< Aisaia 61 >

1 Hina Gode Ouligisudafa da Ea A: silibu Ida: iwane Gala, amo na ouligima: ne, nama i dagoi. E da na ilegei amola na asunasi dagoi. Na da hame gagui dunu ilima sia: ida: iwane olelema: ne, amola da: i dioi bagade dunu ilia dogo denesima: ne, amola si dofoi dunu amo ilia siga bu ba: ma: ne, amola se iasu diasuga sali dunu ilia logo doasima: ne, E da na asunasi dagoi.
Ruhun Ubangiji Mai Iko Duka yana a kaina, domin Ubangiji ya shafe ni domin in yi wa’azi labari mai daɗi ga matalauta. Ya aiko ni in warkar da waɗanda suka karai a zuci, don in yi shelar’yanci don ɗaurarru in kuma kunce’yan kurkuku daga duhu
2 E da na osobo bagade dunu ilima olelema: ne asunasi dagoi. Amo eso amoga Hina Gode da Ea fi dunu gaga: mu, amola ilia ha lai amo hasanasili, dabe imunu, amo olelema: ne, E da na asunasi. Amola nowa da da: i dioiba: le dinana, amo ilia dogo denesima: ne, E da na asunasi.
don in yi shelar shekarar tagomashin Ubangiji da kuma ranar ɗaukan fansar Allahnmu, don in ta’azantar da dukan waɗanda suke makoki,
3 Hina Gode da Ea fi dunu, ilia da wali Saione amo ganodini dinana amo ilia da: i dioi fadegale, hahawane hou imunu. E da ilia dinanebe afadenene, ilima nodosu gesami hea: su imunu. Ilia da ifa noga: i, Hina Gode Ea bugi liligi defele ba: mu. Ilia moloidafa hou fawane hamomu, amola dunu huluane da Gode Ea hamoiba: le, Ema nodomu.
in tanada wa waɗanda suke baƙin ciki a Sihiyona, in maido musu rawani mai kyau a maimako na toka, man murna a maimako na makoki, da kuma rigar yabo a maimako na ruhun fid da zuciya. Za a ce da su itatuwan oak na adalci, shukin Ubangiji don bayyana darajarsa.
4 Moilai bai bagade amo da eso bagohame mugululi wadela: lesi dagoi ba: i, amo ilia da bu gagumu.
Za su sāke gina kufai na dā su raya wurare da aka lalace tun da daɗewa; za su sabunta biranen da aka rurrushe da aka lalace tun zamanai masu yawa da suka wuce.
5 Na fi dunu! Ga fi dunu da dilia hawa: hamosu hamomu. Ilia da dilia ohe wa: i ouligimu, amola dilia ifabi amola waini efe sagai ouligimu.
Baƙi za su yi kiwon garkunanki; baƙi za su yi miki noman gonaki da gonakin inabinki.
6 Amola dilia da Hina Gode Ea gobele salasu dunu amola Gode Ea hawa: hamosu dunu esala, amo dunu huluane da dawa: mu. Dilia da fifi asi gala ilia gagui liligi huluane, amo dilia da hahawane gagumu.
Za a kuma kira ku firistocin Ubangiji, za a kira ku masu hidimar Allahnmu. Za ku ci wadatar waɗansu al’ummai, kuma a cikin dukiyarsu za ku yi taƙama.
7 Dilia gogosiasu da dagoi. Dilia da dilia sogedafa amo ganodini esalumu. Dilia wali gagui da baligili, aduna agoane gagui dagoi ba: mu. Amola dilia hahawane hou da mae fisili, eso huluane dialalalumu.
A maimakon kunyarsu mutanena za su sami rabi riɓi biyu, a maimakon wulaƙanci za su yi farin ciki cikin gādonsu; ta haka za su gāji rabo riɓi biyu a ƙasarsu, da kuma madawwamin farin ciki zai zama nasu.
8 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da moloidafa hou bagade hanai amola dunu se iasu amola wadela: i hou bagade higasa. Na da dafawane Na fi dunu ilima noga: i bidi imunu, amola gousa: su gaheabolo eso huluane dialulaloma: ne ilima hamomu.
“Gama ni, Ubangiji, ina ƙaunar adalci; na ƙi fashi da aikata laifi. Cikin adalcina zan sāka musu in kuma yi madawwamin alkawari da su.
9 Ilia da fifi asi gala amo ganodini sogebi gadodafa lamu. Dunu huluane da Na da Na fi ilima hahawane bagade hamosu, amo ilia da dawa: mu.”
Za a san da zuriyarsu a cikin al’ummai’ya’yansu kuma a cikin mutane. Dukan waɗanda suka gan su za su san cewa su mutane ne da Ubangiji ya sa wa albarka.”
10 Hina Gode Ea hamoiba: le, Yelusaleme da hahawane bagade hamosa. E da uda e gaguli labe amoga hahawane ahoabe agoane ba: sa. Fedege agoane, Gode da gaga: su hou amola hasalasu hou amo abula agoane Yelusaleme amoma idiniginisi.
Ina jin daɗi ƙwarai a cikin Ubangiji; raina yana farin ciki a cikin Allahna. Gama ya suturce ni da rigunan ceto ya yi mini ado da rigar adalci, yadda ango yakan yi wa kansa ado kamar firist kamar kuma yadda amarya takan sha ado da duwatsunta masu daraja.
11 Ha: i manu hawa: da fudagala: le, sono heda: le, amola heda: sa. Amo defele, Hina Gode Ouligisudafa da Ea fi gaga: mu. Amola fifi asi gala dunu huluane da Ema nodomu.
Gama kamar yadda ƙasa takan sa tsire-tsire su tohu lambu kuma ya sa iri ya yi girma, haka Ubangiji Mai Iko Duka zai sa adalci da yabo su tsiro a gaban dukan al’ummai.

< Aisaia 61 >