< Yelemaia 16 >

1 Hina Gode da eno nama amane sia: i,
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 “Di amo soge ganodini, uda mae lama amola mano mae lalelegema!
“Kada ka yi aure ka haifi’ya’ya maza da mata a wannan wuri.”
3 Mano amo da guiguda: lalelegesea amo ilia hou, amola ilia ada amola ame ilia hou, Na da dima olelemu.
Gama ga abin da Ubangiji yana cewa game da’ya’ya maza da matan da aka haifa a wannan ƙasa da kuma game da matan da suke iyayensu da suke mazan da iyayensu.
4 Ilia da olo bagade madelale, bogogia: mu. Amola dunu eno da iliba: le hame didigia: mu amola ilia da: i hodo hame uli dogonesimu. Be ilia da: i hodo da iga gialegei bi heda: i defele osoboga dialebe agoai ba: mu. Ilia da gegesu ganodini o ha: i bagade ganodini bogogia: mu, amola ilia da: i hodo da sio fi amola sigua ohe amo ilia ha: i manu agoane ba: mu.
“Za su mutu da muguwar cuta. Ba za a yi kuka dominsu ba, ba kuwa za a binne su ba, amma za a bar su a juji. Takobi da yunwa ne za su hallaka su, gawawwakinsu za su zama abincin tsuntsayen sararin sama da kuma namun jeji na duniya.”
5 Diasu amo ganodini dunu ilia didigia: su, amo ganodini mae golili sa: ima. Dunu da bogosea, dia mae dawa: ma amola mae dima. Bai Na da wali Na fi dunuma hahawane olofosu hou amola asigi hou bu hamedafa imunu.
Gama ga abin da Ubangiji yana cewa, “Kada ka shiga gidan da akwai abincin makoki; kada ka tafi ka yi makoki ko ka nuna juyayi, domin na janye albarkata, ƙaunata da tausayina daga wannan mutane,” in ji Ubangiji.
6 Bagade gagui dunu amola hame gagui dunu, da amo soge ganodini gilisili bogogia: mu. Be eno dunu da ilima asigiba: le, hame didigia: mu amola ilia da: i hodo hame uli dogonesimu. Dunu eno da ilia da: i dioi olelema: ne, ilia da: i hame fafa: ginisimu amola ilia dialuma hinabo hame waga: mu.
“Manya da ƙanana duka za su mutu a wannan ƙasa. Ba za a binne su ba, ba kuwa za a yi makokinsu ba, kuma ba wanda zai tsaga kansa ko ya aske kansa saboda su.
7 Dunu da ea dogolegei fi dunu da bogobeba: le, da: i diosea, dunu afae eno da ea dogo denesima: ne, ema ha: i amola waini hano naha, hamedafa gilisili fimu. Nowa dunu da ea ame o ada bogosea, dunu eno da ema asigi hou hamedafa olelemu.
Ba wanda zai ba da abinci don yă ta’azantar da waɗanda suke makoki saboda matattu, kai, ko saboda mahaifi ko mahaifiya ma ba kuwa wani da zai ba da abin sha don yă ta’azantar da su.
8 Dunu eno da diasu ganodini lolo nasea, di da amo ha: i moma: ne gilisimusa: amo diasuga maedafa golili sa: ima.
“Kada kuma ka shiga gidan da ake biki ka zauna don ci da sha.
9 Na da Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili fi ilia Gode! Na sia: nabima! Hahawane sia: amola uda lasu lolo nabe hahawane sia: huluane amo ouiya: ma: ne Na da hamomu. Amo fi dunu guiguda: esalebe da amo hou doaga: i dagoi ba: mu.
Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa a idanunka da kuma a kwanakinka zan kawo ƙarshen muryar farin ciki da murna da kuma muryoyin amarya da ango a wannan wuri.
10 Di da amo sia: Na fi dunuma olelesea, ilia da Hina Gode da abuliba: le se iasu bagadedafa ilima iaha, dima adole ba: mu. ‘Ninia da adi wadela: i hou hamobela: amola ninia Hina Godema adi wadela: i hou hamobela: ?’ ilia da amane adole ba: mu.
“Sa’ad da ka faɗa wa waɗannan mutane wannan duka suka kuma tambaye ka, ‘Me ya sa Ubangiji ya ƙaddara irin wannan babban masifa a kanmu? Wace mugunta muka yi? Wane zunubi muka aikata wa Ubangiji Allahnmu?’
11 Amasea, dia Hina Gode Ea sia: ilima amane alofele ima, ‘Dilia aowalalia da Na fisili, eno ogogosu ‘gode’ ilima sia: ne gadosu amola hawa: hamosu. Ilia da Na fisili, Na olelesu hamedafa nabawane hamosu.
Sai ka ce musu, ‘Wannan ya zama haka domin kakanninku sun rabu da ni,’ in ji Ubangiji, ‘suka bi waɗansu alloli suka kuma bauta musu. Suka rabu da ni, ba su kuwa kiyaye dokata ba.
12 Be dilia da dilia aowalalia ilia wadela: i hou baligili hamoi. Dilia huluane da dogo ga: nasi hamoi, amola wadela: idafa hou hamosu, amola Na sia: nabimu hame dawa:
Amma kun yi laifi fiye da kakanninku. Duba yadda kowannenku yana bin taurin muguwar zuciyarsa a maimakon yin mini biyayya.
13 Amaiba: le Na da dili amo sogega fisili masa: ne, sefasisia, dilia da eno soge, dilia amola dilia aowalalia hame dawa: soge amoga mugululi masunu. Amola amogawi, dilia esoga amola gasia, eno ogogosu ‘gode’ ilia hawa: hamonanu. Amola Na da dilima asigi hou hame olelemu.’”
Saboda haka zan fitar da ku daga wannan ƙasa zuwa wata ƙasar da ku da kakanninku ba ku taɓa sani ba, a can kuwa za ku bauta wa waɗansu alloli dare da rana, gama ba zan nuna muku tagomashi ba.’
14 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da Gode esala. Amola Na da Isala: ili fi dunu Idibidi sogega fisili masa: ne, ga oule asi. Be eso da misunu amoga, Na fi dunu da amo hou Na hamobeba: le, amoga ilia sia: bu hame ilegemu.
“Amma fa, kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “da mutane ba za su ƙara cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fitar da Isra’ilawa daga Masar,’
15 Be Na da Na fi dunu gagoe (north) soge amola eno fifi asi gala ilia sogega afagogoi. Amola Na da ili amo soge Na da ilia aowalalia amoga i, ilima bu oule misunuba: le, ilia da Na da Gode esala ili buhagima: ne logo doasi dagoi, amo hou dafawaneyale dawa: beba: le, ilia da amo sia: ga dafawane hamoma: ne ilegemu. Na, Hina Gode da sia: i dagoi.”
amma za su ce, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fitar da Isra’ilawa daga ƙasar arewa da kuma daga dukan ƙasashe da ya kora su.’ Gama zan komo da su zuwa ƙasar da na ba wa kakanninsu.
16 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da menabo gasa: su dunu bagohame amo Na fi dunu gasa: ma: ne, ilima misa: ne sia: mu. Amasea, Na da benea ahoasu dunu bagohame, goumi amola agolo amola magufu gelabo huluane amoga Na fi dunu lama: ne, ilima misa: ne sia: mu.
“Amma yanzu zan aiko a kira masunta masu yawa su zo,” in ji Ubangiji, “za su kuma kama su. Bayan wannan zan aiko a kira mafarauta su zo, su farauce su daga kowane dutse da tudu da kuma daga kogwannin duwatsu.
17 Na da ilia wadela: i hamobe huluanedafa ba: lala. Na mae ba: ma: ne wamolegemu da hamedei.
Idanuna suna a kan dukan hanyoyinsu; ba a ɓoye suke daga gare ni, kuma zunubansu ba a ɓoye suke a idanuna ba.
18 Ilia wadela: i hou hamobeba: le, Na da ilima baligili se imunu. Bai ilia da Na soge amo ganodini hame esala (bogoi ea da: i hodo defele) loboga hamoi ogogosu ‘gode’ amoga nabaiba: le, Na soge da ledodafa hamoi dagoi ba: sa.”
Zan riɓaɓɓanya sakayyar da zan yi musu saboda muguntarsu da zunubinsu, domin sun ƙazantar da ƙasata da ƙazantattun gumakansu marasa rai, suka kuma cika abin gādona da gumakansu na banƙyama.”
19 Hina Gode! Di fawane da na gaga: sa amola nama gasa iaha. Dia da bidi hamosu eso amoga na fidilala. Fifi asi gala fi dunu da osobo bagade bega: bega: nini Dima misini, amane sia: mu, ‘Ninia aowalalia da ogogosu ‘gode’ amola hamedei loboga hamoi ‘gode’ agoaila fawane gagui.’
Ya Ubangiji, ƙarfina da katangana, mafakata a lokacin damuwa, gare ka al’ummai za su zo daga iyakokin duniya su ce, “Kakanninmu ba su mallaki kome ba sai allolin ƙarya, gumakan banza da ba su yi musu amfani ba.
20 Dunu ilisu da ilila: ‘gode’ hamomu defele ganabela: ? Hame mabu! Amai ganiaba, amo liligi da ‘godedafa’ hame ba: la: loba.”
Mutane kan yi allolinsu ne? I, amma waɗannan ba alloli ba ne!”
21 Hina Gode da amane sia: sa, “Amaiba: le, Na da wali fifi asi gala huluane ilima Na gasa bagade hou olelemu. Amasea, Na da Hina Godedafa, amo ilia da dawa: mu.”
“Saboda haka zan koya musu a wannan lokaci zan koya musu ikona da ƙarfina. Sa’an nan za su sani cewa sunana Ubangiji ne.

< Yelemaia 16 >