< Aisaia 55 >

1 Hina Gode da amane sia: sa, “Nowa da hano hanai galea, misa! Hano na misa! Amola, dilia muni hame gagui dunu! Gagoma bidi lamusa: , misa! Waini hano amola bulamagau dodo maga: me bidi lamusa: , misa! Amo lama: ne, dilia da muni hame imunu.
“Ku zo, dukanku masu jin ƙishi, ku zo wurin ruwaye; ku kuma da ba ku da kuɗi, ku zo, ku saya ku kuma ci! Ku zo, ku saya ruwan inabi da madara ba tare da kuɗi ba ba za ku kuma biya kome ba.
2 Dilia da abuliba: le, hame sadisu liligi, amo lamusa: , dilia muni udigili ha: digisala: ? Dilia abuliba: le dilia hawa: hamosu muni bidi lai amo udigili ha: digili, bu ha: i bagade ba: ma: bela: ? Na sia: nabima amola nabawane hamoma! Amasea, dilia da ha: i manu baligili noga: idafa amo manu.
Don me za ku kashe kuɗi a kan abin da ba abinci ba, ku kuma yi wahala a kan abin da ba za ku ƙoshi ba? Ku saurara, ku saurare ni, ku kuma ci abin da yake da kyau, ranku kuma zai ji daɗin abinci mafi kyau.
3 Na fi dunu! Nabima! Amola Nama esalusudafa lama: ne misa. Na da eso huluane dialalalumu gousa: su dilima hamomu. Amola hahawane iasu hou, Na musa: Da: ibidima imunu ilegei, Na da amo dilima imunu.
Ku kasa kunne ku kuma zo gare ni; ku saurare ni, don ranku ya rayu. Zan yi madawwamin alkawari da ku, zan nuna muku ƙaunata marar ƙarewa da na yi wa Dawuda alkawari.
4 Na hamobeba: le, e da fifi asi gala fi ilima hina bagade amola ouligisu dunu ba: i. Amola e da Na gasa amoga hawa: hamobeba: le, Na da Na gasa amo fifi asi gala, ilima olelei.
Duba, na mai da shi shaida ga mutane, shugaba da kuma jagorar mutane.
5 Wali dilia da ga fifi asi gala ilima, dilima misa: ne sia: mu. Musa: dilia da amo fi hame dawa: i galu, be wali ilia da dilima gilisima: ne, hehenane misunu. Na, Hina Gode, Isala: ili fi ilia Hadigi Gode, Na da amo hou huluane ba: ma: ne, hamomu. Na da dilima nodosu amola hadigi imunu.”
Tabbatacce za ku kira al’umman da ba ku sani ba, kuma al’umman da ba ku sani ba za su sheƙo a guje zuwa wurinku, saboda Ubangiji Allahnku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, gama ya darjanta ku.”
6 Hina Gode da gadeneiba: le, Ema sinidigili, sia: ne gadoma.
Ku nemi Ubangiji tun yana samuwa; ku yi kira gare shi tun yana kusa.
7 Wadela: i hamosu dunu da ilia wadela: i hou fisili, ilia wadela: i asigi dawa: su afadenema: mu. Ilia da ninia Gode, amo Hina Godedafa, Ema sinidigimu da defea. Bai Gode da asigisa, amola E da hedolo gogolema: ne olofosu dawa:
Bari mugu ya bar irin halinsa mugu kuma ya sāke irin tunaninsa. Bari yă juyo ga Ubangiji, zai kuwa ji tausayinsa, ya juyo ga Allahnmu kuma, gama shi mai gafartawa ne a sauƙaƙe.
8 Hina Gode da amane sia: sa, “Na asigi dawa: su da dilia asigi dawa: su defele hame gala. Amola Na hou da dilia hou amoma hisu agoane gala.
“Gama tunanina ba tunaninku ba ne, yadda kuke yin abubuwa ba yadda nake yin abubuwa ba ne,” in ji Ubangiji.
9 Muagado da osobo bagadega gadodafa gala. Amo defele, Na asigi dawa: su da dilia asigi dawa: su amoga baligili gadodafa gala.
“Kamar yadda sammai suke can nesa da ƙasa, haka yadda nake yin abubuwa suke dabam da yadda kuke yin abubuwa tunanina kuma dabam da naku.
10 Na sia: da anegagi mugene amola gibu agoai gala. Ilia da muagado misini, osobo bagadega hano iaha. Ilia dabeba: le, ha: i manu da heda: sa, ninia hawa: bugima: ne amola ha: i manu moma: ne ba: sa.
Kamar yadda ruwan sama da dusar ƙanƙara suke saukowa daga sama, ba sa komowa ba tare da sun jiƙe duniya sun kuma sa su yi’ya’ya su kuma yi toho, don su ba da iri ga mai shuki da kuma abinci ga mai ci,
11 Na sia: amola da agoaiwane gala. Na sia: sia: i, da Nama udigili sinidigimu da hamedei. Be Na sia: da Na ilegei huluane didili hamoi dagoi ba: mu.
haka maganata da take fitowa daga bakina. Ba za tă koma gare ni wofi ba, amma za tă cika abin da nake so ta kuma cika abin da na aike ta tă yi.
12 Dilia da Ba: bilone yolesili, hahawane gadili masunu. Na da amo moilai bai bagadega dili gadili oule masunu. Fedege agoane, goumi amola agolo ilia da gesami hea: mu, amola ifa huluane da hahawaneba: le, ilia lobo famu.
Za ku fita da farin ciki a kuma bi da ku da salama; duwatsu da tuddai za su ɓarke da waƙa a gabanku, dukan itatuwan jeji kuma za su tafa hannuwansu.
13 Sogebi amoga wali gagaloba: fawane dialebe ba: sa, amoga ‘saibalase’ ifa heda: lebe ba: mu. Amola, aya: gaga: nomei sogebi amoga ‘medele’ ifa da heda: lebe ba: mu. Amo da eso huluane dialalalumu dawa: digisu olelesu agoane ba: mu. Na, Hina Gode, Na hamosu dawa: ma: ne, amo dawa: digisu olelesu da lelumu.”
A maimakon sarƙaƙƙiya, itacen fir ne zai tsiro, a maimakon ƙayayyuwa kuma, itacen ci-zaƙi ne zai tsiro. Wannan zai zama matuni na abin da Ni Ubangiji na yi, madawwamiyar alama ce, wadda ba za a datse ba.”

< Aisaia 55 >