< Ya:mese 1 >

1 Na da Ya: mese, Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu, Ea hawa: hamosu dunu esala. Na da dilia Gode Ea fi dunu osobo bagade fifi asi gala amo ganodini esala, dilima asigi sia: dedesa.
Yakubu, bawan Allah, da kuma Ubangiji Yesu Almasihu, zuwa ga kabilun nan goma sha biyu da suke warwatse: ina gaishe ku.
2 Na fi dunu! Adoba: su hou hisu hisu da dilima doaga: sea, mae da: i dione, hahawane ba: ma! Bai Gode da dilima adoba: su hou amo logo hame hedofasea, dilia da mae dafane lelebeba: le, bu gasawane leloma: ne dawa: mu.
Ku dauke su duka da farin ciki, 'yan'uwana, duk sa'adda kuke fuskantar jarabobi.
3
Ku sani cewa gwajin banskiyar ku ta kan haifi jimiri.
4 Be Gode da dilia hou afadenene ida: idafa hamomusa: dawa: lalebeba: le, dilia amo hou ida: iwanedafa amoga doaga: ma: ne, mae dafane gebewane hahawane masa.
Bari jimiri ya cika aikin sa, domin ku kai ga cikakken girma kuma ku kammalu, domin kada ku rasa komai.
5 Be nowa dunu da bagade dawa: su hou hame galea, defea, e da amo lama: ne Godema sia: ne gadomu da defea. Gode da dunu huluane ilima mae hihini hahawane dogolegele imunusa: dawa: beba: le, E da amo hou imunu.
Amma idan waninku yana bukatar hikima, sai ya roki Allah, wanda yake bayarwa a yalwace, ba tare da gori ba ga duk wanda ya roke shi, zai kuwa ba shi.
6 Be dilia Godema sia: ne gadosea, dilia logo osea: i hame, be afae fawane asili, dafawaneyale dawa: iwane sia: ne gadomu da defea. Be nowa da dafawaneyale hame dawa: sea, e da hano gafului foga sefasisa agoane ba: sa.
Amma fa sai ya roka da banskiya ba tare da shakka ba, don mai shakka kamar rakumin ruwan teku yake, wanda iska take korarwa tana tunkudawa.
7
Tilas ne wannan mutum kada ya yi tunanin zai karbi wani abu a wurin Ubangiji.
8 Agoai dunu, e da la: ididili la: ididili logo aduna masusa: dawa: beba: le, e da Hinadafa da ema ea hanai liligi imunusa: hamedei agoane ba: mu.
Irin wannan mutumin mai zuciya biyu ne, mara tsai da hankali a dukan hanyoyin sa.
9 Yesu Ea fa: no bobogesu dunu liligi hame gagui dunu, amo Gode da gaguia gadosea, e da hahawane ba: mu da defea.
Bari dan'uwa matalauci ya yi takama da matsayin sa babba,
10 Be Gode da liligi bagade gagui dunu ea hou fonobosea, e amola hahawane ba: mu da defea. Bai bagade gagui dunu ilia da hedolo biomu gisi amo ea sogea defele hedolo mugulumu.
amma mutum mai arziki kuma a kaskantaccen matsayin sa, gama zai shude kamar furen ciyawa na jeji.
11 Eso ma: sea, gia: i bagadeba: le, amo gisi da hedolo biole, gugunufinisi dagoi ba: sa. Amo defele, bagade gagui dunu da bidi lasu hawa: hamonanea, e da hedolowane gugunufinisi dagoi ba: mu.
Domin rana na bullowa da zafi mai konarwa kuma ya busar da ciyawa. Furen ya fadi, kuma kyaun sa ya lalace. Haka ma, mai arziki zai bushe yana cikin tsakiyar tafiyarsa.
12 Nowa dunu da adoba: su hou amo ganodini ea hou hame yolesisia, e da hahawane gala. Bai e da mae yolesili, amo adoba: su hou baligisia, Gode da Ema asigi dunu ilima imunu ilegele sia: i liligi amo esalusudafa habuga, bidi agoane ema imunu.
Albarka ta tabbata ga mutum mai jurewa da gwaji. Domin in ya jure gwajin, zai sami rawanin rai, wanda aka yi alkawarin sa ga wadanda ke kaunar Allah.
13 Be adoba: su hou da ema dafama: ne olelemusa: doaga: sea, “Gode da nama dafama: ne olelesa!” amo sia: mu da defea hame. Bai wadela: i dafama: ne adoba: su hou da Godema doaga: mu da hamedei. Amola E da dunu afae ema dafama: ne hamedafa adoba: sa.
Kada wani ya ce idan aka gwada shi, ''Wannan gwaji daga wurin Allah ne,'' domin ba a gwada Allah da mugunta, shi kan sa kuwa ba ya gwada kowa.
14 Be adoba: su hou da dunu hiougisia, e da fedege agoane hisu wadela: i hanai asigi dawa: suga saniga: i dagoi ba: sa.
Amma kowanne mutum yakan sami gwaji daga muguwar sha'awar sa, wadda take janye shi kuma ta rinjaye shi.
15 Amasea, ea wadela: i hanai hou da ea dogo ganodini wadela: i hou mano agoane hamone, amo da lalelegesea wadela: i houdafa ba: sa. Amasea, wadela: i hou da asigilasea, amo da mano eno hamosa, amo da bogosu.
Bayan da muguwar sha'awar ta dauki ciki, sai ta haifi zunubi. Kuma bayan da zunubi ya yi girma, yakan haifi mutuwa.
16 Na dogolegei fi dunu! Na da Sa: ida: ne ea dilima ogogomu higa: i gala mabu.
Kada fa ku yaudaru, 'yan'uwana kaunatattu.
17 Ida: iwane iasu liligi huluanedafa da Hebene sogega maha. Gode, amo da muagado gamali huluane hahamoi dunu, E da afadenemu mae dawa: le, gasi hamomusa: sinidigimu hame dawa: E da iasu liligi ida: iwane gala huluane iaha.
Kowace kyakkyawar baiwa, da kowace cikakkiyar baiwa daga sama take. Ta sauko ne daga wurin Uban haskoki. Wanda babu sauyawa ko wata alamar sakewa kamar yadda inuwa ke yi.
18 Gode da hanaiba: le, Ea Sia: dafawane amoga nini hahamoi dagoi. Ea da nini Ea hahamoi liligi amoma bisilua esaloma: ne, nini hahamoi dagoi.
Allah ya zabi ya haife mu ta wurin maganar gaskiya, domin mu zama kamar nunar fari na dukan halittar sa.
19 Na dogolegei fi dunu! Dawa: ma! Dunu huluane ilia ha: giwane nabimu da defea. Be hedolowane bu mae adole ima amola hedolo mae ougima.
Kun san wannan, 'yan'uwana kaunatattu: bari kowanne mutum ya yi hanzarin kasa kunne, da jinkirin yin magana, da kuma jinkirin yin fushi.
20 Osobo bagade dunu ilia ougi hou da Gode Ea ida: iwane hawa: hamosu hame fidisa.
Domin fushin mutum ba ya aikata adalcin Allah.
21 Amaiba: le, wadela: i hou amola nigima: hou huluane yolesima. Godema nabasu hou hamoma. Gode Ea sia: amo da dilima gaga: su liligi, E da dilia dogo ganodini hawa: agoane bugimusa: dawa: Dilia amo sia: lalegaguma.
Saboda haka, sai ku yar da kowanne irin aikin kazanta da yalwar mugunta. A cikin tawali'u ku karbi dassashiyar maganar, wadda ke iya ceton rayukan ku.
22 Dilia ogogole Gode Ea sia: gega fawane mae nabima. Be Gode Ea sia: nabawane hamoma.
Ku zama masu aikata maganar, kada ku zama masu jin ta kawai, kuna yaudarar kanku.
23 Nowa dunu da Gode Ea sia: gega nabalu be nabawane hame hamosea, amo da dunu e da ea odagi ba: ma: ne daya ba: su ganodini ba: sa agoane.
Domin duk wanda ya ke mai jin maganar ne kawai, ba mai aikatawa ba, kamar mutum yake mai duba fuskarsa a madubi.
24 Amo dunu da ea odagi ea ba: su ba: lalu, asili, e da hedolowane ea odagi ba: su hou bu gogolesa.
Yakan dubi kansa sai ya tafi, nan da nan kuwa sai ya manta da kamannin sa.
25 Be nowa da sema ida: iwanedafa (amo da osobo bagade dunu halegalewane masa: ne hamosa), amo e da ha: giwane mae yolesili ba: sea amola nabawane mae gogolele hamonanea, amo dunu da osobo bagadega esalea, Gode Ea hahawane dogolegele iasu ba: mu.
Amma duk mai duba shari'ar da bin ka'idar nan ta 'yanci, ya kuma nace biyayya da ita, ba zai zama kamar wanda zai ji ya manta ba, wannan mutum zai zama da albarka a cikin abin da yake yi.
26 Nowa dunu da Gode Ea hou lalegagui dagoi hi dawa: sea, defea, e da ea gona: su amoma ouligisuwane esalumu da defea. Nowa dunu da ea gona: su amoma ouligisawane hame esalea, e da Gode hame dawa: amola hi da hima ogogosa.
Idan wani yana zaton shi mai addini ne, amma bai kame bakinsa ba, yana yaudarar zuciyarsa ne, addinin mutumin nan na banza ne.
27 Ada Gode da Ema fa: no bobogesu houdafa amo fawane hahawane dogolegele ba: sa. Gode da Ema fa: no bobogesu houdafa agoane ba: sa: - Amo da guluba: mano ouligisu hou, didalo se nababeba: le ouligisu hou, amola wadela: i osobo bagade hou amoga afafasu hou.
Addini sahihi kuma marar aibi a gaban Allahnmu da Ubanmu, shine a kula da gwauraye da marayu a cikin kuntatar su, kuma mutum ya kebe kansa ya zama marar aibi daga duniya.

< Ya:mese 1 >