< Aisaia 51 >

1 Hina Gode da amane sia: sa, “Dilia da Na gaga: su ba: mu hanai dunu! Dilia da Na fidisu lama: ne Nama maha! Na sia: nabima! Fedege agoane, igi amoga dili da misi, amola igi magufu amoga dilia da dogoi, amoga bu dawa: ma.
“Ku kasa kunne gare ni, ku da kuna neman adalci kuke kuma neman Ubangiji. Dubi dutse daga inda aka yanke ku da kuma mahaƙar duwatsu inda aka fafe ku;
2 Dilia musa: ada A: ibalaha: me amola ea uda Sela amola bu dawa: ma. Dilia da elagaga fi esala. Na da A: ibalaha: me Nama misa: ne wele sia: noba, e da mano hame galu. Be Na da ema hahawane hamone, ema mano i. Na amane hamobeba: le, egaga fi da bagohame ba: i.
dubi Ibrahim, mahaifinku, da Saratu, wadda ta haife ku. Sa’ad da na kira shi kaɗai ne, na kuma albarkace shi na kuma mai da shi da yawa.
3 Na da Yelusaleme fi ilima asigili ilia dogo denesimu. Ilia moilai da wadela: lesi dagoi, amola hafoga: i wadela: i soge agoane ba: sa. Be Na da amo afadenene, bu ifabi ida: iwane, ifabi Na hemonega Idini sogega bugi amo defele, hamomu. Amo ganodini, hahawane hou bagade amola Nama nodosu gesami hea: su ba: mu.
Tabbatacce Ubangiji zai ta’azantar da Sihiyona zai kuma duba da tausayi a kan dukan kufanta; zai sa hamadanta ta zama kamar Eden, ƙeƙasasshiyar ƙasarta kamar lambun Ubangiji. Za a sami farin ciki da murna a cikinta, godiya da ƙarar rerawa.
4 Na fi dunu! Na sia: nabima! Na da fifi asi gala ilima Na: olelesu iaha. Na sema olelesu da ilima hadigi imunu.
“Ku kasa kunne gare ni, mutanena; ku ji ni, al’ummata. Doka za tă fito daga gare ni; shari’ata za tă zama haske ga al’ummai.
5 Na da hedolo ilima gaga: musa: misunu. Na hasalasu eso da gadenei. Na Nisu da fifi asi gala huluane ouligimu. Soge sedaga ilia da Na misa: ne ouesala. Ilia da Na gaga: su lamu hanaiba: le, ouesala.
Adalcina na zuwa da sauri, cetona yana a kan hanya, hannuna kuma zai kawo adalci ga al’ummai. Tsibirai za su dube ni su kuma jira da sa zuciya don hannuna.
6 Muagado ba: legadoma! Osobo bagade ba: ma! Mu da mobi agoane asili, hamedafa ba: mu. Osobo bagade da hea abula agoane, hea hamone, wadela: mu. Amola dunu huluane amogawi esala da gagoba: defele bogogia: mu. Be Na da gaga: su hou eso huluane dialoma: ne gaguli misunu. Na hasalasu hou da hame dagomu.
Ku daga idanunku zuwa sammai ku dubi duniya a ƙasa; sammai za su ɓace kamar hayaƙi, duniya za tă shuɗe kamar riga mazaunanta kuma su mutu kamar ƙudaje. Amma cetona zai dawwama har abada, adalcina ba zai taɓa kāsa ba.
7 Dilia dunu amo da moloidafa hou dawa: , amola Na olelesu da dilia dogo ganodini diala! Na sia: nabima! Dunu eno da dilima gadele sia: sea amola oufesega: sea, mae beda: ma.
“Ku ji ni, ku da kuka san abin da yake daidai, ku mutanen da kuke da dokata a zukatanku. Kada ku ji tsoron ba’ar da mutane suke yi ko ku firgita saboda zargin da suke yi.
8 Ilia da aowabaga mai abula defele, mugululi, alalolesi dagoi ba: mu. Be Na gaga: su gaguli misunu da dialalalumu. Amola Na hasalasu hou da fifi ahoanumu.
Gama asu za su cinye su kamar riga; tsutsotsi za su cinye su kamar ulu. Amma adalcina zai dawwama har abada, cetona har dukan zamanai.”
9 Hina Gode! Nedigima! Ninima fidima! Dia gasa amoga nini gaga: ma! Di da hemonega hamoi defele gasawane hamoma. Di da hano wayabo bagade ganodini esala ohe amo La: iha: be, amo gobiheiga fane dadamuni legei.
Ka tashi, ka tashi! Ka yafa wa kanka ƙarfi, Ya hannun Ubangiji; ka farka, kamar a kwanakin da suka wuce, kamar a zamanai na dā. Ba kai ba ne wanda ya yayyanka Rahab gunduwa-gunduwa, wanda ya soki dodon ruwan nan?
10 Di amola, da hano wayabo bagade hafoga: i amola Dia gaga: i dunu hahawane degema: ne, hano ganodini logo hamoi.
Ba kai ba ne ka busar da teku, ka busar da ruwan zurfafa masu girma, wanda ya yi hanya a cikin zurfafan teku saboda fansassu su ƙetare?
11 Dunu amo Di gaga: i, ilia da hahawane Yelusalemega doaga: mu. Ilia da hahawaneba: le, gesami hea: lalumu amola wele sia: nanumu. Ilia da eso huluane da: i dioi amola se nabasu hame ba: mu, amola hahawane esalumu.
Waɗanda Ubangiji ya fansar za su dawo. Za su shiga Sihiyona da waƙoƙi; madawwamin farin ciki zai rufe kansu da rawani. Murna da farin ciki zai cika su, baƙin ciki da nishi zai ɓace.
12 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da dilima gasa iaha. Osobo bagade dunu ilia da gisi agoane, hedolo bogomu. Amaiba: le, dilia da abuliba: le osobo bagade dunuma beda: ma: bela: ?
“Ni kaɗai ne na ta’azantar da ku. Wane ne ku da kuke tsoron mutane masu mutuwa,’ya’yan mutane waɗanda suke ciyawa ne kawai,
13 Dilia Hina Gode da dili hahamoi amola mu hahamoi amola osobo bagade ea bai gagui. Dilia da E gogolebela: ? Dunu eno da ougi bagadewane dilima se iaha, amola dili wadela: lesima: ne ouesala. Be dilia da ilima beda: mu da defea hame. Bai ilia ougi bagade hou da wali dili wadela: mu hamedei.
har da kuka manta da Ubangiji Mahaliccinku, wanda ya shimfiɗa sammai ya kuma kafa harsashen duniya, har kuna zama da tsoro kowace rana saboda fushin masu zalunci, waɗanda sun ƙudura sai sun hallaka? Gama ina fushin mai zalunci?
14 Se iasu diasu ganodini sali dunu da hedolo ilia se iasu diasu logo doasi dagoi ba: mu. Ilia da ode bagohame esalumu amola ha: i manu ilia hanai defele ba: mu.
Ba da daɗewa za a’yantar da’yan kurkuku; ba za su mutu a kurkuku ba, ba kuwa za su rasa abinci ba.
15 Na da dilia Hina Gode. Na da hano wayabo bagade bibiagosa, amola Na hamobeba: le, ea gafului da fugala: sa. Na dio da Hina Gode Bagadedafa.
Gama ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya dama teku domin raƙumansa su yi ruri, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa.
16 Na da mu fadegale gale amola osobo bagade ea bai ligisi dagoi. Na da Yelusaleme fi ilima amane sia: sa, ‘Dilia da Na fi! Na da Na olelesu dilima i dagoi. Amola, Na da Na loboga dili gaga: sa.’”
Na sa maganata a bakinka na kuma rufe ka da inuwar hannuna, Na shimfiɗa sammai, na kafa harsashen duniya, na kuma ce wa Sihiyona, ‘Ku mutanena ne.’”
17 Yelusaleme! Nedigima! Nedigili, wa: legadoma! Di da fedege agoane se iasu amo Hina Gode dilima ougiba: le faigelei ganodini dili moma: ne sali, amo mai dagoi. Di da da: gi dagoi amola feloale asi.
Ki farka, ki farka! Ki tashi, ya Urushalima, ke da kika sha daga hannun Ubangiji kwaf na fushinsa, ke da kika shanye har ƙasar kwaf kwaf da ya sa mutane suna tangaɗi.
18 Dia fi amo ganodini, ouligisu amo di lobolele oule masunu, agoai dunu hame ba: sa.
Cikin dukan’ya’yan da ta haifa; cikin dukan’ya’yan da ta yi reno babu wani da zai kama hannunta.
19 Wadela: mu hou aduna da dilima doaga: i dagoi. Gegebeba: le, dia soge da wadela: lesi dagoi ba: sa. Amola dia dunu da ha: beba: le, bogogia: i. Amola dilima asigi dunu da hame gala.
Waɗannan masifu riɓi biyu sun auko miki, wa zai ta’azantar da ke? Lalaci da hallaka, yunwa da takobi, wa zai ƙarfafa ki?
20 Moilai ganodini hegomai logo huluane amoga dunu da gasa hameba: le, dafasa. Ilia da ohe amo benea ahoasu dunu ea sani amoga sa: i agoai ba: sa. Ilia Gode Ea gasa bagade ougi hou amoga se nabi.
’Ya’yanki sun sume; sun kwanta kusurwar kowane titi, kamar barewar da aka kama da tarko. Sun cika da fushin Ubangiji da kuma tsawatawar Allahnki.
21 Dilia Yelusaleme fi dunu da se naba amola adini ba: i defele feloale ahoa.
Saboda haka ki ji wannan, ke mai wahala, wadda ta bugu, amma ba da ruwan inabi.
22 Dilia Hina Gode da dili gaga: sa, amola dilima amane sia: sa, “Na da ougiba: le, dilima se iasu faigelei ganodini salawane dili moma: ne i. Be wali Na da amo faigelei bu samogemu. Dilia da amo se iasu waini hano nabeba: le, feloale asi. Be amo se iasu waini hano dilia moma: ne, Na da bu hame imunu.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, Allahnki, wanda ya kāre mutanensa, “Duba, na ƙwace daga hannunki kwaf da ya sa ki tangaɗi; daga wannan kwaf, kwaf na fushina, ba za ki ƙara sha ba.
23 Be amo se iasu waini hano Na da dilima se iasu dunu ilima imunu. Bai ilia da dili logoga diasa: ima: ne hamosu, amola dilima dili osobo su defele, amoga ososa: gi dagoi.”
Zan sa shi a hannuwan masu gwada miki azaba, waɗanda suke ce miki, ‘Fāɗi rubda ciki don mu iya taka a kanki.’ Kika kuma mai da bayanki kamar ƙasa, kamar titin da ake takawa a kai.”

< Aisaia 51 >