< Aisaia 6 >

1 Ode amoga hina bagade Asaia da bogoi, na da Hina Gode Ea Fisu amoga fila heda: lebe ba: i. E da gado gaguia gadoi amola Ea abula feafeai da Debolo Diasu nabai dagoi.
A shekarar da Sarki Uzziya ya mutu, na ga Ubangiji zaune a kan kujerar sarauta a sama cike da ɗaukaka, zatinsa ya cika haikali.
2 Esalebe liligi lalu agoane ba: su, ilia dio da “Selafimi” da Hina Gode Ea esalebe sisiga: le ba: i. Ilia afae afae da ougia gafeyale gala. Ougia aduna amoga ilia da ilia odagi dedeboi. Ougia aduna eno amoga ilia emo dedeboi amola ougia aduna eno amoga ilia da hagili asi.
A bisansa akwai serafofi, kowanne yana da fikafikai shida. Fikafikai biyu sun rufe fuskokinsu, da biyu suka rufe ƙafafunsu, biyu kuma da su suke tashi.
3 Ilia da enoma enoma amane wele sia: su, “Hadigi! Hadigi! Hadigi! Hina Gode Bagadedafa da Hadigi. Osobo bagade da Ea Hadigi Hou Ida: iwane Gala amoga nabai gala.”
Suna kiran juna, “Mai Tsarki, Mai Tsarki, Mai Tsarki! Ubangiji Maɗaukaki ne; duniya ta cika da ɗaukakarsa.”
4 Ilia sia: nababeba: le, logo holei ifa la: ididili amola la: ididili da ugugui amola gagili fea da ugugui. Amola Debolo diasu da mobi amoga nabai ba: i.
Da jin ƙarar muryoyinsu madogarai da madogaran ƙofa suka girgiza, haikali kuma ya cika da hayaƙi.
5 Na da amane sia: i, “Na da bogoma: ne se nabi! Na da wadela: lesi dagoi! Bai na lafi da ledo bagade. Na da wadela: i sia: bagade sia: sa amola na fi amo ganodini na da esala, ilia amola da wadela: i sia: bagade sia: daha. Amola na da na siga, Hina Gode Bagadedafa ba: i dagoi.
Sai na tā da murya na ce, “Kaitona! Na shiga uku! Gama ni mutum ne mai leɓuna marar tsarki, kuma ina raye a cikin mutane masu leɓuna marasa tsarki, idanuna kuma sun ga Sarki, Ubangiji Maɗaukaki.”
6 Amalalu, “Selafimi” afae da dida amoga nenanebe laluso oloda amoga lale, gaguli, nama hagili misi.
Sai ɗaya daga cikin serafofin ya yi firiya zuwa wurina tare da garwashi mai wuta a hannunsa, wanda ya ɗiba da arautaki daga bagade.
7 E da amo laluso amoga na lafi gadofo digili ba: i. Amola e da nama amane sia: i, “Amo laluso da dia lafi gadofo digili ba: i dagoi. Wali dia wadela: i hou hamoiba: le gogosiasu da fadegai dagoi, amola Gode da dia wadela: i hou gogolema: ne olofoi dagoi.”
Da shi ne ya taɓa bakina ya ce, “Duba, wannan ya taɓa leɓunanka, yanzu fa an kawar da laifofinka, an kuma gafarta maka zunubanka.”
8 Amalalu, na da Hina Gode Ea sia: nabi, amane, “Na da nowa asunasima: bela: ? Nowa da Ninia sia: na ahoasu dunu hamoma: bela: ?” Na da bu adole i, “Na da masunu! Dia na asunasima!”
Sa’an nan na ji muryar Ubangiji tana cewa, “Wa zan aika? Wa zai tafi mana?” Sai na ce, “Ga ni! Ka aike ni!”
9 Amaiba: le, E da nama masa: ne amola dunu fi ilima amo sia: olelema: ne sia: i, “Dilia da gega nabimu, be dawa: hame lamu. Dilia siga ba: lalumu, be hou hamedafa dawa: mu.”
Ya ce, “Je ka ka faɗa wa wannan mutane, “‘Kome yawan kasa kunne da za ku yi, ba za ku fahimta ba; Kome yawan dubar da za ku yi, ba za ku san abin da yake faruwa ba.’
10 Amalalu, E da nama amane sia: i, “Di da amo dunu ilia dogo ga: nasima, amola ilia ge ga: ma, amola ilia si dofoma. Ilia da siga ba: sa: besa: le, amola gega nabasa: besa: le, amola ilia dogoga dawa: sa: besa: le, amola ilia Nama sinidigili bu uhisa: besa: le, agoane hamoma.”
Ka sa zuciyar mutanen nan ta dushe; kunnuwansu su kurunce, idanunsu kuma su makance. In ba haka ba za su iya gani da idanunsu, su ji da kunnuwansu, su fahimta da zuciyarsu, su kuma juyo a kuma warkar da su.”
11 Amalalu, na da amane sia: i, “Hina Gode! Eso habodayane amo hou da ba: ma: bela: ?” Amola E bu adole i, “Amo hou da gebe hamonanea, moilai huluane da wadela: lesi dagoi amola dunu afae esalebe hame ba: mu. Diasu huluane da dunu hame, amola soge huluane da wadela: lesi dagoi ba: mu.
Sa’an nan na ce, “Har yaushe, ya Ubangiji?” Ya kuma amsa, “Sai an lalatar da biranen ba kowa a ciki, sai an mai da gidaje kangwaye ƙasa kuma ta zama kango ba amfani,
12 Amo hou da gebe hamonanea, Hina Gode da dunu huluane mugululi asili huluane soge sedaga asunasi dagoi ba: mu. Amola soge da fisi dagoi ba: mu.
sai lokacin da Ubangiji ya kori kowa aka kuma yashe ƙasar gaba ɗaya.
13 Amola dunu nabuane ganodini, dunu afae fawane da Isala: ili soge ganodini esalebe ba: mu. Be soge da bu wadela: lesi dagoi ba: mu. Be “ouge” ifa abasea, ifadou da ea bai agoane dialebe ba: sa. Amo defele, Na hadigi hawa: da ifa bai agoane, Isala: ili soge ganodini dialumu. (Ifa dou ea dawa: loma: ne da gaheabolo musu amo Gode Ea fi da hamomu galu.)
Ko da yake kashi ɗaya bisa goma zai ragu a ƙasar, za tă sāke zama kango. Amma kamar yadda katambiri da itacen oak sukan bar kututturai sa’ad da aka yanke su, haka iri mai tsarkin nan zai zama kututture a ƙasar mai tsarki.”

< Aisaia 6 >