< Yelemaia 28 >

1 Amo odega, oubi bi amoga amola Sedegaia ea ouligibi ode biyale amoga, balofede dunu ea dio amo Ha: nanaia (e da A: sie egefe amola ea moilai da Gibione) da Debolo diasu ganodini nama sia: i. Gobele salasu dunu huluane amola dunu eno huluane ba: ma: ne, e da nama amane sia: i,
A wata na biyar na wannan shekara, shekara ta huɗu, a farkon sarautar Zedekiya sarkin Yahuda, sai annabi Hananiya ɗan Azzur, wanda ya fito daga Gibeyon, ya zo wurina a gidan Ubangiji a gaban firistoci da kuma dukan mutane,
2 “Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode, da nama amane sia: i, ‘Na da Ba: bilone hina bagade amo ea gasa fi dagoi.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Zan karya karkiyar sarkin Babilon.
3 Ode aduna da mae gidigili, Na da Debolo liligi ida: iwane gala amo hina bagade Nebiuga: denese da Ba: bilone sogega gaguli asi, amo huluane bu Yelusalemega gaguli misunu.
Cikin shekaru biyu zan komo da dukan kayayyakin gidan Ubangiji da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwashe daga wannan wuri ya kai Babilon.
4 Amola Na da Yuda hina bagade, Yehoiagini (Yihoiagimi egefe) amola Yuda fi dunu huluane Ba: bilone sogega mugululi asi, amo huluane Yuda sogega buhagima: ne oule misunu. Dafawane! Na da Ba: bilone hina bagade ea gasa wadela: lesimu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi,’” Ha: nanaia da amane sia: i.
Zan kuma komo da Yekoniya ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda da kuma dukan sauran masu zaman bauta daga Yahuda waɗanda suka tafi Babilon,’ in ji Ubangiji, ‘gama zan karya karkiyar sarkin Babilon.’”
5 Amalalu, gobele salasu dunu amola dunu huluane Debolo Debolo ganodini lelu, amo nabima: ne, na da Ha: nanaiama amane sia: i,
Sai annabi Irmiya ya amsa wa annabi Hananiya a gaban firistoci da kuma dukan mutane waɗanda suke tsaye a gidan Ubangiji.
6 “Defeadafa! Hina Gode da agoane hamosea, na da hahawane bagade ba: mu. Dia ba: la: lusu da dafawane ba: sea, amola Hina Gode da Debolo liligi Ba: bilone amoga gaguli asi amola Yuda fi dunu mugululi asi, amo huluane bu oule masea, na da hahawane ba: mu.
Ya ce, “Amin! Ubangiji yă sa yă zama haka! Ubangiji yă cika maganar da ka yi annabci ta wurin komo da kayayyakin gidan Ubangiji da kuma dukan masu zaman bauta zuwa wannan wuri daga Babilon.
7 Be na da dima amola dunu huluane ilima, sia: galaiou. Nabima!
Duk da haka, ka saurari abin da zan faɗa a kunnenka da kuma a kunnen duka mutane,
8 Musa: hemonega, di amola na amola ani hame lalelegeiya, balofede dunu ilia da amane ba: la: lusu; gegesu amola ha: amola olo bagade da gasa bagade fifi asi gala amola hina bagade ilia fi ilima doaga: mu.
Daga farko fari annabawan da suka riga ka da ni sun yi annabcin yaƙi, masifa da annoba a kan ƙasashe masu yawa da kuma manyan mulkoki.
9 Be balofede dunu da olofosu fawane ba: la: lusu, amo ea hou ninia da agoane adoba: sa. Ea ba: la: lusu sia: i da dafawane doaga: i dagoi ba: sea fawane, Hina Gode da amo balofede asunasi, ninia dawa:”
Amma annabin da ya yi annabcin salama shi za a ɗauka a matsayin wanda Ubangiji ya aika in har abin da ya furta ya zama gaskiya.”
10 Amalalu, Ha: nanaia da “youge” na galogoa amoga fadegale, fifi dagoi.
Sai annabi Hananiya ya cire karkiya daga wuyar annabi Irmiya ya karya ta,
11 E da dunu huluane nabima: ne amane sia: i, “Hina Gode da ‘youge’ amo hina bagade Nebiuga: denese da fifi asi gala ilia galogoaga gasisali, amo fifimu. Ode aduna da hame gidigili, E da agoane hamomu.” Amalalu, na da fisili asi.
ya ce a gaban dukan mutane, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘A haka zan karya karkiyar Nebukadnezzar sarkin Babilon daga wuyan dukan al’ummai a cikin shekaru biyu.’” Da wannan, annabi Irmiya ya yi tafiyarsa.
12 Ouesalu, Hina Gode da na da Ha: nanaiama masa: ne sia: i.
Ba a daɗe ba bayan annabi Hananiya ya karya karkiya daga wuyan annabi Irmiya, sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
13 E da na Ha: nanaiama amane sia: ma: ne sia: i, “Hina Gode da amane sia: sa ‘Di da ifaga hamoi ‘youge’ fimusa: dawa: Be Na da amo ea sogebiga, ouli ‘youge’ legemu.’
“Je ka faɗa wa Hananiya cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka karya karkiyar katako, amma a wurinsa za ka sami karkiyar ƙarfe.
14 Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili dunu ilia Gode, da amo fifi asi gala huluane ilia Ba: bilone hina bagade Nebiuga: denese ea udigili hawa: hamomusa: gini, ilia galogoaga ouli ‘youge’ gasisalimu. Hina Gode hamobeba: le, dunu huluane amola sigua ohe da Nebiuga: denese ea udigili hawa: hamomu, Hina Gode da amane sia: i dagoi.”
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa zan sa karkiyar ƙarfe a wuyan dukan waɗannan al’ummai don in sa su bauta wa Nebukadnezzar sarkin Babilon, za su kuwa bauta masa. Zan ma sa shi ya mallaki namun jeji.’”
15 Amo sia: huluane na da Ha: nanaiama sia: i, amola eno amane sia: i, “Ha: nanaia! Di nabima! Hina Gode da di hame asunasi. Amola, dunu da giadofale dawa: ma: ne, di da ilima ogogosa.
Sa’an nan annabi Irmiya ya ce wa annabi Hananiya, “Ka saurara, Hananiya! Ubangiji bai aike ka ba, duk da haka ka lallashe wannan al’umma su dogara ga ƙarya.
16 Amaiba: le, Hina Gode Hisu da di fadegamusa: sia: sa. Wali ode da mae gidigili, di da bogomu. Bai di da dunu ilia Hina Godema odoga: ma: ne olelei.”
Saboda haka, ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Ina shirin kawar da kai daga fuskar duniya. A wannan shekara za ka mutu, domin ka yi wa’azin tawaye a kan Ubangiji.’”
17 Amola Ha: nanaia da oubi fesu amo odega fawane, bogoi dagoi.
A wata na bakwai na wannan shekara, annabi Hananiya ya mutu.

< Yelemaia 28 >