< Aisaia 52 >

1 Yelusaleme! Di da gasa bagade amola bagadedafa bu ba: mu da defea. Gode Ea hadigi moilai bai bagade! Di da hadigi abula noga: i defele salima. Gode Ea hou hame lalegagui dunu da dia moilai bai bagade ganodini bu hamedafa golili sa: imu.
Ki farka, ki farka, ya Sihiyona, ki sanya wa kanki ƙarfi. Ki sa rigarki na daraja, Ya Urushalima, birni mai tsarki. Marasa kaciya da maƙazanta ba za su shi cikinki ba.
2 Yelusaleme! Dia lala: gi fisima: ne, yaguguma! Di osobo su amoga fi esala, amoga wa: legadole, dia fisu da: iya amoga bu fila heda: ma. Dilia Saione se iasu diasu hamosu dunu! Dilia sia: ine la: la: gisu liligi fadegale fasima.
Ki kakkaɓe ƙurarki; ki tashi, ki zauna a kursiyinki, ya Urushalima. Ki’yantar da kanki daga sarƙoƙi a wuyanki, Ke kamammiyar Diyar Sihiyona.
3 Hina Gode da Ea fi dunu ilima amane sia: sa, “Dilia se iasu diasu hawa: hamomusa: mugululi asi, dilia ha lai da bidi hame i. Amo defele, Na da dilia halegale masa: ne se iasu diasu logo doasisia, ilima bidi hame imunu.
Gama ga abin Ubangiji yana cewa, “An sayar da ke ba da kuɗi ba, kuma ba da kuɗi za a fanshe ki ba.”
4 Dilia da Idibidi sogega ga fi agoane esalumusa: ahoanoba, dilia da amo hanaiba: le asi. Be Asilia dunu da gasa fili, dili afugili oule asili, bidi hame i.
Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “Da farko mutanena suka gangara zuwa Masar don su zauna; a baya-bayan nan, Assuriya sun zalunce su.
5 Amola wali Ba: bilone dunu da gasa fili, amo hou defele hamoi. Dilia da se iasu diasu hawa: hamosa, amola ilia bidi hame i. Dilima ouligisu dunu da gasa fi sia: sa, amola hidasa, amola eso huluane ilia da Na higasa.
“Yanzu kuma me nake da shi a nan?” In ji Ubangiji. “Gama an kwashe mutanena ba a bakin kome ba kuma waɗanda suka mallake su sun yi musu ba’a, Kullum ana cin gaba da yin wa sunana saɓo.
6 Hobea, dilia da Na da Godedafa amo noga: le dafawaneyale dawa: le, sia: mu. Amola Na da dilima sia: i dagoi, dilia da dawa: mu.”
Saboda haka mutanena za su san sunana; saboda haka a wannan rana za su san cewa ni ne wanda ya faɗa wannan. I, ni ne.”
7 Ninia da sia: adole iasu dunu goumiga manebe hahawane ba: sa. Bai e da sia: ida: iwane gala, sia: da ninima olofosu olelesa, amo ninima iasimusa: maha. E da hasalasu hou olelesa, amola Saione fi ilima amane sia: sa, “Dilia Gode da Hina Bagadedafa.”
Me ya fi wannan kyau a kan duwatsu a ga ƙafafu na masu kawo labari mai daɗi waɗanda suke shelar salama, waɗanda suke kawo labari mai daɗi, waɗanda suke shelar ceto, waɗanda suke ce wa Sihiyona, “Allahnki yana mulki!”
8 Moilai bai bagade sosodo aligisu dunu ilia hahawaneba: le gilisili wele sia: sa. Ilia da ilila: siga Hina Gode da Saione amoga buhagibi ba: sa.
Ki kasa kunne! Masu tsaronki sun tā da muryoyinsu; tare sun yi sowa ta farin ciki. Sa’ad da Ubangiji ya komo Sihiyona, za su gan shi da idanunsu.
9 Dilia Yelusaleme mugului liligi diala! Ha: giwane hahawane wele sia: ma! Hina Gode da Ea moilai bai bagade gaga: mu, amola Ea fi dunu ilia dogo denesimu.
Ku ɓarke cikin waƙoƙin farin ciki gaba ɗaya, kangonki na Urushalima, gama Ubangiji ya ta’azantar da mutanensa, ya fanshi Urushalima.
10 Hina Gode da Ea Hadigi gasa hou amoga Ea fi dunu gaga: mu, amola osobo bagade fifi asi gala huluane da amo hou ba: mu.
Ubangiji zai nuna hannunsa mai tsarki a fili a idanun dukan al’ummai, da kuma dukan iyakokin duniya za su gani ceton Allahnmu.
11 Masa! Ba: bilone fisili ga masa! Ledo liligi maedafa digili ba: ma. Dilia Debolo ofodo amola Godema nodone sia: ne gadosu liligi gaguli ahoasu dunu! Ledo fisili, gadili asili, dilia hadigi hou mae wadela: ma!
Ku fita, ku fita daga can! Kada ku taɓa wani abu marar tsarki! Ku fita daga cikinta ku zama da tsarki, ku da kuke ɗaukan kayan aikin Ubangiji.
12 Be wali dilia da hedolo hame be gebewane fisili masunu. Bai dilia da hame hobeasa. Dilia Hina Gode da dili bisili masunu, amola dilia la: idi la: idi huluane Hi da gaga: mu.
Amma ba za ku fita a gaggauce ba ko ku tafi da gudu; gama Ubangiji zai ja gabanku, Allah na Isra’ila zai kasance mai tsaron bayanku.
13 Hina Gode da amane sia: sa, “Na Hawa: Hamosu Dunu da Ea hawa: noga: le dawa: iwane hamomu. Amo E da wa: legadolesi, gaguia gadole, enoga nodoi dagoi ba: mu.
Duba, bawana zai aikata abubuwa da hikima; za a tā da shi a kuma ɗaga shi da ɗaukaka ƙwarai.
14 Dunu bagohame da E ba: beba: le, bagadewane fofogadigi. Bai Ea da: i da bagadewane fa: gi amola wadela: lesi ba: i. Amola E da dunu agoane hame ba: i.
Kamar dai yadda aka kasance da mutane masu yawa waɗanda suka giggice sa’ad da suka gan shi, kamanninsa ya lalace ƙwarai fiye da na kowane mutum siffarsa kuma ta yi muni fiye da yadda ta mutum take,
15 Be E da wali fifi asi gala bagohame ilima ledo fadegama: ne, maga: me gufunanesimu. Amola hina bagade dunu ilia da fofogadigiba: le, ilia lafiga sia: mu gogolemu. Bai liligi ilima hame adoi, amo ilia da ba: mu. Amola liligi ilia hame nabi, amo ilia dawa: mu.”
haka zai ba al’ummai masu yawa mamaki, sarakuna kuma za su riƙe bakunansu don mamaki. Gama abin da ba a faɗa musu ba, shi za su gani, kuma abin da ba su ji ba, shi za su fahimta.

< Aisaia 52 >