< Yelemaia 12 >

1 Hina Gode! Na da Dima fofada: loba, Di da moloidafa ba: la: loba. Be na da moloidafa hou hisu hisu Dima adole ba: ma: mu. Abuliba: le wadela: i hamosu dunu da bagade gagui amola hahawane esalabala? Abuliba: le ogogosu wamolasu dunu da didili hamosala: ?
Kullum kai mai adalci ne, ya Ubangiji, sa’ad da na kawo ƙara a gabanka. Duk da haka zan yi magana da kai game da shari’arka. Me ya sa mugaye suke nasara? Me ya sa dukan maciya amana suke zama ba damuwa?
2 Di da amo wadela: i hamosu dunu bugisa. Ilia difi da gudu sa: ili, ilia heda: sa amola fage legesa. Ilia da ogogole eno dunuma Dia hou nodone sia: sa. Be ilia da Dima hame asigisa.
Ka dasa su, sun kuwa yi saiwa; sun yi girma suna ba da’ya’ya. Kullum sunanka yana a bakinsu amma kana nesa da zuciyarsu.
3 Be Hina Gode! Di da na hou dawa: Di da na hawa: hamosu ba: lala! Na da Dima bagade asigisa. Amo di dawa: Dunu da sibi medole legemusa: hiouginana ahoa, amo defele Dia amo wadela: i dunu hiouginana masa. Dia ili medole legemusa: eso ilegema! Amola ilia da amo esoga doaga: mane, Dia noga: le sosodo aligima!
Duk da haka ka san ni, ya Ubangiji; kana ganina ka kuma gwada tunanina game da kai. Ka ja su kamar tumakin da za a yanka! Ka ware su don ranar yanka!
4 Eso habodane ninia soge da hafoga: i dagoi amola gisi sogebi huluane ganodini bioi dagoi ba: ma: bela: ? Ohe fi amola sio fi amola da bogogia: lala. Bai ninia fi dunu da wadela: le hamonana. Amola ilia da amane sia: daha, “Gode da ninia hamobe hame ba: lala.”
Har yaushe ƙasar za tă kasance busasshiya ciyawar kowane fili ta bushe? Domin waɗanda suke zaune cikinta mugaye ne, dabbobi da tsuntsaye sun hallaka. Ban da haka ma, mutane suna cewa, “Ba zai ga abin da yake faruwa da mu ba.”
5 Hina Gode da amane sia: i, “Yelemaia! Di da dunu baligimusa: hehenanebeba: le, helesa. Di da habodane hosi baligimusa: hehenama: bela: ? Di da ifa hamedene umi amoga leloma: ne hame dawa: beba: le, habodane Yodane hano gadenene iwila amo ganodini leloma: bela: ?
“In ka yi tsere da mutane a ƙafa suka kuma gajiyar da kai, yaya za ka yi gasa da dawakai? In ka yi tuntuɓe a lafiyayyiyar ƙasa, ƙaƙa za ka yi a kurmin Urdun?
6 Dunu huluane, amola dia sosogodafa, diolalali da di hohonoi dagoi. Dunu eno da dima doagala: sea, ilia amola da dima doagala: musa: gilisisa. Ilia da dima asigi sia: sia: sea, ilia hou mae dafawaneyale dawa: ma.”
’Yan’uwanka, iyalinka har su ma sun bashe ka; sun tā da kuka mai ƙarfi a kanka. Kada ka amince da su, ko da yake suna faɗa maganganu masu kyau game da kai.
7 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da Isala: ili yolesi dagoi. Na ilegei fi amo Na da higale yolesi. Dunu fi amoma Na da asigisa, Na da ilia ha lai dunu amo ilia lobo da: iya ligisi dagoi.
“Zan yashe gidana, in rabu da gādona; Zan ba da wadda nake ƙauna a hannuwan abokan gābanta.
8 Na ilegei fi da Nama baligi fa: su. Ilia da laione wa: me iwilaga esala defele Nama husu. Amaiba: le, wali Na da Na fi higasa.
Gādona ya zama mini kamar zaki a kurmi. Yana mini ruri; saboda haka na ƙi shi.
9 Na ilegei fi dunu da sio afae amo da la: idi la: idi buhibaga doagala: i, amo defele ba: sa. Sigua ohe huluane, ilia amo moma: ne misa: ne wele sia: ma!
Ashe, gādona bai zama mini kamar dabbare dabbaren tsuntsu mai cin nama da sauran tsuntsaye masu cin nama suka kewaye shi da faɗa ba? Tafi ka tattaro dukan namun jeji; ka kawo su su ci.
10 Ga fi ouligisu dunu bagohame da Na waini efe sagai wadela: lesi. Ilia da Na ifabi huluane amo ososa: gi. Na soge ida: iwane gala ilia wadela: lesili, bu hafoga: i soge agoane hamosu.
Makiyaya masu yawa za su lalace gonar inabina su tattake gonata; za su mai da gonata mai kyau kango marar amfani.
11 Na da Na soge ba: sea, wadela: i hafoga: i soge agoane ba: sa. Soge huluanedafa da wadela: i hafoga: i soge agoane hamoi, amola dunu huluane da amo asigiwane hame dawa: digisa.
Za tă zama kango, busasshiya da kuma kango a gabana; ƙasar duka za tă zama kango domin ba wanda ya kula.
12 Hafoga: i agolo soge amoga dunu da gegele lamusa: maha. Na da soge huluane wadela: lesimusa: gegesu dunu asunasi dagoi. Dunu huluane da olofole esalumu hame dawa:
A kan dukan tsaunukan nan na hamada masu hallakarwa za su zo, gama takobin Ubangiji zai ci daga wannan iyaka ƙasa zuwa wancan; ba wanda zai zauna lafiya.
13 Na fi dunu da widi hawa: bugi, be gagalobo fawane faisa. Ilia da gasa bagadewane hawa: hamoi, be bidi hame ba: i. Na da ilima ougi bagadeba: le, ilia sagai da ha: i manu hame legei.”
Za su shuka alkama, su girbe ƙayayyuwa; za su gajiyar da kansu, ba za su kuwa sami kome ba. Saboda haka ku sha kunyar abin da kuka girbe saboda zafin fushin Ubangiji.”
14 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da Isala: ili ilia na: iyado fi dunu ilima sia: gala. Bai ilia da soge amo Na da Na fi Isala: ili dunu ilima i, amo wadela: lesi dagoi. Dunu da bugi amo a: le fasibi defele, Na da amo dunu ilia soge amoga a: le fasimu. Na da Yuda fi dunu gaga: mu.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Game da dukan mugayen maƙwabtana waɗanda suka ƙwace gādon da na ba wa mutanena Isra’ila kuwa, zan tumɓuke su daga ƙasashensu zan kuma tumɓuke gidan Yahuda daga cikinsu.
15 Be Na da amo fi dunu fadegale fasili ga gaguli ahoasea, fa: no Na da bu ilima asigili, ilia sogedafa amoga bu oule masunu.
Amma bayan na tumɓuke su, zan sāke jin tausayi in komo da kowannensu zuwa gādonsa da kuma ƙasarsa.
16 Ilia da dafawanedafa Na fi dunu ilia sia: ne gadosu hou lalegagusia amola ‘Hina Gode da esala’ amo sia: dafawane ilegesea (musa: ilia da Na fi ilima Ba: iele ea dio amoma dafawane ilegema: ne sia: su olelei), amasea ilia da Na fidafa amoga gilisi dagoi ba: mu, amola ilia da hahawane bagade gaguiwane esalumu.
In kuma suka koyi al’amuran mutanena sosai suka kuma yi rantsuwa da sunana, suna cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye’ kamar yadda sun taɓa koya wa jama’ata yin rantsuwa da Ba’al, sa’an nan za su kahu a cikin jama’ata.
17 Be nowa fi da Na sia: hame nabasea, Na da amo fi fadegale fasili, wadela: lesimu. Na, Hina Gode da sia: i dagoi.”
Amma duk al’ummar da ba tă saurara ba, zan tumɓuke ta ɗungum in kuma hallaka ta,” in ji Ubangiji.

< Yelemaia 12 >