< Aisaia 9 >

1 Ilia da amo bidi hamoi amoga hobeale masunu da hamedei ba: mu. Sebiula: ne fi dunu amola Na: badalai fi dunu da musa: gogosiasu fawane ba: i. Be fa: no eno dunu da amo soge fi dunu ilima nodone dawa: mu. Amo soge da Medidela: inia Wayabo Bagade amoga eso mabe la: ididili asili, soge amo Yodane eso mabe la: ididi diala doaga: sa. Amola amo soge ganodini da Ga: lili Hano wayabo soge (amo ganodini ga fi dunu esala)
Duk da haka, babu sauran baƙin ciki ga waɗanda suke shan azaba. Dā ya ƙasƙantar da ƙasar kabilan Zebulun da ƙasar Naftali, amma nan gaba zai girmama Galili na Al’ummai, ta hanyar teku wadda take ta Urdun.
2 Dunu ilia da gasi ganodini ahoasu da hadigi bagade ba: i dagoi. Ilia da soge amo ganodini baba fawane galu. Be wali hadigi bagade da ilima diga: i dagoi.
Mutanen da suke tafiya cikin duhu sun ga babban haske; a kan waɗanda suke zama a ƙasar inuwar mutuwa haske ya haskaka.
3 Hina Gode! Di da ilia fi bu bagade hamoi. Di da ilima hahawane bagade i. Dunu da gagoma faisia, o dunu enoma hasanasiba: le, ilia liligi laha, ilia da hahawane ba: sa, amo defele, Dia hamobeba: le, ilia da hahawane bagade gala.
Ka fadada al’umma ka kuma ƙara farin cikinsu; suna farin ciki a gabanka yadda mutane sukan yi murna a lokacin girbi, kamar yadda mutane sukan yi farin ciki sa’ad da suke raba ganima.
4 Dia da musa: Midia: ne dadi gagui dunu ili hasali. Amo defele, di da Isala: ili dunu ilia da: i dioi bagade ‘youge’ fi dagoi, amola galiamo amo da ilia gida da: iya fasu, amo Di da wadela: lesi. Fi amo da Dia fi ilima se bagade iasu, amo Di da hasali dagoi.
Gama kamar yadda yake a kwanakin da aka ci Midiyan da yaƙi, kuka ji tsoro nauyin da ya nawaita musu, sandar da yake a kafaɗunsu, sandar masu zaluncinsu.
5 Ganodini golili doaga: la: su dadi gagui dunu ilia emo salasu amola ilia abula amo da maga: mega ledo hamoi, huluane da laluga nei dagoi ba: mu.
Kowane takalmin jarumin da aka yi amfani da shi a yaƙi da kuma kowane rigar da ka naɗe cikin jini zai kasance an ƙone shi zai kuma zama abin hura wuta.
6 Bai ninima da Mano lalelegei. Gode da ninima Dunu Mano i dagoi. E da ninima ouligisu esalumu. Ema da dio agoane asuli ba: mu, amo, “Noga: idafa Fada: i Sia: su, Gode Bagadedafa, Fifi Ahoanusu Ada, Olofosu Ouligisu Bagade.”
Gama a gare mu an haifa mana yaro, a gare mu an ba da ɗa, gwamnati za tă kasance a kafaɗarsa. Za a ce da shi Mashawarci Mai Banmamaki, Allah Maɗaukaki Uban Madawwami, Sarkin Salama.
7 Ea ouligisu hou da mae dagole, asigilalumu. Amola Ea Hinadafa Hou amo ganodini, olofosu fawane ba: mu. E da Hina bagade Da: ibidi ea ouligisu hou lamu. Ea ouligisu hou da moloidafa amola moloidafa fofada: su hou ba: mu, amola E da mae fisili, eso huluane ouligilalumu. Hina Gode Bagadedafa da amo hou huluane hamone dagomu.
Game da girmar gwamnatinsa da salama babu iyaka. Zai gāji sarki Dawuda, yă yi mulki a matsayinsa, zai kafa mulkinsa a kan adalci da gaskiya, tun daga yanzu har zuwa ƙarshen zamani. Ubangiji Maɗaukaki ne ya yi niyyar aikata wannan duka.
8 Hina Gode da Isala: ili Fi (Ya: igobe egaga fi) ilima fofada: ne se ima: ne sia: i dagoi.
Ubangiji ya aika da saƙon gāba da Yaƙub; zai auka wa Isra’ila.
9 Hina Gode da amo hou hamoi dagoi, amo Isala: ili fi dunu huluane amola dunu huluane Samelia moilai bai bagade amo ganodini esala da dawa: mu. Wali ilia da gasa fili agoane,
Dukan mutane za su san shi, Efraim da mazaunan Samariya, waɗanda suke magana da fariya suna kuma ɗaga kai,
10 amane sia: sa, “Osoboga hamoi ga: i (brick) diasu huluane da mugululi dagoi, be ninia da bu igiga hamoi diasu gagumu. Figi ifa huluane da abi dagoi, be ninia da bu dolo ifa bugimu.”
“Tubalai sun zube a ƙasa, amma za mu sāke gina su da dutse; an sassare itatuwan ɓaure, amma za mu maya su da al’ul.”
11 Hina Gode da Isala: ili dunu ilia ha lai ilima doagala: musa: , dogo denesi.
Amma Ubangiji ya ƙarfafa maƙiyan Rezin gāba da su ya kuma ingiza abokan gāba.
12 Ilima eso mabe la: idi Silia amola eso dabe la: idi Filisidia da Isala: ili moma: ne, ela lafi dagalesi dagoi. Be Hina Gode Ea ougi da hame dagoi. E da ilima se ima: ne, Ea lobo ililua: le lela.
Arameyawa daga gabas da Filistiyawa daga yamma sun cinye Isra’ila da buɗaɗɗen baki. Duk da haka, fushinsa bai huce ba, hannunsa har yanzu yana a miƙe.
13 Isala: ili fi dunu da hame gogosiane, Godema hame sinidigi. Hina Gode Bagadedafa da ilima se i dagoi, be ilia da Ema hame sinidigi.
Amma mutanen ba su juyo wurin wanda ya buge su ba, balle su nemi Ubangiji Maɗaukaki.
14 Hina Gode da eso afadafa fawane amo ganodini Isala: ili dunu amola ilia ouligisu dunu ilima se bidi imunu. E da ili hedofamu. Dialuma amola la: go, huluane E da hedofamu.
Saboda haka Ubangiji zai yanke Isra’ila kai da wutsiya, da reshen dabino da iwa a rana guda;
15 Asigilai dunu amola dunu ilima eno dunu da nodosa, amo da Isala: ili ea dialuma. Amola ogogosu ba: la: lusu dunu amo da ilima ogogole olelesa, amo da la: go.
dattawa da manyan mutane su ne kai, annabawa waɗanda suke koyar da ƙarairayi su ne wutsiya.
16 Isala: ili dunu ilia bisisu dunu da ilima ogogoiba: le, ilia da adi dafawaneyale dawa: ma: bela: le dawa: lala.
Waɗanda suke jagorar wannan mutane suna ɓad da su, su ne waɗanda ake jagora aka sa suka kauce.
17 Amaiba: le, Hina Gode da ayeligi dunu ilima hobeale logo hame olelemu. E da didalo amola guluba: mano ilima hame asigimu. Bai dunu huluane da Gode Ea hou yolesi dagoi. Ilia hou da wadela: i fawane ba: sa amola ilia sia: huluanedafa da wadela: i fawane. Be Hina Gode da amo se ianu, Ea ougi da hame dagoi ba: mu. E da se eno ima: ne, Ea lobo ililua: le lela.
Saboda haka Ubangiji ba zai ji daɗin matasa ba, ba kuwa zai ji tausayin marayu da gwauraye ba, gama kowa marar sanin Allah ne da kuma mugu, kowane baki yana faɗin mugayen maganganu. Duk da haka, fushinsa bai huce ba, hannunsa har yanzu yana a miƙe.
18 Dunu huluane ilia wadela: i hou da lalu amo da aya: gaga: nomei amola gagalobo ulagilala defele gia: i bagade ba: sa. Ilia wadela: i hou da lalu amo da iwila ulagisia, mobi mogomogoi heda: sa, amo defele gia: i bagade ba: sa.
Tabbatacce mugunta tana ƙuna kamar wuta; tana cin ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya, ta sa wuta a jeji mai itatuwa masu yawa, don yă yi murtuke hayaƙi har zuwa sama.
19 Amola Hina Gode Bagadedafa da ougi bagadeba: le, Ea ougi da Isala: ili soge ganodini lalu agoane, dunu wadela: ma: ne nenana. Amola dunu da ea sama fane legesa.
Ta wurin fushin Ubangiji Maɗaukaki ƙasar za tă ci wuta mutane kuma za su zama abin hura wutar, babu wanda zai ji tausayin ɗan’uwansa.
20 Isala: ili soge ganodini, dunu huluane da ha: i bagadeba: le, ha: i manu lama: ne logo hogosa, be ilia da hamedafa sadisa. Ilia da ilia manodafa amo gobele naha.
A dama za su ci, amma su ci gaba da jin yunwa; a hagu za su ci, amma ba za su ƙoshi ba. Kowa zai mai da naman’ya’yansa abinci.
21 Mana: se fi dunu da Ifala: ime fi dunu ilima doagala: sa amola Ifala: ime dunu da ilima bu doagala: sa. Amola ela gilisili Yuda dunuma doagala: sa. Be Hina Gode Ea ougi da hame gumi ba: sa. E da ilima se ima: ne, Ea lobo ililua: le lela.
Manasse zai mai da Efraim abinci, Efraim kuma yă cinye Manasse; tare za su yi gāba da Yahuda. Duk da haka, fushinsa bai huce ba, hannunsa har yanzu yana a miƙe.

< Aisaia 9 >