< Yelemaia 2 >

1 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 “Amo sia: Yelusaleme esalebe dunu huluane ilima olelema, ‘Dia manohadi eso amoga Nama mae fisili noga: le fa: no bobogelalu. Na da fedege agoane di uda lai agoane laloba, di da Nama bagade asigisu. Dia da wadela: i hafoga: i soge, soge amo da ha: i manu hame bugi soge, amo ganodini Nama noga: le fa: no bobogesu. Amo hou Na bu dawa: lala.
“Tafi ka yi shela a kunnuwar Urushalima cewa, “‘Na tuna da amincin ƙuruciyarki, yadda kamar amarya kika ƙaunace ni kika kuma bi ni cikin hamada, cikin ƙasar da ba a yi shuka ba.
3 Isala: ili fi! Dili da Na: fawane galu. Dilia da Na dogolegei sema fi galu. Nowa dunu da dilima se iasu, amo Na da wadela: su amola se iasu ilima iasi. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi.” Isala: ili Fi ilia Aowalalia ilia Wadela: i Hou
Isra’ila tsattsarka ce ga Ubangiji, nunan fari na girbinsa; dukan waɗanda suka cinye ta an same su da laifi, masifa kuwa ta same su,’” in ji Ubangiji.
4 Dilia! Ya: igobe egaga fi dunu! Isala: ili fi dilia! Hina Gode Ea sia: nabima!
Ka saurari maganar Ubangiji, ya gidan Yaƙub, dukanku zuriyar gidan Isra’ila.
5 Hina Gode da amane sia: sa, “Dilia aowalalia da Nama adi wadela: i hou diwane udidibala: ? Ilia da abuliba: le Nama baligi fa: bela? Ilia da hamedei loboga hamoi ‘gode’ agoaila ilima nodone sia: ne gadobeba: le, bu ilia hou amola da hamedei ba: i dagoi.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Wane laifi ne kakanninku sun same ni da shi, da suka tsaya nesa da ni? Sun bi gumakan banza su kansu suka kuma zama banza da kansu.
6 Na da ili gaga: le, Idibidi sogega fisili masa: ne, ga asunasi! Ilia da hahawane masa: ne, Na da ili bisili, wadela: i hafoga: i soge (amo ganodini da gibu hame, gasi dunasi bagade amola dunu hamedafa esala) amo baligima: ne oule asi. Be ilia da Nama hame asigi galu.
Ba su yi tambaya, ‘Ina Ubangiji, wanda ya fitar da su daga Masar ya bishe su cikin jeji cikin hamada da kwazazzabai ƙasa mai fări da kuma duhu, ƙasar da ba kowa mai ratsa ta ba kowa kuma mai zama a cikinta?’
7 Na da ili nasegagi soge noga: idafa, ilia da amo ea ha: i manu amola liligi noga: idafa hahawane lama: ne, amoma oule misi. Be amo mae dawa: le, ilia da Na soge wadela: lesi. Ilia da soge Na ilima i, amo wadela: lesi.
Na kawo ku zuwa ƙasa mai albarka don ku ci amfaninta da abubuwa masu yalwar da take bayarwa. Amma kuka zo kuka ƙazantar da ƙasata kuka kuma mai da gādona abin ƙyama.
8 Ilia gobele salasu dunu da “Hina Gode da habila: ?” hame adole ba: i. Na gobele salasu dunu, ilia da Na hamedafa dawa: i. Na fi ouligisu dunu da Nama odoga: i dagoi. Balofede dunu da Ba: iele ea dioba: le ilegele sia: i, amola hamedei loboga hamoi ‘gode’ agoaila ilima nodone sia: ne gadoi.
Firistoci ba su yi tambaya, ‘Ina Ubangiji ba.’ Waɗanda suke amfani da doka ba su san ni ba; shugabanni suka yi mini tawaye. Annabawa suka yi annabci ta wurin Ba’al, suna bin gumakan banza.
9 Amaiba: le, Na, Hina Gode, da Na fi ilima bu fofada: mu. Na da iligaga fi ilima fofada: mu.
“Saboda haka ina sāke tuhumarku,” in ji Ubangiji. “Zan kuma tuhumi’ya’ya’ya’yanku.
10 Guma: dini Saibalase oga amoga masa! Amola dunu eno gusudili Gida sogega asunasima. Amasea, noga: le ba: ma! Amo hou defele da musa: hamedafa ba: i.
Ku ƙetare zuwa tsibiran Kittim ku gani, ku aika zuwa Kedar ku duba da kyau; ku ga ko an taɓa yin wani abu haka.
11 Fifi asi gala eno da ilia ogogosu ‘gode’ hame afadenesu. Be Na fi da Na fisili, eno ogogosu ‘gode’ liligi lai. Na da ilia Godedafa amola Na da ili fidibiba: le, eno fifi asi gala da ilima nodoi. Be ilia da Na fisili, ogogosu ‘gode’ amo da ili fidimusa: hame dawa: , ilima fa: no bobogei.
Akwai wata al’ummar da ta canja allolinta? (Duk da haka su ba alloli ba ne sam.) Amma mutanena sun musayar da ɗaukakarsu da gumakan banza.
12 Amaiba: le, Na da mu amoma amane sia: sa ‘Fofogadigima! Dia beda: iba: le amola fofogadigiba: le, yaguguma.
Ku girgiza saboda wannan, ya sammai, ku kuma razana don tsoro mai girma,” in ji Ubangiji.
13 Bai Na fi dunu da wadela: i hou aduna hamoi dagoi. Na da gaheabolo hano bubuga: su defele gala. Be ilia da Na hihini, Nama baligi fa: i. Amola ilia da igi magufu amoga hano si dogoi. Be amo hano si da goudaiba: le, hano da amo ganodini dialumu da hamedei ba: sa.”
“Mutanena sun aikata zunubai guda biyu. Sun rabu da ni, ni da nake maɓulɓular ruwan rai, sun kuma haƙa tankunan ruwansu, tankuna ruwan da suka fashe da ba za su iya riƙe ruwa ba.
14 Isala: ili fi da udigili hawa: hamosu fi hame. Ilia da udigili hawa: hamosu hamoma: ne, hame lalelegei. Amaiba: le, abuliba: le ilia ha lai dunu da ili awele gugunufisala: ?
Isra’ila bawa ne, bawa ne ta wurin haihuwa? Me ya sa ya zama ganima?
15 Ilia da Isala: ili fi ilima laione wa: me defele husa. Isala: ili ea ha lai da Isala: ili soge wadela: lesili, hafoga: i dunu hame esalebe soge amo defele hamoi dagoi. Isala: ili moilai huluane da wadela: lesi dagoi dialebe, amola amo ganodini, dunu da hame esalebe.
Zakoki sun yi ruri; sun yi masa ruri. Sun lalatar da ƙasarsa; an ƙone garuruwansa aka kuma watse daga ciki.
16 Dafawane! Memefisi dunu amola Dabinisi dunu da Isala: ili ea dialuma goudai dagoi.
Haka ma, mutanen Memfis da Tafanes sun aske rawanin kanka
17 Isala: ili! Disu da amo se nabasu hamoi dagoi. Na da dia Hina Godedafa amola Na da di logoga hahawane oule ahoanebe ba: i. Be di da Na yolesi dagoi.
Ba kai ne ba ka jawo wa kanka ba ta wurin rabuwa da Ubangiji Allahnka sa’ad da ya bi da kai a hanya?
18 Di da Idibidi sogega asili, Naile Hano amoga nasea, adi bidi ba: ma: bela: ? O Asilia sogega asili, Iufala: idisi Hano amoga nasea, adi bidi ba: ma: bela: ?
To, me ya sa za ka Masar don shan ruwa daga Shihor? Kuma me ya sa za ka Assuriya don shan ruwa daga Kogi?
19 Di da Nama baligi fa: beba: le, wadela: i bagade hamoi dagoi. Amo hou da fedege agoane dima fofada: ne, se imunu. Dia da dawa: mu. Na da dia Hina Gode, amola di da Na fisibiba: le, wadela: i bagade hamoi. Na, Ouligisudafa Hina Gode Bagadedafa da sia: i dagoi.”
Muguntarka za tă hukunta ka; jan bayanka zai tsawata maka. Sai ka lura ka kuma gane yaya mugu da kuma ɗaci suke a gare ka sa’ad da ka rabu da Ubangiji Allahnka kuma ba ka tsorona,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
20 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Isala: ili! Di da musa: hemonega Na Hinadafa Hou higasu. Di da Na sia: nabimu higasu, amola Nama nodone sia: ne gadomu higasu. Be dia da goumi huluane amo da: iya amola golofoyei ifa huluane amo hagudu, dia da ogogosu wadela: i uda lasu hou ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosu.
“Tun da daɗewa ka karya karkiyarka ka kuma tsintsinke sarƙoƙinka; sai ka ce, ‘Ba zan bauta maka ba!’ Tabbatacce, a kan kowane tudu mai tsayi da kuma a ƙarƙashin kowane ɗanyen itace ka kwanta kamar karuwa.
21 Na da fedege agoane di waini efe hawa: ida: iwane agoane bugi. Be di da wadela: le heda: le, wali hamedei dasai waini efe agoane ba: sa.
Na shuka ka kamar zaɓaɓɓen inabi iri mai kyau da kuma wanda za a dogara a kai. Yaya kuma ka juya kana gāba da ni ka lalace, ka zama inabin jeji?
22 Di da nigima: agoane ba: sa. Amola di da gasa bagade safo amoga dia nigima: doga: i ganiaba, Na da dia nigima: amaiwane dialebe ba: la: loba.
Ko da yake ka wanke kanka da sabulu ka yi amfani da sabulu mai yawa, duk da haka har yanzu tabon laifinka yana nan a gabana,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
23 Dia da dia hou hame wadela: lesi amola Ba: ielema hame nodone sia: ne gadosu sia: sa. Be amo da ogogosa. Ba: ma! Di da fago ganodini, wadela: i hou bagade hamosu. Di da sigua ga: mele aseme amo da hafoga: i sogega gawali hogomusa: hehenasu agoane gala. (Gode da fedege agoane, Isala: ili fi dunu huluane da dunu afae agoane sia: sa.)
“Yaya za ka ce, ‘Ban ƙazantu ba; ban bi Ba’al ba’? Duba yadda ka yi a cikin kwari; ka ga abin da ka yi. Kai kamar makwaɗaciyar raƙuma ce mai zafin gudu kana gudu nan da can,
24 E da gawali hanaiba: le, nowa da e ouligima: bela: ? Gawali da ema doaga: musa: dawa: sea, e da logo doasi dagoi hahawane ba: sa. Amo esoha, amo aseme da gawali ema doaga: mu bagade hanai gala.
kamar jakar jejin da ta saba da hamada, mai busar iska cikin son barbaranta sa’ad da take son barbara wa zai iya hana ta? Jakin da yake nemanta, ba ya bukatar wahalar da kansa; a lokacin barbara za a same ta.
25 Isala: ili! Amo hou yolema! Di da ‘gode’ eno ilima hehenane fa: no bobogebeba: le, dia emo da wadela: sa amola dia da: gisu da hafoga: i. Be di da amane sia: sa, “Hame! Na da sinidigimu hamedei ba: sa. Na da ga fi ‘gode’ hanai gala amola na da ilima fa: no bobogemusa: dawa: lala.”
Kada ka yi gudu har ƙafafunka su zama ba takalma maƙogwaronka kuma ya bushe. Amma sai ka ce, ‘Ba amfani! Ina ƙaunar baƙin alloli kuma dole in bi su.’
26 Hina Gode da amane sia: sa, “Ilia da wamolasu dunu gagulaligisia, e da gogosiasu ba: sa. Amo defele, dilia Isala: ili dunu huluane, dilia hina bagade, eagene ouligisu dunu, gobele salasu dunu amola ba: la: lusu dunu, huluane da gogosiasu ba: mu.
“Kamar yadda akan kunyatar da ɓarawo sa’ad da aka kama shi, haka gidan Isra’ila zai sha kunya, su, sarakunansu da shugabanninsu, firistocinsu da kuma annabawansu.
27 Dilia da ifa amo da dilia ada amola igi da dilia ame, amo sia: sa. Amaiba: le, dilia da se bagade amola gogosiasu ba: mu. Bai dilia da Nama mae sinidigili, Nama baligi fa: i dagoi. Be dilia da se nabasea, dilia da Nama misini, Na dili gaga: ma: ne edegesa.
Kuna ce wa itace, ‘Kai ne mahaifina,’ ga dutse kuma, ‘Kai ne ka haife ni.’ Sun juye mini bayansu ba fuskokinsu ba; duk da haka sa’ad da suna cikin wahala, sukan ce, ‘Zo ka cece mu!’
28 Amo ‘gode’ liligi dilisu hamoi, amo da habila: ? Dilia se nabasea, ilia da dili fidimu da defea. Ilia da amo hou hamoma: ne defelela: ? Yuda! Dia ‘gode’ ilia idi da dia moilai bai bagade huluane ilia idi defele gala.
To ina allolin da kuka yi wa kanku? Bari su zo in suna iya cetonku sa’ad da kuke cikin wahala! Gama kuna da alloli masu yawa kamar yadda kuke da garuruwa, ya Yahuda.
29 Dilia Nama egasu da adila: ? Dilia da abuliba: le Nama odoga: bela: ?
“Me ya sa kuke tuhumana? Dukanku kun yi mini tawaye,” in ji Ubangiji.
30 Na da dilima se iasu be dilia hou hame hahamoi. Na da dilia hou hahamoma: ne sia: i, be dilia da hame nabi. Dilia da ougi bagade laione wa: me defele, dilia balofede dunu medole legei.
“A banza na hukunta mutanenku; ba su yi gyara ba. Takobinku ya cinye annabawanku kamar zaki mai jin yunwa.
31 Isala: ili dunu! Na sia: nabima! Na da dilima adi wadela: i hou hamobela: ? Na da dilima wadela: i hafoga: i soge o gasi amola wadela: lesisu soge agoane ba: bela: ? Hame mabu! Amaiba: le, dilia da abuliba: le dilia hanaiga hamomu sia: sala: ? Abuliba: le Nama hamedafa sinidigimu sia: sala: ?
“Ku na wannan zamani, ku saurari maganar Ubangiji. “Na zama wa Isra’ila hamada ne ko ƙasa mai babban duhu? Me ya sa mutanena suke cewa, ‘Muna da’yanci mu yi ta yawo; ba za mu ƙara zuwa wurinka ba’?
32 Uda a: fini da ea nina: hamosu igi gogolesala: ? Uda da ea gawa fisia ga: su abula ida: iwane gogolesala: ? Hame mabu! Be Na fi dunu da eso amo idimu hamedei amoga Na gogolei dagoi.
Budurwa za tă manta da kayan adonta amarya ta manta da kayan adon aurenta? Duk da haka mutanena sun manta da ni, kwanaki ba iyaka.
33 Dilia da dili lamu dunu ilima fa: no bobogemu bagade dawa: Wadela: idafa uda da dilia hou ba: sea, eno wadela: i hou baligili hamomusa: dawa:
Kuna da azanci sosai a bin masoya! Kai, ko mafiya muni cikin mata tana iya koya daga hanyoyinku.
34 Dilia abula da wamolasu dunu ilia maga: mega nigima: i hame, be hame gagui dunu amola asaboi wadela: i hamosu hame dawa: dunu, amo ea maga: mega nigima: i dagoi.
A rigunanku mutane kan sami jinin matalauta marasa laifi, ko da yake ba ku kama su suna fasawa su shiga ba. Duk da haka
35 Be amo mae dawa: le, dilia da amane sia: sa, ‘Ninia da wadela: i hame dawa: Hina Gode da ninima bu ougima: ne da bai hame gala.’ Be dilia da wadela: i hou hame hamosu amo ogogole sia: beba: le, Na, Hina Gode, Na da dilima se imunu.
kuna cewa, ‘Ba ni da laifi; ba ya fushi da ni.’ Amma zan zartar da hukunci a kanku domin kun ce, ‘Ban yi zunubi ba.’
36 Dilia da ga fi ‘gode’ liligi ilima sinidigiba: le, dilia hou fonobone wadela: lesi dagoi. Asilia fi da dili hame fidibiba: le, dilia da da: i dioi galu. Amola Idibidi da dili hame fidimuba: le, dilia da bu da: i diomu.
Don me kuke yawo da yawa haka, kuna ta canjin hanyoyinku? Masar za tă kunyata ku yadda kuka sha kunya a wurin Assuriya.
37 Dilia da gogosiabeba: le, dialuma fili sa: ili, Idibidi mae ba: ma: ne, sinidigimu. Dilia da ga fi ilia hou dafawaneyale dawa: sa. Be Na, Hina Gode da amo dunu higale yolesi. Dilia da ilima fidisu hamedafa ba: mu.
Za ku kuma bar wurin da hannuwanku a kanku, gama Ubangiji ya ƙi waɗanda kuka amince da su; ba za ku zama abin taimako a gare su ba.

< Yelemaia 2 >