< Aisaia 62 >

1 Na da Yelusaleme fi ilia dogo denesima: ne sia: mu. Na da sia: mae ouiya: le, e gaga: i dagoi amola ea hasalasu hou da gasi ganodini gamali agoane ba: sea fawane ouiya: mu.
Saboda Sihiyona ba zan yi shiru ba, saboda Urushalima ba zan huta ba, sai adalcinta ya haskaka kamar hasken safiya, cetonta kuma ya haskaka kamar fitila mai haske.
2 Yelusaleme! Fifi asi gala dunu huluane da dia hasalasu hou ba: mu. Ilia hina bagade dunu da dia hadigi ba: mu. Hina Gode Hisu da dima dio gaheabolo asulimu.
Al’ummai za su ga adalcinki, sarakuna kuma za su ga ɗaukakarki; za a kira ki da sabon suna sunan da bakin Ubangiji zai ambata.
3 Di da Hina Gode Ea habuga noga: i agoai ba: mu.
Za ki zama rawanin daraja a hannun Ubangiji, rawanin sarauta a hannun Allahnki.
4 Dia dio da wali, “Fisiagai dagoi” amola Isala: ili soge dio da “Uda Fisiagai.” Be dia dio gaheabolo da “Gode da ema Hahawane Gala” ba: mu. Amola Isala: ili soge dio gaheabolo da “Uda Hahawane Lai Dagoi” ba: mu. Bai Hina Gode da dima hahawane gala, amola E da Isala: ili soge amoga egoa agoane ba: mu.
Ba za a ƙara ce da ke Yasasshiya ba, ko a kira ƙasarki Kango. Amma za a ce da ke Hefziba ƙasarki kuma Bewula; gama Ubangiji zai ji daɗinki, ƙasarki kuma za tă yi aure.
5 Dunu amo da di hahamoi E da ayeligi amo da a: fini dunuga hame dawa: digi lasa agoane, di lamu. Amola dunu da ea uda gaheabolo lai amoma hahawane gala, amo defele, dia Gode da dima hahawane ganumu.
Kamar yadda saurayi kan auri yarinya, haka’ya’yanki maza za su aure ki; kamar kuma yadda ango yakan yi farin ciki da amaryarsa, haka Allahnki zai yi farin ciki da ke.
6 Yelusaleme! Dia gagoi da: iya Na da sosodo ouligisu dunu aligima: ne sia: i. Ilia da eso amola gasi ganodini mae yolele, mae ouiya: le, Hina Gode Ea ilegele sia: i, E da mae gogolema: ne, Ema eso huluane sia: ma: ne Na da sia: i dagoi.
Na sa matsara a kan katangarki, ya Urushalima; ba za su taɓa yin shiru ba, dare da rana. Ku da kuke kira bisa sunan Ubangiji, kada ku ba kanku hutu,
7 Ilia da Hina Godema, E da mae helefili, fifi asi gala huluane da Yelusaleme amoma bu nodoma: ne, Yelusaleme bu hahamoma: ne, Ema sia: mu da defea.
kuma kada ku ba shi hutu sai ya kafa Urushalima ya kuma mai da ita yabon duniya.
8 Hina Gode da amane sia: i, (amola E da Ea gasaga Ea sia: i defele hamomu) “Dilia ha lai dunu ilia da bu dilia gagoma hame manu, amola dilia waini hano hame manu.
Ubangiji ya rantse da hannunsa na dama ta hannunsa kuma mai iko cewa, “Ba zan ƙara ba da hatsinki ya zama abinci ga abokan gābanki ba, baƙi kuma ba za su ƙara shan ruwan inabin wanda kika sha wahala samu ba;
9 Be dilia fawane da gagoma bugi amola faiba: le da agi ga: gi nanu, Hina Godema nodomu. Amola dilia da waini efe ouligiba: le amola waini fage faiba: le, da waini hano Na Debolo gagoi ganodini manu.
amma waɗanda suka girbe shi za su ci shi su kuma yabi Ubangiji, waɗanda kuma suka tattara’ya’yan inabi za su sha shi a filayen wurina mai tsarki.”
10 Yelusaleme fi dunu! Moilai gadili asili, dilia mugululi asi dunu buhagima: ne, logo fodoma. Logo hahamoma! Igi fadegama! Fifi asi gala huluane dawa: ma: ne, dawa: digisu hahamosu gaguma. Amasea ilia huluane agoane dawa: mu, amo
Ku wuce, ku wuce ƙofofi! Ku shirya hanya saboda mutane. Ku gina, ku gina babbar hanya! Ku kawar da duwatsu. Ku ɗaga tuta saboda al’ummai.
11 Hina Gode da osobo bagade fifi asi gala huluane ilima agoane sia: sa, “Yelusaleme fi dunu ilima amane sia: ma, ‘Hina Gode da dili gaga: musa: misunu. Amola E da dunu amo E gaga: i, amo oule misunu.’”
Ubangiji ya yi shela ga iyakokin duniya cewa, “Faɗa wa Diyar Sihiyona, ‘Ga Mai Cetonki yana zuwa! Ga ladarsa tana tare da shi, sakamakonsa yana raka shi.’”
12 Dunu eno da dilima dio asulimu, amo “Gode Ea Hadigi Fi” amola “Fi amo Hina Gode da Gaga: i Dagoi.” Ilia da Yelusaleme amoma dio asulimu, amo, “Gode Ea Dogolegei Moilai Bai Bagade.” amola “Moilai Bai Bagade amo Gode da Hame Fisiagai.”
Za a ce da shi Tsattsarkar Mutane, Fansassu na Ubangiji; za a kuma ce da ke Wadda Aka Nema Birnin da Ba Za a Ƙara Yashe ta ba.

< Aisaia 62 >