< Yelemaia 29 >
1 Na da gobele salasu dunu, balofede dunu, ouligisu dunu amola dunu huluane amo Nebiuga: denese da Yelusaleme amoga lale, afugili Ba: bilone sogega oule asi, ilima meloa dedene i.
Ga abin da yake cikin wasiƙar annabi Irmiya da ya aika daga Urushalima zuwa ga sauran dattawan da suka ragu a cikin masu zaman bauta da kuma zuwa ga firistoci, annabawa da kuma dukan sauran mutanen da Nebukadnezzar ya kwashe zuwa zaman bauta daga Urushalima zuwa Babilon.
2 Musa: Yuda hina bagade Yehoiagini, ea: me, hina bagade diasu eagene ouligisu dunu amola bagade dawa: su hawa: hamosu dunu huluane da mugululi asi dagoi ba: i. Amogalu fa: no, na da meloa dedene i.
(Wannan ya faru bayan Sarki Yekoniya da mahaifiyar sarauniya, shugabannin fada da kuma dukan shugabannin Yahuda da Urushalima, gwanayen sana’a da masu sassaƙa suka tafi zaman bauta daga Urushalima.)
3 Hina bagade Sedegaia da Elasa (Sia: ifa: ne egefe) amola Gemalaia (Hiligaia egefe) amo hina bagade Nebiuga: denese ilima asunasimusa: dawa: i. Na da na meloa dedene, elama i.
Ya ba da wasiƙar ta hannun Eleyasa ɗan Shafan da Gemariya ɗan Hilkiya, waɗanda Zedekiya sarkin Yahuda ya aika wurin Sarki Nebukadnezzar a Babilon. Wasiƙar ta ce,
4 Na da agoane dedei, “Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode, da dunu huluane amo Nebiuga: denese da Yelusaleme amoga lale, Ba: bilone amoga afugili oule masa: ne, Hina Gode da logo doasi, ilima amane sia: sa,
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ga dukan waɗanda aka kwashe zuwa zaman bauta daga Urushalima zuwa Babilon.
5 ‘Dilia diasu gaguli, hahawane fima. Ifabi bugili, ha: i manu faili manu.
“Ku gina gidaje ku zauna; ku dasa gonaki ku kuma ci abin da suka haifar.
6 Uda lasu hou hamone, mano lama. Amola dilia mano da uda lamu amola mano lalelegema: mu. Dilia fi idi da mae fonobone, heda: mu da defea.
Ku yi aure ku kuma haifi’ya’ya maza da mata; ku nemi mata wa’ya’yanku maza, ku kuma ba da’ya’yanku mata ga aure, saboda su ma za su haifi’ya’ya maza da mata. Ku riɓaɓɓanya a can, kada ku ragu.
7 Na da dili Ba: bilone moilai bai bagadega udigili hawa: hamoma: ne, logo fodoi. Amaiba: le, amo moilai bai bagade fidima: ne, dilia hawa: hamoma. Amo moilai bai bagade fi ilia da hahawane bagade gaguiwane dialoma: ne, Nama sia: ne gadoma. Bai ilia da bagade gaguiwane ba: sea, dilia amola da bagade gaguiwane ba: mu.
Haka kuma, ku nemi zaman salama da cin gaba a birnin da aka kai ku zaman bauta. Ku yi addu’a ga Ubangiji saboda birnin, domin in ya ci gaba, ku ma za ku ci gaba.”
8 Na, Hina Gode, Isala: ili fi ilia Gode, da dilima sisasu iaha. Balofede dunu dilia gilisili esala da hobea misunu hou dawa: be olelesa. Be ilia da ogogosa, amola dilima ogogosa: besa: le, ilia sia: mae nabima. Ilia simasia ba: i liligi mae dawa: ma.
I, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa, “Kada ku bar annabawa da masu sihiri a cikinku su ruɗe ku. Kada ku saurari mafarkan da dā kuke ƙarfafa su su yi.
9 Ilia da Na Dioba: le, dilima ogogosa. Na da amo dunu hamedafa asunasi. Na, Hina Gode Bagadedafa da sia: i dagoi.’
Suna muku annabcin ƙarya da sunana. Ban aike su ba,” in ji Ubangiji.
10 Hina Gode da amane sia: sa, ‘Ba: bilone fi ilia dilima ouligibi ode70 da gidigisia, Na da dilima asigi hou bu olelemu. Na da dilia sogedafa amoga buhagima: ne oule misunu.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Sa’ad da shekaru saba’in suka cika a Babilon, zan zo muku in cika alkawarin alherina don in komo da ku zuwa wannan wuri.
11 Na fawane da Na dilima imunu ilegei dawa: Amo ilegei da dilima wadela: su hame be hahawane hou fawane imunu. Amo ilegei da dilima hobea misunu hou, hahawane esaloma: beyale bagade hou amo dilia hanai liligi, amo dilima iasimu.
Gama na san shirye-shiryen da na yi muku,” in ji Ubangiji, “shirye-shiryen cin gaba ba na cutarwa ba, shirye-shiryen ba ku sa zuciya da kuma na nan gaba.
12 Amasea, dilia da Nama wele sia: mu. Dilia da Nama sia: ne gadomu, amola Na da dilima bu adole imunu.
Sa’an nan za ku kira gare ni ku zo ku kuma yi addu’a gare ni, zan kuwa ji ku.
13 Dilia da Na hogoi helemu amola dilia da Na ba: mu. Bai dilia da dilia dogoga asigi dawa: su huluanedafa amoga Na hogoi helemu.
Za ku neme ni ku kuwa same ni sa’ad da kuka neme ni da dukan zuciyarku.
14 Dafawane! Dilia da Na ba: mu amola Na da dilia sogedafa amoga bu oule masunu. Na da soge huluane amola sogebi huluane amoga Na da musa: dili afagogoi, amoga Na da dili bu gagadole, dilia sogedafa (amoga Na da dili musa: mugululi masa: ne fadegai) amoga bu oule masunu. Na Hina Gode, da sia: i dagoi.’
Za ku same ni,” in ji Ubangiji, “zan kuma komo da ku daga bauta. Zan tattaro ku daga dukan al’ummai in sa ku inda na kore ku,” in ji Ubangiji, “zan kuma komo da ku zuwa wurin da na kwashe ku zuwa zaman bauta.”
15 Dilia da sia: sa, Hina Gode da Ba: bilone soge ganodini balofede dunu dilima iaha.
Za ku iya ce, “Ubangiji ya tā da annabawa saboda mu a Babilon.”
16 Hina Gode Ea sia: nabima, ‘Na da hina bagade amo da Da: ibidi ea musa: ouligi soge amo ouligisa, amola dilia sosogo fi dunu amo da dili gilisili hame mugululi asi,
Amma ga abin da Ubangiji yana cewa game da sarki, wanda yake zaune a kursiyin Dawuda da kuma dukan mutanen da suka ragu a wannan birni,’yan’uwanku waɗanda ba su tafi tare da ku zuwa zaman bauta ba.
17 amo dunuma Na da gegesu amola ha: amola olo ilima iasimu. Na da ili figi fage dasaiba: le, manu da hamedei, amo defele hamomu.
I, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Zan aika da takobi, yunwa da annoba a kansu zan kuma sa su zama kamar ɓaure marar amfani da suka yi munin da ba a iya ci.
18 Na da gegesu amola ha: ga bogosu amola oloi bagade amoga ili sefasimu. Amola osobo bagade fifi asi gala da ili ba: beba: le, beda: iwane fofogadigimu. Na da soge hisu hisu amoga ili afagogomu. Amola amogai esalebe dunu da ili ba: beba: le, beda: iwane fofogadigimu. Ilia da ilima oufesega: mu, amola ilia dioba: le gagabusu aligima: ne ilegemu.
Zan fafare su da takobi, yunwa da annoba zan kuma sa su zama abin ƙyama ga dukan mulkokin duniya da kuma abin la’ana da abin bantsoro, abin dariya da abin reni, a cikin dukan al’umman da aka kore su zuwa.
19 Ilia da Na sia: amo Na da balofede dunu ilia lafidili iasilalu amo hame nababeba: le, amo se nabasu da ilima doaga: mu. Ilia da nabimu higa: i galu.
Gama ba su saurari maganata ba,” in ji Ubangiji, “maganar da na aika gare su sau da sau ta bayina annabawa. Ku kuma masu zaman bauta ba ku saurara ba,” in ji Ubangiji.
20 Dilia dunu huluane Na da Ba: bilone sogega mugululi masa: ne asunasi! Na, Hina Gode, Na sia: nabima!’
Saboda haka, ku ji maganar Ubangiji, dukanku masu zaman bauta waɗanda na aika daga Urushalima zuwa Babilon.
21 Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode, da A: iha: be (Goula: ia egefe) amola Sedegaia (Ma: iasia egefe) ela hou olelei dagoi. Ela da Ea Dioba: le, dilima ogogolala. Hina Gode da A: iha: be amola Sedegaia amo hina bagade Nebiuga: denese ea lobo da: iya amoma imunu. Amasea, Nebiuga: denese da dilia ba: ma: ne, amo dunu medole legemu.
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa game da Ahab ɗan Kolahiya da Zedekiya ɗan Ma’asehiya, waɗanda suke muku annabcin ƙarya da sunana. “Zan ba da su ga Nebukadnezzar sarkin Babilon, zai kuwa kashe su a gaban idanunku.
22 Hobea, Yelusaleme dunu da Ba: bilone sogega mugululi asi, amo ilia da gagabusu aligima: ne ilegemusa: dawa: sea, da agoane sia: mu, ‘Nebiuga: denese da Sedegaia amola A: iha: be ela esaleawane gobesili, ela da bogoi. Hina Gode da dima amo defele hamoma: ne, na da dima gagabusu aligima: ne ilegesa.’
Saboda su, dukan masu zaman bauta daga Yahuda waɗanda suke a Babilon za su yi amfani da wannan la’ana cewa, ‘Ubangiji ka yi da mu kamar Zedekiya da Ahab waɗanda sarkin Babilon ya ƙone da wuta.’
23 Amo hou da elama doaga: mu, bai ilia da wadela: ledafa hamobeba: le. Ela da inia uda adole lasu amola Hina Gode Ea Dioba: le ogogosu. Ela da Hina Gode Ea higa: i liligi hamoi. E da ela hamoi amo ba: i dagoi amola fofada: su amo ganodini, E da ba: su dunu esala. Hina Gode da sia: i dagoi.”
Gama sun aikata munanan abubuwa a Isra’ila; sun yi zina da matan maƙwabtansu kuma da sunana suka yi ƙarya, waɗanda ban faɗa musu su yi ba. Na san wannan kuma ni shaida ne ga haka,” in ji Ubangiji.
24 Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode, da nama na da Siema: ia (Nihelame dunu) ema sia: ma: ne sia: i. Bai Siema: ia da Yelusaleme fi dunu huluane amola gobele salasu dunu Sefanaia (Ma: iasia egefe) amola eno gobele salasu dunu huluane ilima meloa dedene i. Siema: ia da Sefanaiama amane dedene i,
Faɗa wa Shemahiya mutumin Nehelam,
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ka aika da wasiƙu da sunanka ga dukan mutane a Urushalima, zuwa ga Zefaniya ɗan Ma’asehiya firist da kuma ga sauran firistoci. Ka ce wa Zefaniya,
26 “Hina Gode da di Yihoiada amo ea sogebi lama: ne gobele salasu hamoi. Amola wali di da bisili ouligisu dunu Debolo Diasuga gala. Dia hawa: hamosu da agoane gala. Nowa doulasi dunu hisu da balofede hi sia: sea, amo di sia: inega la: gili, ouli bulu agoane ea galogoa gasisalima.
‘Ubangiji ya naɗa ka firist a wurin Yehohiyada don ka lura da gidan Ubangiji; ya kamata ka sa kowane mahaukaci wanda yake yi kamar annabi cikin turu da kuma a kangi.
27 Di da abuliba: le amo hou Yelemaia (A: nadode dunu) ema hame hamobela: ? Bai e da ogogole balofede ea dioba: le, ninia fi dunu ilima sia: dalu.
To, me ya sa ba ka tsawata wa Irmiya daga Anatot, wanda yana ɗauka kansa annabi a cikinku ba?
28 Ea logo hedofama! Bai e da dunu fi Ba: bilone sogega esala ilima ilia da ode bagohame amogawi udigili hawa: hamomuba: le, ilia da diasu gaguli, moi dogole, ha: i manu bugili, amola amo faili moma: ne sia: i.”
Ya aiko mana da saƙonsa a Babilon cewa zai ɗauki lokaci ƙwarai. Saboda haka ku gina gidaje ku zauna; ku dasa gonaki ku kuma ci abin da suka haifar.’”
29 Sefanaia da nama amo meloa idili i.
Zefaniya firist kuwa, ya karanta wasiƙar annabi Irmiya.
30 Amalalu, Hina Gode da nama amane sia: i,
Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
“Ka aika da wannan saƙo zuwa ga dukan masu zaman bauta cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa game da Shemahiya, mutumin Nehelam. Domin Shemahiya ya yi muku annabci, ko da yake ban aike shi ba, ya kuma sa kuka gaskata ƙarya,
32 “Dunu huluane Ba: bilone sogega mugululi asi, ilima Siema: ia ea hou olelema: ne, Na sia: adosima, amane, ‘Na, Hina Gode, da Siema: ia amola egaga fi huluane ilima se imunu. Na da e hamedafa asunasi. Be e da ogogole e da balofede dunu sia: i, amola dilima bagade ogogoi. Na da fa: no Na fi dunuma hahawane hamomu. Be e da amo hou mae ba: le, bogomu. Bai e da Na fi ilia Nama odoga: ma: ne olelei. Na, Hina Gode da sia: i dagoi.’”
ga abin da Ubangiji yana cewa, tabbatacce zan hukunta Shemahiya mutumin Nehelam da zuriyarsa. Ba zai kasance da wani da ya rage a cikin wannan mutane ba, ba kuwa zai ga abubuwa alherin da zan yi wa mutanena ba, in ji Ubangiji, domin ya yi wa’azin tawaye a kaina.’”