafamu. Na da ilima se iasea, ilia da wadela: lesili hamedafa ba: mu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.”
Suna jin kunyar halinsu na banƙyama? A’a, ba sa jin kunya sam; ba su ma san yadda za su soke kai ba. Saboda haka za su fāɗi tare da fāɗaɗɗu; za a hamɓarar da su sa’ad da na hukunta su,” in ji Ubangiji.
16 Hina Gode da Ea fi dunuma amane sia: i, “Logo aduna da bulufalegesea, amoga leloma! Siba hemone logo hogoi helema. Noga: idafa logo da habila: , amo adole ba: ma! Amoga ahoasea, dilia da olofole esalumu.” Be ilia da amane sia: i, “Hame mabu! Ninia da goga hame masunu.”
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ku tsaya kan hanyoyi, ku duba; ku nemi hanyoyin dā, ku tambaya inda hanyar mai kyau take, ku yi tafiya a kanta, za ku kuwa sami hutu wa rayukanku. Amma kun ce, ‘Ba za mu bi ta ba.’
17 Amalalu, Hina Gode da dalabede fulabosu nabima: ne, sosodo ouligisu dunu ilegei. Be ilia da amane sia: i, “Ninia da hame nabimu.”
Na naɗa muku masu tsaro a kanku na kuma ce, ‘Ku saurari karan ƙaho!’ Amma kuka ce, ‘Ba za mu saurara ba.’
18 Amaiba: le Hina Gode da amane sia: i, “Dilia fifi asi gala! Nabima! Hou da Na fi ilima doaga: mu amo noga: le dawa: ma!
Saboda haka ku, ya al’ummai; ku lura Ya shaidu, abin da zai faru da su.
19 Osobo bagade, nabima! Ilia da Na olelesu higale yolesiagaiba: le, amola Na sia: hame nababeba: le, Na da ilima se ima: ne, amo fi wadela: lesimu.
Ki ji, ya duniya. Zan kawo masifa a kan waɗannan mutane, sakayyar ƙulle-ƙullensu, domin ba su saurari maganata ba suka kuma ƙi dokata.
20 Ilia da Siba sogega gabusiga: manoma Nama imunusa: gaguli maha, amola hedama: ne fodole nasu amo soge sedagaga gaguli maha. Be amo Na da hame dawa: digisa. Na da ilia iasu hame lamu, amola ilia gobele salasu liligi hahawane hame ba: mu.
Babu riba a kawo mini turare daga Sheba ko rake mai zaƙi daga ƙasa mai nisa? Ba zan karɓi hadayunku na ƙonawa ba; ba na jin daɗin sadakokinku.”
21 Amaiba: le amo dunu ilia emo udagaguli dafama: ne, Na da ilia logo hedofamu. Ada amola ilia egefe da gilisili bogomu. Amola sama amola na: iyado da gilisili bogomu.
Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa, “Zan sa abin tuntuɓe gaban mutanena. Mahaifi da’ya’yansa maza za su yi tuntuɓe a kan juna; maƙwabci da abokansa za su hallaka.”
22 Hina Gode da amane sia: sa,” Ha lai dunu da gagoe (north) soge amoga manebe goea. Gasa bagade fi sedagaga esalebe da gegemusa: momagesa.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Duba, sojoji suna zuwa daga ƙasar arewa; babbar al’umma ce ta yunƙuro daga iyakokin duniya.
23 Ilia da dadi amola gegesu gobihei sedade gagui dagoi. Ilia da asigi hou hame dawa: , nimi bagade gala. Ilia da hosi fila heda: sea, hano wayabo bagade gafului ea fugala: be agoane naba. Ilia da Yelusaleme amoma doagala: musa: momagei dagoi.”
Suna riƙe da baka da māshi; mugaye ne kuma marasa tausayi. Motsinsu kamar ƙugin teku ne yayinda suke hawan dawakansu; suna zuwa a jere kamar wanda ya yi shirin yaƙi don su fāɗa miki, ya Diyar Sihiyona.”
24 Yelusaleme fi dunu da amane sia: sa, “Ninia da amo sia: nabi dagoi. Amola, ninia lobo da udigili sasane fi. Uda da mano lamu gadenesea se naba, amo defele ninia da da: i dioiba: le, se naba.
Mun ji labari a kansu, hannuwanmu kuwa suka yi laƙwas. Azaba ta kama mu, zafi kamar na mace mai naƙuda.
25 Ninia ha lai da dadi gaguiba: le amola nini da beda: iba: le, ninia da ga masunu o logoga masunu hame dawa:
Kada ku fita zuwa gonaki ko ku yi tafiya a hanyoyi, gama abokin gāba yana da takobi, kuma akwai razana ko’ina.
26 Hina Gode da Ea fi dunu ilima amane sia: sa, “Wadela: i eboboi abula salima amola nasubu amo ganodini bebesoma. Dilia egefe afae da bogosea didigia: be defele didigia: ma. Bai dilia ha lai dunu da dili wadela: musa: hedolowane doagala: musa: doaga: mu galebe.
Ya mutanena, ku sanya tufafin makoki ku yi birgima a toka; ku yi kuka mai zafi irin wanda akan yi wa ɗa tilo, gama nan da nan mai hallakarwa zai auko mana.
27 Yelemaia! Na fi dunu adoba: ma! Ilia hou dawa: ma: ne, dia da ouli amola balase adoba: su defele, ilia hou adoba: ma.
“Na maishe ka mai jarrabawar ƙarfe mutanena ne kuwa ƙarfen, don ka lura ka kuma gwada hanyoyinsu.
28 Ilia huluane da ga: nasi odoga: su dunu. Ilia da ouli amola balase defele ga: nasidafa. Ilia hou da wadela: idafa. Ilia da udigili baligidu sia: dada ahoa.
Su duka masu taurinkai ne,’yan tawaye, suna yawo suna baza jita-jita. Su tagulla ne da ƙarfe; dukansu lalatattu ne.
29 Lalu da ha: giwane nenana, be ouli amola balase amoga isu da hame daeana ahoa. Na da Na fi dunu amo bu adoba: mu da hamedei. Bai ilia da wadela: i hamosu dunu hame fadegasa.
Mazuga yana zuga da ƙarfi don yă ƙone dalma da wuta, amma tacewa yana tafiya a banza; ba a fitar da mugaye.
30 Fifi asi gala eno dunu da amo dunu da hamedei isu ilia da sia: mu. Bai Na, Hina Gode, da ili higale yolesi dagoi.”
Ana ce da su azurfar da aka ƙi, gama Ubangiji ya ƙi su.”

< Yelemaia 6 >