< Yelemaia 51 >
1 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da Ba: bilone soge amola ea fi dunu ilima wadela: su fo iasimu.
Ubangiji ya ce, “Ga shi, zan zuga ruhun mai hallakarwa a kan Babilon da mutanen Leb Kamai.
2 Na da ga fi amo Ba: bilonema doagala: musa: asunasimu. Ilia da fo da bioi gisi amo fulabole gaguli ahoabe defele, Ba: bilone wadela: lesimu. Amo wadela: su eso da doaga: sea, ilia da la: ididili, la: ididili doagala: sea, soge da liligi hamedafa ba: mu.
Zan aika da baƙi zuwa Babilon su casa ta su kuma yi kaca-kaca da ƙasarta; za su yi hamayya da ita a kowane gefe a ranar masifarta.
3 Hedolo doagala: ma! Ba: bilone dunu da ilia ga: su gasisa: lasa: besa: le amola dadiga gala: sa: besa: le, hedolo doagala: ma! Ayeligi dunuma mae asigima! Dadi gagui wa: i huluane gugunufinisima!
Kada ku bar maharbi yă ja bakansa, kada kuma ku bari yă sa kayan yaƙinsa. Kada ku rage samarinta, ku hallaka sojojinta ƙaf.
4 Ilia da gala: le gagai, moilai bai bagade ilia logo ganodini bogogia: mu.
Za su fāɗi matattu a ƙasar Babilon, da munanan raunuka a titunanta.
5 Isala: ili fi dunu amola Yuda fi dunu da Na, Isala: ili Hadigi Godedafa, amoma wadela: le hamoi dagoi. Be Na, Hina Gode Bagadedafa, da ela hame yolesi.
Gama Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila da Yahuda bai yashe su ba, ko da yake ƙasarsu cike da take da laifi a gaban Mai Tsarki na Isra’ila.
6 Isala: ili dunu amola Yuda dunu! Ba: bilone soge yolesili, dilia esalusu gaga: ma: ne, hobeama! Ba: bilone da wadela: le hamobeba: le, dilia bogosu ba: mu da defea hame galebe. Na da wali Ba: bilone fi ilima dabe iaha amola ea wadela: i houba: le, se iasu iaha.
“Ku gudu daga cikin Babilon! Bari kowa yă ceci ransa! Kada a hallaka saboda zunubanta. Gama lokaci ne don ramuwar Ubangiji, zai sāka mata bisa ga alhakinta.
7 Ba: bilone da Na lobo ganodini gouliga hamoi faigelei agoane ba: i. Osobo bagade fifi asi gala da amoga nabeba: le, feloale agoane hamoi. Ilia da amo ea waini hano nabeba: le, dadousu hamoi dagoi.
Babilon ta zama ƙoƙon zinariya a hannun Ubangiji, ta sa dukan duniya ta yi maye. Ƙasashe sun sha ruwan inabinta, saboda haka yanzu sun haukace.
8 Be wali Ba: bilone da hedolowane dafai dagoi amola wadela: lesi dagoi ba: sa. Ea dafabeba: le, didigia: ma! Ea fa: ginisi uhima: ne, manoma lamu.
Farat ɗaya Babilon za tă fāɗi ta farfashe. Ku yi kuka dominta! Ku samo mata magani saboda azabarta; wataƙila za a iya warkar da ita.
9 Ga fi dunu amogawi esalu da amane sia: i, ‘Ninia da Ba: bilone fidimusa: dawa: i galu. Be fidimu eso da baligi dagoiba: le hamedei. Ninia wali e yolesili, ninia sogega buhagimu. Gode da Ea gasa defele, amoga Ba: bilonema se i dagoi. E da amo gugunifinisidafa.’”
“‘Da mun warkar da Babilon, amma ba za tă warke ba; mu ƙyale ta kowane yă koma garinsu, gama hukuncinta ya kai sammai, ya yi tsawo kamar gizagizai.’
10 Hina Gode da amane sia: sa, “Na fi dunu da ha: giwane amane wele sia: sa, ‘Hina Gode da ninia hou da moloi, amo olelei dagoi. Hadiga! Ninia asili, Yelusaleme fi dunu ilima ninia Hina Gode Ea hamobe, amo ilima olelela: di.’”
“‘Ubangiji ya baratar da mu; zo mu tafi mu yi shelarsa a Sihiyona mu faɗa abin da Ubangiji Allahnmu ya yi.’
11 Hina Gode da Ba: bilone amo wadela: musa: ilegei dagoiba: le, E da Midia dunu ilima sia: i. Ba: bilone fi da Ea Debolo wadela: lesi dagoi. Amaiba: le, E da Midia fi amo Ba: bilone fi dunuma dabe imunusa: asunasimu. Doagala: su ouligisu dunu da amane sia: sa, ‘Dilia dadi debema! Dilia ga: su liligi momagema!
“Ku wasa kibiyoyi, ku ɗauko garkuwoyi! Ubangiji ya zuga sarakunan Medes, domin niyyarsa ce yă hallaka Babilon. Ubangiji zai yi ramuwa, zai yi ramuwa saboda haikalinsa.
12 Ba: bilone gagoi dobea amo doagala: su, dawa: ma: ne hahamosu hou olelema! Sosodo aligisu dunu ilima gasa ima! Sosodo ouligisu dunu ilia hawa: hamosu sogebi amoga masa: ne sia: ma! Dunu eno da wamoaligili desegaligimusa: asunasima!” Hina Gode da Ea sia: i defele, Ba: bilone dunu ilima hamoi dagoi.
Ku tā da tuta gāba da katangan Babilon! Ku ƙara matsara, ku kafa masu tsaro, ku shirya kwanto! Ga shi, Ubangiji zai aikata abin da ya faɗa umarninsa a kan mutanen Babilon.
13 Ba: bilone soge da hano bagohame gala, amola liligi noga: i bagade gagui gala. Be ea wadela: mu eso da doaga: i dagoi, amola ea esalusu da fedege agoane efe amo da damunisi dagoi ba: sa.
Ke da kike zama kusa da ruwaye da kike kuma wadatar dukiya, ƙarshenki ya zo, lokaci ya yi da za a kau da ke.
14 Hina Gode Bagadedafa da Hi Esalusuba: le ilegei dagoi. E da dunu bagohame, danuba: wa: i defele, Ba: bilone amoga doagala: musa: oule misunu. Amola ilia da hasalabeba: le, ha: giwane wele sia: mu.
Ubangiji Maɗaukaki ya rantse da zatinsa, ya ce Tabbatacce zan cika ka da mutane kamar fāra, za su kuwa yi sowa don nasara a kanka.
15 Hina Gode da Ea gasaga osobo bagade hamoi; Ea asigi dawa: su noga: i amoga E da osobo bagade hahamoi amola mu amola ilua: i.
“Ya halicci ƙasa ta wurin ikonsa; ya kafa duniya ta wurin hikimarsa, ya kuma shimfiɗa sammai ta wurin fahiminsa.
16 Ea sia: beba: le, hano muagado dialebe da gobe nabi. E da mu mobi amo osobo bagade bega: diala amo gaguli maha. E da ha: ha: na nene gala: musa: hamosa. Amola Ea fo diasu sesei amoga fo asunasisa.
Sa’ad da ya yi tsawa ruwan da suke sammai sukan yi ruri; yakan sa gizagizai su tashi daga ƙarshen duniya. Yakan tura walƙiya tare da ruwan sama yakan kuma saki iska daga cikin taskokinsa.
17 Amo hou ba: beba: le, dunu da gasa hame amola gagaoui agoane ba: sa. Dunu amo da ilia loboga ogogosu ‘gode’ hamosu, da amo ‘gode’ ilima dafawaneyale dawa: su hou yolesisa. Bai ‘gode’ ilia loboga hamoi liligi da hame esala, hamedei liligi fawane.
“Kowane mutum marar azanci ne kuma ba shi da sani; kowane maƙerin zinariya yakan sha kunya daga wurin gumakansa. Siffofinsa na ƙarya ne; babu numfashi a cikinsu.
18 Ilia da hamedei liligi, amola dunu da ili higamu da defea. Hina Gode da ilima dabe ima: ne masea, ilia da wadela: lesi dagoi ba: mu.
Su marasa amfani ne, abubuwan ba’a ne kawai; sa’ad da lokacin hukuncinsu ya kai, za su hallaka.
19 Be Ya: igobe ea Gode da ili defele hame. Amo Gode Hi da liligi huluanedafa hahamoi. E da Isala: ili fi, Ea Fidafa hamoma: ne ilegei dagoi. Ea Dio da Hina Gode Bagadedafa.
Wanda yake na wajen Yaƙub ba kamar waɗannan ba ne, gama shi ne Mahalicci dukan abu, har da kabilar abin gādonsa, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa.
20 Hina Gode da amane sia: sa, “Ba: bilone! Di da Na ‘ha: ma’ (hammer) gala. Di da Na gegesu liligi. Na da di amoga fifi asi gala amola hina bagade fi amo goudanesi.
“Kai ne kulkin yaƙina, kayan yaƙina, da kai ne na ragargaza ƙasashe, da kai ne na hallaka mulkoki,
21 Na da dia lobo amoga hosi, amoga fila heda: i dunu, sa: liode amola ilia genonesisu dunu goudai dagoi.
da kai ne na ragargaza doki da mahayi, da kai ne na ragargaza keken yaƙin da matuƙi,
da kai ne na ragargaza miji da mata, da kai ne na ragargaza tsoho da saurayi, da kai ne na ragargaza saurayi da budurwa,
23 Na da dia loboga dunu, uda da: i hamoi, ayeligi, dunu mano, uda mano, laigebo ouligisu dunu, ilia laigebo wa: i, osobo gidinasu dunu amola ilia hosi, hina bagade dunu amola ilia eagene ouligisu dunu, amo medole lelegei dagoi.
da kai ne na ragargaza makiyayi da garke, da kai ne na ragargaza manoma da dawakan noma, da kai ne na ragargaza masu mulki da shugabanni.
24 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da Ba: bilone amola ea fi dunu ilima dabe imunu. Bai ilia da Yelusaleme fi ilima wadela: le bagade hamoi.
“Zan sāka wa Babilon da dukan mazaunan Babilon a idanunku saboda dukan muguntar da suka aikata a Sihiyona,” in ji Ubangiji.
25 Ba: bilone! Di da osobo bagade wadela: su goumi agoane ba: sa. Be Na, Hina Gode, da dia ha lai esala. Na da di gagulaligili, mugululi, di osoboga umi agoane hamone, laluga ulagili, di da nasubu fawane dialebe ba: mu.
“Ga shi, ina gāba da kai, ya ke dutse mai hallakarwa, wadda ta hallaka duniya duka,” in ji Ubangiji. “Zan miƙa hannuna gāba da ke, zan mirgina ƙasa daga ƙwanƙolin dutse, zan maishe ki ƙonannen dutse.
26 Igi huluane dia mugului ganodini dialebe ba: sea, amo dunu da diasu eno gagumusa: hamedafa lamu. Di da eso huluanedafa wadela: i hafoga: i soge agoane dialebe ba: mu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.
Ba za a ɗauki dutsen yin kusurwa daga gare ki ba ko na kafa harsashen gini, gama za ki zama marar amfani har abada,” in ji Ubangiji.
27 Ba: bilone amoma doagala: musa: dawa: digisu hahamoma! Fifi asi gala huluane nabima: ne, dalabede fulabole duma. Fifi asi gala da Ba: bilonema doagala: musa: , momagema! Elala: de amola Minai amola A: siegena: se amo hina bagade fi Ba: bilonema doagala: ma: ne sia: ma! Doagala: su ouligima: ne, bisilua dunu ilegema! Hosi wa: i amo danuba: wa: i bagade agoane, oule heda: ma!
“Ku tā da tuta a ƙasa! Ku busa ƙahoni a cikin ƙasashe! Ku shirya ƙasashe don yaƙi da ita, ku kira waɗannan mulkokin gāba da ita. Ararat, Minni, da Ashkenaz. A naɗa shugaba gāba da ita; ku shirya dawakai kamar fāra.
28 Fifi asi gala da Ba: bilonema doagala: musa: momagema! Midia hina bagade huluane amola ilia ouligisu dunu amola eagene ouligisu dunu amola soge ilia ouligisa amo ilia dadi gagui wa: i huluane, amo misa: ne sia: ma!
Ku shirya ƙasashe don yaƙi da ita, sarakunan Medes, gwamnoninsu da dukan masu shugabancinsu da kowace ƙasar da take ƙarƙashin mulkinsu.
29 Osobo bagade da fofogolala! Bai Hina Gode da Ba: bilone soge wadela: lesili, bu hafoga: i dunu hame esalebe soge hamomusa: ilegei dagoi, amola E da amo ilegesu hamonana.
Ƙasa ta girgiza tana makyarkyata saboda nufin Ubangiji na gāba da Babilon ya tabbata, nufinsa na mai da ƙasar Babilon kufai don kada kowa yă zauna a can.
30 Ba: bilone dadi gagui ilia da bu gegenanu yolesili, ilia gagili sali diasu ganodini beda: iwane esala. Ilia da ilia nimi bagade hou fisili, bu gasa hame uda agoane ba: sa. Moilai holei ga: su da mugului dagoi, amola diasu da laluga nenana.
Sojojin Babilon sun daina yaƙi, suna zaune a cikin kagaransu. Ƙarfinsu ya ƙare, sun zama mata. An sa wa wuraren zamanta wuta, an karya ƙyamaren ƙofofin garinta.
31 Sia: adole iasu dunu, eno amola eno bagohame, da Ba: bilone hina bagade ema, ha lai dunu da la: ididili amola la: ididili ea moilai bai bagade amoma doagala: lala, amo adole imunusa: ema doaga: lala.
Maguji yana biye da maguji a guje, jakada yana biye da jakada, don su faɗa wa sarkin Babilon, cewa an ci birninsa a kowane gefe.
32 Ha lai dunu da hano degesu lai dagoi, amola gagili sali diasu huluane laluga ulagisa. Ba: bilone dadi gagui dunu da beda: i bagadeba: le, hobeamusa: dawa: lala.
An ƙwace mashigai aka ƙone fadamu da wuta, sojoji kuma suka giggice.”
33 Ilia ha lai dunu da ili hedofale, ilia da gagoma ha: i manu lamu diasuga osa: gisa amo defele ili ososa: gimu. Na, Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode, da sia: i dagoi.”
Ni Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila na ce, “’Yar Babilon kamar daɓen masussuka a lokacin da ake sussuka, ba da daɗewa ba lokacin girbe ta zai zo.”
34 Ba: bilone hina bagade da Yelusaleme dadega: le, mai dagoi. E da amo moilai bai bagade faigelei defele, hagia: i dagoi. E da hanome defele, Yelusaleme da: gi dagoi. E da ea hanaiga ea liligi gesowale lale, eno hame lai udigili ha: digi.
“Nebukadnezzar sarkin Babilon ya cinye mu, ya sa muka rikice, ya maishe mu kamar tulun da babu kome a cikinsa. Ya cinye mu kamar yadda dodon ruwa yakan yi ya kuma cika cikinsa da kayan marmarinmu, sa’an nan kuma ya yi amanmu.
35 Saione fi dunu da amane sia: mu da defea, “Ba: bilone fi da ninima se bagade iabeba: le, Hina Gode da ilima fofada: nanu, ilima se imunu da defea.” Amola Yelusaleme fi dunu da amane sia: mu da defea, “Ba: bilone fi da nini se nabima: ne hamoiba: le, ilisu da dabe lamu da defea.”
Bari abin da aka yi wa jikinmu yă kasance a bisa Babilon,” in ji mazaunan Sihiyona. “Bari jininmu yă kasance a kan waɗanda suke zama a Babilon,” in ji Urushalima.
36 Amaiba: le, Hina Gode da Yelusaleme fi dunu ilima amane sia: i, “Na da dilimagale fofada: mu. Na da dilia ha lai ilima dabe imunu. Bai ilia da dilima wadela: le hamoi. Na da ilia hano huluane hafoga: ma: ne hamomu.
Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce, “Duba, zan tsaya muku, zan ɗaukar muku fansa, zan sa tekunta kafe in kuma sa maɓulɓulanta su ƙafe.
37 Ba: bilone soge da mugului liligi lelegela heda: i agoane ba: mu. Amo ganodini, sigua ohe fawane esalebe ba: mu. Amo soge da wadela: idafa agoane ba: mu. Dunu da amo ganodini hame esalumu amola nowa da amo soge ba: sea da bagadewane beda: mu.
Babilon za tă zama tarin juji, wurin zaman diloli, abin ƙyama da abar ba’a, inda ba kowa.
38 Ba: bilone dunu da laione wa: me agoane husa amola laione wa: me mano agoane halahalasa.
Mutanenta duk suna ruri kamar zakoki, suna gurnani kamar’ya’yan zaki.
39 Ilia da uasu dunu! Na da ili feloama: ne amola hahawane ba: ma: ne, ilima lolo nabe hahamomu. Ilia da golale, hamedafa nedigimu.
Amma sa’ad da aka farkar da su, zan yi musu biki in sa su sha su bugu, domin yi sowa da dariya, sa’an nan su shiga barcin da ba za su farka ba,” in ji Ubangiji.
40 Dunu da sibi mano amola goudi amola sibi gawali amo medole legemusa: oule ahoa, amo defele Na da Ba: bilone dunu medole legemusa: oule masunu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.”
“Zan sauko da su kamar tumaki zuwa mayanka, kamar raguna da bunsurai.
41 Hina Gode da amane sia: sa, “Ba: bilone (moilai bai bagade Ba: bilone soge ganodini) amoma osobo bagade fifi asi gala huluane da nodosu. Be wali amo da ea ha lai amoga gagulaligi dagoi. Wali fifi asi gala da Ba: bilone wadela: idafa hamoi ba: sa.
“Yadda za a ci Sheshak, taƙamar duniya duka za tă daina! Babilon za tă zama abar ƙyama a cikin al’ummai!
42 Fedege agoane, hano wayabo bagade da Ba: bilone dedeboi dagoi. Ea gafului da fugala: le, ema dedeboma: ne asi dagoi.
Teku zai malalo a kan Babilon, raƙumansa masu hauka za su rufe ta.
43 Moilai huluane da beda: ma: ne wadela: idafa ba: sa. Ilia da hano hamedene hafoga: i soge agoane ba: sa. Amo ganodini, dunu da hame esala amola amogawi hame ahoa.
Garuruwanta sun zama abin kufai, za tă zama hamada inda ba ruwa, ƙasar da ba mazauna, ba kuma mutumin da zai ratsa ta cikinta.
44 Na da Ba: bilone ogogosu ‘gode’ Bele, ema se imunu. Amola ea wamolai liligi bu samogemu. Fifi asi gala da ema bu hame nodone sia: ne gadomu. Ba: bilone gagoi ea dobea da mugului dagoi.
Zan hukunta Bel a Babilon, in sa ya yi aman abin da ya haɗiye. Ƙasashe ba za su ƙara bumbuntowa wurinsa ba. Katangan Babilon kuwa za tă rushe!
45 Isala: ili dunu! Amo soge fisili, hobeama! Na ougi bagadedafa mae ba: ma: ne, dilia esalusu gaga: ma: ne, hobeama!
“Ku fito daga cikinta, jama’ata! Ku tsere da ranku! Ku tsere daga zafin fushin Ubangiji.
46 Dilia da udigili sia: dabe nababeba: le, mae beda: ma! Ode huluane amoga dilia da udigili sia: daha naba. Amo da udigili gegesu sia: dalebe, amola hina bagade eno da eno hina bagade amoma gegemusa: sia: dala.
Kada zuciyarku tă yi suwu ko ku ji tsoro sa’ad da aka ji labarin a ƙasar, labari guda a wannan shekara, wani kuma a ta biye, labarin hargitsi a ƙasar mai mulki ya tasar wa mai mulki.
47 Amaiba: le, eso da misunu, amoga Na da Ba: bilone ogogosu ‘gode’ ilima se imunu. Soge fi huluane da gogosiasu ba: mu amola dunu huluane da medole legei dagoi ba: mu.
Gama kwanaki tabbatacce suna zuwa, sa’ad da zan hukunta gumakan Babilon, zan kunyatar da dukan ƙasar kuma matattunta duk za su kwanta a cikinta.
48 Gagoe (north) fi amo da Ba: bilone wadela: musa: misini, amola Ba: bilone gugunufinisi dagoi ba: sea, liligi huluane osobo bagadega amola muagado amoga diabe, da hahawaneba: le, wele sia: mu.
Sa’an nan sama da ƙasa da dukan abin da yake cikinsu, za su yi sowa ta murna a kan Babilon, gama daga arewa masu hallakarwa su auko mata,” in ji Ubangiji.
49 Ba: bilone fi da hamobeba: le, fifi asi gala huluane ilia fi dunu bagohame da bogogia: i dagoi. Amola wali, Ba: bilone fi dunu da Isala: ili dunu bagohame medole legeiba: le, Ba: bilone da dafamu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.”
“Babilon za tă fāɗi saboda kisassun mutanen Isra’ila, kamar dai yadda kisassu dukan duniya suka fāɗi saboda Babilon.
50 Hina Gode da Ea fi dunu Ba: bilone soge ganodini esala, ilima amane sia: sa, “Dilia da bogosu giadofai - hame ba: i. Amaiba: le, wali masa! Mae ouligima! Dilia da dilia soge amoga ga sedagawane esala. Be Na, dilia Hina Gode, amo dilia bu dawa: ma! Amola Yelusaleme mae gogolema!
Ku waɗanda kuka tsere wa takobi, ku gudu kada ku tsaya! Ku tuna da Ubangiji a ƙasa mai nesa, ku kuma yi ta tunani a kan Urushalima.”
51 Dilia da amane sia: sa, ‘Ninia da gogosiasu lai dagoi. Ninia da gasa hame amola hamedei ba: sa. Bai ga fi da hadigi sogebi Debolo ganodini diala, amo huluane lale ouligi dagoi.
“Mun sha kunya saboda zargin da ake yi mana kunya ta rufe mu, domin baƙi sun shiga tsarkakan wurare na gidan Ubangiji.”
52 Amaiba: le, Na da amane sia: sa. Eso da misunu, amoga Na da Ba: bilone loboga hamoi ogogosu ‘gode’ ilima se imunu. Amola soge huluane amo ganodini fa: ginisi dunu da se nababeba: le, gogonomamu.
“Amma kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan hukunta gumakanta, da kuma a dukan ƙasarta waɗanda aka yi wa rauni, za su yi nishi.
53 Ba: bilone da muagado amoga heda: le, gasa bagade gagili sali diasu gagumu, amo defele esalaloba, Na da dunu ili amo wadela: lesima: ne asunasila: loba. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.”
Ko da Babilon za tă kai sararin sama ne, ta gina kagaranta mai ƙarfi, duk da haka zan aiki masu hallakarwa a kanta,” in ji Ubangiji.
54 Hina Gode da amane sia: sa, “Ba: bilone soge amoga digini wele sia: su, amola soge wadela: lesi dagoiba: le, da: i dione didigia: su amo nabima!
“Ku ji muryar kuka daga Babilon, Da hargowar babbar hallakarwa daga ƙasar Babiloniyawa!
55 Na da Ba: bilone wadela: lesilala. Amo soge da ouiya: le dialumu. Dadi gagui dunu wa: i ilia da hano gafului agoane, ganodini hehenasa. Ilia da ha: giwane halale, Ba: bilonema doagala: sa.
Gama Ubangiji zai rushe Babilon, zai sa ta ƙame bakinta na alfarma. Sojoji za su yi ta kutsawa kamar raƙuman ruwa; suna tā da muryoyinsu.
56 Ilia da Ba: bilone gugunufinisimusa: misi dagoi. Ba: bilone dadi gagui dunu da ilia ha lai amoga gagulaligi dagoi ba: sa. Ilia dadi da fi dagoi. Na, Gode, da wadela: i hou amoma se iaha. Na da Ba: bilone amoma ilia hamoi defele dabe imunu.
Gama mai hallakarwa ya auka wa Babilon, a kama sojojinta, a kuma kakkarya bakkunansu. Gama Ubangiji shi Allah ne mai sakayya; zai yi sakayya sosai.
57 Na da Ba: bilone ouligisu dunu (ilia bagade dawa: su dunu, ouligisu dunu amola dadi gagui dunu) amo feloama: ne hamomu. Ilia da golale, hamedafa nedigimu. Na, Hina Bagadedafa, da sia: i dagoi. Na da Hina Gode Bagadedafa.
Zan sa mahukuntanta da masu hikimarta, gwamnoninta, shugabanninta da sojojinta su sha su bugu; za su dinga yin barcin da ba za su farka ba,” in ji Sarkin, mai suna Ubangiji Maɗaukaki.
58 Ba: bilone ea gagoi dobea da osoboga gisalugala: i dagoi ba: mu. Ea gadodili heda: i logo holei ga: su da laluga nei dagoi ba: mu. Fifi asi gala huluane da amo moilai bai bagade gagui be ilia udigili hawa: hamoi. Ilia hamoi liligi da lalu sawa: amoga nei dagoi ba: sa. Na, Hina Gode Bagadedafa, da sia: i dagoi.”
Ni Ubangiji Maɗaukaki, na ce, “Za a baje katangan nan na Babilon mai kauri za a kuma ƙone dogayen ƙyamarenta da wuta; mutane sun wahalar da kansu a banza, al’umma sun yi wahala kawai domin wutar lalata.”
59 Hina bagade Sedegaia ea hawa: hamosu dunu da Sila: ia (Nilaia egefe amola Masaia ea aowa). Yuda hina bagade Sedegaia ea ode biyadu ouligibiga, Sila: ia da e amola gilisili Ba: bilone sogega masusa: dawa: i. Na da ema meloa dedene i.
Jawabin da annabi Irmiya ya ba Serahiya, ɗan Neriya, wato, jikan Ma’asehiya, lokacin da ya tafi tare da Zedekiya, Sarkin Yahuda, zuwa Babilon a shekara ta huɗu ta mulkinsa. Serahiya shi ne shugaba mai lura da gidajen saukar baƙi.
60 Na da Ba: bilone fi ilima gugunufinisila misunu hou, amola Ba: bilone liligi huluane amo meloa ganodini dedei.
Irmiya ya rubuta a littafi dukan masifun da za su auko wa Babilon, wato, dukan wannan magana da aka rubuta a kan Babilon.
61 Na da Sila: iama amane sia: i, “Di da Ba: bilone sogega doaga: sea, sia: huluane amo meloa ganodini dedei, amo dunu huluane nabima: ne idima.
Irmiya kuwa ya ce wa Serahiya, “Lokacin da ka kai Babilon, sai ka karanta dukan maganan nan.
62 Amasea, di amane sia: ne gadoma, ‘Hina Gode! Di da amo soge wadela: ma: ne sia: i. Amola amo ganodini esalebe liligi, dunu o ohe esalebe hame ba: mu amola amo soge eso huluanedafa hafoga: i soge agoane dialoma: ne, Di da sia: i dagoi.’
Ka kuma ce, ‘Ya Ubangiji, kai ne ka yi magana a kan wannan wuri, cewa za ka lalatar da shi, har ba abin da zai zauna a ciki, mutum ko dabba. Wurin zai zama kufai har abada.’
63 Sila: ia! Di da amo buga dunu nabima: ne idi dagosea, amoga igi la: gili, Iufala: idisi Hano amoga gelasa: ima: ne ha: digima.
Sa’ad da ka gama karanta wannan littafi, sai ka ɗaura wa littafin dutse, sa’an nan ka jefar da shi tsakiyar Kogin Yuferites.
64 Amola amane sia: ma ‘Amo hou defele da Ba: bilone amoma doaga: mu. Ba: bilone da magufale, bu hamedafa heda: mu. Bai Hina Gode da gugunufinisisudafa amoga iasimu.’” Yelemaia ea sia: da amogawi dagosa.
Sa’an nan ka ce, ‘Haka Babilon za tă nutse, ba za tă ƙara tashi ba saboda masifar da zan kawo mata. Mutanenta kuwa za su fāɗi.’” Wannan shi ne ƙarshen kalmomin Irmiya.