< Aisaia 59 >

1 Hina Gode da gasa hameba: le dili gaga: mu da hamedei o ge ga: iba: le dilia fidima: ne wele sia: su nabimu gogolei, amo mae dawa: ma.
Tabbatacce hannun Ubangiji bai kāsa yin ceto ba, kunnensa kuma bai kurmance da zai kāsa ji ba.
2 Dilia da wadela: i hou hamobeba: le fawane, E da dilia wele sia: su hame naba. Amola dilia Ema nodone sia: ne gadomusa: dawa: sea, dilia wadela: i hou da dili Godema afafasa.
Amma laifofinku sun raba ku da Allahnku; zunubanku sun ɓoye fuskarsa daga gare ku, saboda kada yă ji.
3 Dilia da ogogosu hou, amola gegesu hou, amola medole legesu hou, bagade dawa:
Gama hannuwanku sun ƙazantu da jini, yatsotsinku kuma da alhaki. Leɓunanku suna faɗin ƙarairayi, harshenku kuma yana raɗar mugayen abubuwa.
4 Dilia da fofada: musa: ahoa, be moloidafa hou hame dawa: Fofada: su amo ganodini, dilia da eno dunuma baligimusa: , bagadewane ogogosa. Dilia da eno dunuma se ima: ne ilegesa.
Babu wani mai ce a yi adalci; babu wani mai nema a dubi al’amarinsa da mutunci. Sun dogara a gardandamin banza suna ƙarairayi; suna ɗaukar cikin ɓarna, su haifi mugunta.
5
Suna ƙyanƙyashe ƙwan kāsā su kuma saƙa yanar gizo-gizo. Duk wanda ya ci ƙwansu zai mutu, kuma sa’ad da ƙwan ya fashe, zai ƙyanƙyashe kububuwa.
6 Dilia wadela: i ilegesu da medosu saya: be ea oso defele, bogosu liligi gala. Oso goudasea, saya: be da gadili maha! Be dilia wadela: i ilegesu da dili hame fidimu. Ilia da abula amo afalea diasu amoga hamoi agoane hamedei liligi.
Yanar gizo-gizonsu ba amfani don tufa; ba za su iya rufuwa da abin da suka yi ba. Ayyukansu mugaye ne, ayyukan tā da hargitsi kuma suna a hannuwansu.
7 Dilia da eso huluane wadela: le hamomusa: gini ilegesa, amola amo hamoma: ne, hanaiwane esala. Dilia da wadela: i hame hamosu noga: i dunu amo medole legemusa: hame higasa. Dilia ahoasea, liligi huluane da mugului amola wadela: lesi dagoi ba: sa,
Ƙafafunsu sukan gaggauta zuwa aikata zunubi; suna da saurin zub da jini. Tunaninsu mugaye ne; lalaci da hallaka sun shata hanyoyinsu.
8 amola dilia esalea, dunu eno da gaga: su hame dawa: Dilia hou huluane da moloi hame. Dilia da gugaloi logo amoga ahoa, amola nowa dunu da amo logoga ahoasea, da gaga: su hame dawa: mu.
Ba su san hanyar salama ba; babu adalci a hanyoyinsu. Sun mai da su karkatattun hanyoyi; babu wanda zai yi tafiya a kansu ya sami salama.
9 Dunu da amane sia: sa, “Dafawane! Ninia wadela: i hou hamobeba: le, Gode da ninima banenesisu dunu ilima hame gaga: sa. Ninia da hadigi ganodini masusa: hanai gala, be gasi fawane ba: sa.
Saboda haka gaskiya ta yi nisa da mu, adalci kuma ba ya kaiwa gare mu. Muna neman haske, sai ga duhu; muna neman haske, sai muka yi ta tafiya cikin baƙin inuwa.
10 Ninia da si dofoi dunu defele, logo hogomusa: ahoa. Ninia da gasi ganodini ahoabe defele, amola bogosu gasi dunasi sogebi ganodini ahoabe defele, esomogoa dafasa.
Kamar makafi, sai lallubar bango muke yi, muna lallubawar hanyarmu kamar marasa idanu. Da tsakar rana muna tuntuɓe sai ka ce wuri ya fara duhu; cikin ƙarfafa, mun zama kamar matattu.
11 Ninia da beda: i bagade amola se naba. Ninia da Gode nini se nabasu amola wadela: i hou amoga gaga: ma: ne bagade hanai gala, be Ea gaga: su hame ba: sa.
Muna gurnani kamar beyar; muna ta ƙugi kamar kurciyoyi. Muna ta neman adalci amma ina; mun nemi fansa, amma yana can da nisa.
12 Hina Gode! Ninia da wadela: i hou bagohame Dima hamosu. Ninia wadela: i hou da ninima diwaneya udidisu agoane. Ninia wadela: i hou huluane ninia dawa: dagoi.
Gama laifofinmu suna da yawa a gabanka, zunubanmu kuma suna ba da shaida gāba da mu. Laifofinmu kullum suna a gabanmu, muna kuma sane da laifofinmu,
13 Ninia da Dima odoga: i amola Di higa: i amola Dima fa: no bobogemu higa: i dagoi. Ninia da eno dunuma se ima: ne hasanasi, amola Dima baligi fa: su. Ninia asigi dawa: su da ogogosu fawane amola ninia lafi amoga ogogosu sia: fawane sia: sa.
tawaye da mūsun Ubangiji, mun juye bayanmu ga Allahnmu, zugawa a yi zalunci da tayarwa, faɗin ƙarairayi da zukatanmu suka shirya.
14 Ninia da moloi hou sefasi dagoi, amola hou noga: i da ninima hamedei agoane ba: sa. Dafawane hou da moilai amo ganodini dafasa, amola moloidafa hou da dialoma: ne sogebi hame ba: sa.
Saboda haka aka kau da yin gaskiya adalci kuma ya tsaya can da nesa; gaskiya ta yi tuntuɓe a tituna, sahihanci ba zai shiga ba.
15 Moloidafa hou da hamedafa gala. Amaiba: le, nowa da wadela: i hou eno dunuma hamosu yolesisia, eno dunu da ema wadela: le hamomu.” Hina Gode da amo hou huluane ba: i dagoi. Amola moloidafa hou da hameba: le, E da hahawane hame.
Gaskiya ta ɓace gaba ɗaya, kuma duk wanda ya guji mugunta zai zama ganima. Ubangiji ya duba bai kuwa ji daɗi cewa babu adalci ba.
16 Dunu da se naba banenesi dunu amo fidimusa: da hame, amola Hina Gode da amo ba: beba: le, fofogadigisa. Amaiba: le, E da Hi gasaga amo dunu gaga: mu, amola ilia ha lai hasanasimu.
Ya ga cewa babu wani, ya yi mamaki cewa babu wanda zai shiga tsakani; saboda haka hannunsa ya aikata masa ceto, adalcinsa kuma ya raya shi.
17 E da moloidafa hou gaga: su bulu agoane idiniginisimu, amola hasalasu hou gaga: su habuga agoane figisimu. E da wadela: i hou bu hahamomusa: , amola wadela: i hamosu dunuma se dabe imunusa: , bagade hanai gala.
Ya yafa sulke a matsayin rigar ƙirji, da hulan kwanon ceto a kansa; ya sa rigunan ɗaukar fansa ya kuma nannaɗe kansa da kishi kamar a cikin alkyabba.
18 E da Ea ha lai dunu, gadenene amola soge sedagaga esala, ilima ilia wadela: i hou hamoi defele se bidi imunu.
Bisa ga abin da suka yi, haka za a sāka fushi a kan abokan gābansa ramuwa kuma a kan maƙiyansa; zai sāka wa tsibirai abin da ya dace da su.
19 Soge gusugoe asili, gududili doaga: le, dunu huluanedafa da Ema amola Ea gasa bagade hou amoma beda: mu. E da hehenasu hano amola gasa bagade isu defele, manebe ba: mu.
Daga yamma, mutane za su ji tsoron Ubangiji, daga mafitar rana kuma, za su girmama ɗaukakarsa. Gama zai zo kamar rigyawa mai tsananin gudu cewa numfashin Ubangiji zai tafi tare da shi.
20 Hina Gode da Ea fi ilima amane sia: sa, “Na da Yelusalemega dili fidimusa: misunu. Amola nowa da ea wadela: i hou fisili, Nama sinidigisia, Na da amo dunu gaga: musa: misunu.
“Mai fansa zai zo Sihiyona, zuwa waɗanda suke cikin Yaƙub da suka tuba daga zunubansu,” in ji Ubangiji.
21 Amola Na da dilima gousa: su hamomu. Na da Na gasa hou amola Na olelesu amo dilia eso huluane gaguma: ne, dilima i dagoi. Wali amola fa: no amola, dilia Na sia: nabima. Amola dilia mano amola diligaga fi da Na sia: mae fisili eso huluane nabasu hou hamoma: ne, ilima olelema.”
“Game da ni dai, ga alkawarina da su,” in ji Ubangiji. “Ruhuna, wanda yake a kanka, da kuma maganata da na sa a bakinka ba za tă rabu da bakinka ba, ko daga bakunan’ya’yanka ba, ko kuwa daga bakunan zuriyarsu ba daga wannan lokaci zuwa gaba da kuma har abada,” in ji Ubangiji.

< Aisaia 59 >