< Aisaia 64 >

1 Di da mu gadelale, afafane, osobo bagadega sa: imu da defea. Agoane hamosea, goumi da Di ba: sa ganiaba, beda: iba: le ilia da ugugula: loba.
Da ma za ka tsage sammai ka sauko, ai, da duwatsu za su yi rawar jiki a gabanka!
2 Hano da gia: i laluga bubunuma heda: sa, amo defele ilia da ugugula: loba. Misa! Dia ha lai dunu ilima Dia gasa bagade hou olelema. Fifi asi gala da Dia manebe ba: sea uguguma: ne, misa.
Kamar sa’ad da wuta takan ci rassa ta sa ruwa ya tafasa, ka sauko ka sanar da sunanka ga abokan gābanka ka kuma sa al’ummai su yi rawan jiki a gabanka!
3 Musa: Di da dunu beda: ma: ne, gasa bagade musa: hame dawa: i hou hamosu. Goumi da Di ba: beba: le, bagadewane beda: iba: le, ugugui.
Gama sa’ad da ka aikata abubuwan bantsoron da ba mu sa tsammani ba, ka sauko, duwatsu kuma suka yi rawar jiki a gabanka.
4 Gode! Di da gasa bagade amola nowa dunu da Dima fa: no bobogesea, Di da e fidima: ne gasa bagade hou hamosa. Dunu huluane da Gode Diwane hamedafa ba: i amola Dia hou defele hamedafa nabi.
Tun fil azal babu wanda ya taɓa ji, babu kunnen da ya gane, babu idon da ya ga wani Allah in ban da kai, wanda ya aikata waɗannan al’amura a madadin waɗanda suke sa zuciya a gare shi.
5 Nowa dunu da moloi hou hamosa amola Dia hanai hamosa, amo Di da hahawane ba: sa. Di da ninima ougi galu be amo mae dawa: le, ninia da wadela: i hou hamonanu. Ninia da Dia ougi mae dawa: le, musa: amola fa: no wadela: i hou hamonanu.
Kakan taimaki waɗanda suke murnan yin abin da yake daidai, waɗanda sukan tuna da hanyoyinka. Amma sa’ad da muka ci gaba da yin zunubi, kakan yi fushi. Ta yaya za mu sami ceto ke nan?
6 Ninia huluanedafa da wadela: i hou hamosu dunu. Ninia hou noga: idafa da ledo abula agoai ba: sa. Ninia da ifa lubi biole nonoboi amola foga mini ahoabe agoai ba: sa.
Dukanmu mun zama kamar wanda yake marar tsabta, kuma dukan ayyukanmu masu adalci sun zama kamar ƙazaman tsummoki; duk mun zama kamar busasshen ganye, kamar iska haka zunubanmu sukan share mu.
7 Dunu afae da Dima sinidigili, sia: ne gadobe hame ba: sa. Dunu afae da Dia fidisu lala mabe hame ba: sa. Ninia wadela: i hou hamobeba: le, Dia da nini Di mae ba: ma: ne, wamoaligi dagoi.
Babu wanda yake kira bisa sunanka ko ya yi ƙoƙarin riƙe ka; gama ka ɓoye fuskarka daga gare mu ka kuma sa muka lalace saboda zunubanmu.
8 Be Hina Gode! Di da ninia Ada. Ninia da osobo fawane, be Di da osoboga hamoi ofodo hahamosu dunu. Di da nini hahamoi dagoi.
Duk da haka, Ubangiji, kai ne Ubanmu. Mu yumɓu ne, kai kuma mai ginin tukwane; dukanmu aikin hannunka ne.
9 Amaiba: le, ninima mae baligiliwane ougima. Eso huluane ninia wadela: i hou mae dawa: ma. Ninia da Dia dunu fi. Ninima asigili, gogolema: ne olofoma.
Kada ka yi fushi fiye da kima, ya Ubangiji; kada ka tuna da zunubanmu har abada. Da ma ka dube mu, muna roƙonka, gama dukanmu mutanenka ne.
10 Dia sema moilai bai bagade, ilia da hafoga: i wadela: i soge agoai ba: sa. Yelusaleme da dunu hame esalebe wadela: lesi dagoi ba: sa.
Biranenka masu tsarki sun zama hamada; har Sihiyona ma ta zama hamada; Urushalima ta zama kango.
11 Amola ninia Debolo (amo da sema amola noga: idafa sogebi amo ganodini ninia aowalali da Dima nodosu) amo da laluga nene, wadela: lesi dagoi. Sogebi huluane amoma ninia da asigi galu, amo da mugululi, wadela: lesi dagoi.
Haikalinmu mai tsarki da kuma mai daraja, inda kakanninmu suka yabe ka, an ƙone da wuta, kuma dukan abubuwan da muke ƙauna sun lalace.
12 Hina Gode! Di da amo hou huluane amoma hame asigibela: ? Di da ouiya: le esaloma: bela: ? Di da ninima se iasu baligiliwane ima: bela: ?
Bayan dukan wannan, ya Ubangiji, ba za ka yi wani abu ba? Za ka yi shiru ka hore mu fiye da kima?

< Aisaia 64 >