< Ya:mese 2 >

1 Na fi dunu! Dilia da Hina Gode Yesu Gelesu, hadigi Hinadafa, amo Ea hou lalegaguiba: le, dilia dunu eno ilia dabua ba: su dawa: beba: le, ilima hisu hisu agoane hamomu da dilima hamedei.
’Yan’uwana, a matsayinmu cikin Ubangiji Yesu Kiristi maɗaukaki, kada ku nuna bambanci.
2 Agoane dawa: ma! Dilia gilisisu amoga bagade gagui dunu gouli lobo sogoga salasu, abula ida: iwane ga: i amola hame gagui dunu abula wadela: i ga: i, ela gilisili masea,
A ce wani ya shigo cikin taronku saye da zoben zinariya da riguna masu tsada, wani matalauci kuma saye da tsummoki shi ma ya shigo,
3
in kuka mai da hankali na musamman ga mutumin da yake da riguna masu tsadan nan kuka kuma ce, “Ga wurin zama mai kyau dominka,” amma kuka ce wa matalaucin nan, “Kai tsaya daga can,” ko kuwa, “Ka zauna a ƙasa kusa da ƙafafuna,”
4 dilia bagade gagui dunu ema amane sia: sea, “Fisu ida: iwane guiguda: fima!” be hame gagui dunuma amane sia: sea, “Di ga leloma o na emo gadenene fima!” dilia amane sia: sea, dilia dunu hisu hisu agoane ba: sa amola dilia asigi dawa: su ganodini wadela: le fofada: beba: le, dunu da hisu hisu ba: sa amo olelesa.
ashe, ba ku nuna bambanci a tsakaninku ke nan ba, kuka kuma zama alƙalai masu mugayen tunani?
5 Na dogolegei fi dunu! Nabima! Gode da hame gagui dunu ilia baligiliwane dafawaneyale dawa: su hou amola Ea Hinadafa Hou E da Ema asigi dunuma imunusa: ilegele sia: i liligi, amo ilia gaguma: ne, Gode da ilima ilegei.
Ku saurara,’yan’uwana ƙaunatattu. Ashe, Allah bai zaɓi waɗanda suke matalauta a idon duniya don su zama masu wadata cikin bangaskiya, su kuma gāji mulkin da ya yi wa masu ƙaunarsa alkawari ba?
6 Be dilia da hame gagui dunuma gadesa. Be nowa dunu ilia da dilia hou wadela: sa, amola dilia hou wadela: musa: dili fofada: su dunuma fofada: musa: hiouginanala: ? Bagade gagui dunu ili fawane!
Ga shi kun wulaƙanta matalauta. Ashe, ba masu arziki ne suke cutarku ba? Ba su ba ne suke jan ku zuwa kotu?
7 Bagade gagui dunu ilia da dio ida: iwane gala Gode da dilima asuli dagoi, amo wadela: musa: lasogole sia: sa.
Ba su ba ne suke ɓata sunan nan mai martaba wanda aka san ku da shi ba?
8 Gode Ea Hinadafa Hou sema da Gode Sia: amo ganodini agoane dedei diala, “Disu da: i hodo amoma asigi hou defele, eno dunuma asigima!” Amo nabawane hamosea, dilia da hou ida: iwane hamosu dunu agoane ba: mu.
In fa kun kiyaye dokan nan ta mulki wadda take cikin Nassi mai cewa, “Ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka,” kun yi daidai.
9 Be dilia da dunu ilia dabua ba: su hou amo dawa: beba: le, ilima hisu hisu agoane hamosea, dilia da wadela: i hamosa. Dilia da agoane hamosea, Gode Ea sema da dilima diliwaneya udidisa.
Amma in kuka nuna bambanci, kun yi zunubi ke nan shari’a kuma ta same ku da laifi a matsayin masu karya doka.
10 Nowa dunu da Gode Ea sema afadafa fawane wadela: sea, e da sema huluanedafa wadela: lesi dagoi.
Gama duk wanda ya kiyaye dukan doka amma ya yi tuntuɓe a kan abu ɗaya kaɗai, ya zama mai laifin karya dukansu ke nan.
11 Gode da amane hamoma: ne sia: i, “Inia uda mae adole lama!” E da eno amane sia: i, “Dunu eno bogoma: ne mae medoma!” Amaiba: le, di da inia uda mae adole lale, dunu eno fane legesea, di da sema wadela: su dunu.
Gama shi da ya ce, “Kada ka yi zina,” shi ne kuma ya ce, “Kada ka yi kisankai.” In kuwa ba ka zina amma kana kisankai, ka zama mai karya doka ke nan.
12 Gode da hobea, sema da ninima hahawane halegale lalusu iabe amo dawa: le, ninima fofada: mu. Amo dawa: beba: le, dilia sia: noga: iwane amola hou ida: iwane hamoma.
Ku yi magana ku kuma yi aiki kamar waɗanda za a yi musu shari’a bisa ga doka mai ba da’yanci,
13 Bai Gode da dunu amo da eno dunu ea hou hame gogolema: ne olofosa, ema gogolema: ne olofosu hame imunu. Be asigiwane gogolema: ne olofosu hou da se imunusa: fofada: su hou baligisa.
gama za a yi wa duk wanda bai nuna jinƙai ba hukunci babu jinƙai. Jinƙai yakan yi nasara a kan hukunci!
14 Na fi dunu! Dunu afae da ea lafidili fawane, “Na da Gode dawa:” sia: sea, be hou ida: iwane hame hamosea, amo hou da dunu ea hou hame fidisa. Agoane dafawaneyale dawa: su hou da amo dunu gaga: ma: bela: ? Hame mabu!
Wanda amfani ne,’yan’uwana, a ce wani yă ce yana da bangaskiya, amma ba shi da ayyuka? Anya, wannan bangaskiya za tă iya cetonsa kuwa?
15 Dilia fi amo ganodini, dilia fi dunu o uda da abula hame amola ha: i manu hame, agoaiwane esalebe ba: sea,
A ce wani ɗan’uwa ko’yar’uwa ba shi da riguna ko abincin yini,
16 be dilia lafidili fawane ilima, “Na da di Gode fidima: ne sia: ne gadosa. Lalu houma amola ha: i manu hahawane moma!” amo fawane sia: sea, be ea da: i hodo hame fidisia, amo da hou noga: idafa? Hame mabu!
sai waninku yă ce masa, “Sauka lafiya, Allah ya ba da ci da sha da kuma sutura,” amma bai yi wani abu game da bukatunsa na jiki ba, ina amfani?
17 Dafawaneyale dawa: su hou da amaiwane diala. Di da dia asigi dawa: su ganodini fawane dafawaneyale dawa: su hou lalegagui, be dunu eno ilima fidima: ne hame hawa: hamosea, dia dafawaneyale dawa: su hou da bogosu liligi agoai galebe.
Haka ma bangaskiya ita kaɗai, in ba tare da ayyuka ba, matacciya ce.
18 Be dunu afadafa da amane sia: mu, “Dunu afae da dafawaneyale dawa: su hou lalegagui. Dunu eno da fidisu hawa: hamosa,” amane sia: mu. Na da bu adole imunu, amane, “Fidisu hou mae hamone, dafawaneyale dawa: su hou da hamedei liligi agoane. Dunu da fidisu hawa: hamosea fawane, e da dafawaneyale dawa: su hou lalegagui dagoi olelesa.”
Amma wani zai ce, “Kai kana da bangaskiya; ni kuma ina da ayyuka.” Ka nuna mini bangaskiyarka ba tare da ayyuka ba, ni kuma zan nuna maka bangaskiyata ta wurin abin da nake yi.
19 Gode afadafa esala, amo dilia dafawaneyale dawa: bela: ? Defea! Be Fio a: silibu huluane, ilia amo defele dafawaneyale dawa: beba: le, beda: iba: le yagugusa.
Ka gaskata cewa Allah ɗaya ne. To, da kyau! Ai, ko aljanu ma sun gaskata wannan, har da rawan jiki.
20 Gagaoui di! Udigili mae hawa: hamone, dafawaneyale dawa: su hou lafidili sia: sa, amo da hamedei liligi.
Kai wawa, kana son tabbaci cewa bangaskiya marar ayyuka banza ce?
21 Gode da ninia aowalali ada A: ibalaha: me habodane afadenene bu moloidafa hamoi ba: bela: ? A: ibalaha: me da Aisage oloda da: iya ligisi, amo hawa: hamobeba: le, Gode da A: ibalaha: me afadenene bu moloidafa hamoi dagoi ba: i.
Ashe, ba a mai da kakanmu Ibrahim mai adalci saboda abin da ya yi ba ne sa’ad da ya miƙa ɗansa Ishaku a bisa bagade?
22 Dilia hame ba: sala: ? A: ibalaha: me ea dafawaneyale dawa: su hou amola ea hawa: hamosu, da gilisili ea houdafa olelesu. Ea hawa: hamobeba: le, ea dafawaneyale dawa: le lalegagusu hou da dafawane olelei.
Ai, ka gani cewa bangaskiyarsa da ayyukansa sun yi aiki tare, bangaskiyarsa kuma ta zama cikakkiya ta wurin abin da ya yi.
23 Amaiba: le, Gode Sia: Dedei da dafawane ba: i, amane, “A: ibalaha: me da Gode dafawaneyale dawa: beba: le, Gode da A: ibalaha: me afadenene bu moloidafa hamoi dagoi ba: i.” Amanoba, Gode da A: ibalaha: mema “Na na: iyado” dio asuli.
Aka kuma cika nassin nan da ya ce, “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne gare shi,” aka kuma ce da shi abokin Allah.
24 Amaiba: le, noga: le dawa: ma! Dunu da gilisili hawa: hamobeba: le amola dafawaneyale dawa: beba: le, Gode da amo dunu moloidafa hamoi ba: sa.
Kun ga cewa ashe mutum zai sami kuɓuta ta wurin abin da ya yi ne ba ta wurin bangaskiya kaɗai ba.
25 Musa: wadela: i uda ea dio amo La: ihabe, ea hou agoaiwane ba: su. E da Isala: ili desega misi dunu ilima aowalalu, ilima hobeale masunu logo olelei. Amo hawa: hamobeba: le, Gode da La: iha: be moloidafa hamoi dagoi ba: i.
Ta haka kuma ashe, Rahab karuwan nan ba a ɗauke ta mai adalci ce saboda abin da ta yi ba ne sa’ad da ta ba wa’yan leƙen asirin nan masauƙi ta kuma sallame su suka tafi ta wata hanya dabam?
26 Dunu da: i hodo da a: silibu hame galea, amo da bogoi. Amo defele, dafawaneyale dawa: su hou da hawa: hamosu hame galea, amo amolawane da bogoi agoai ba: sa.
Kamar yadda jikin da babu ruhu matacce ne, haka ma bangaskiyar da babu ayyuka matacciya ce.

< Ya:mese 2 >