< Aisaia 45 >
1 Hina Gode da Sailase hina bagade hamoma: ne ilegei dagoi. E da Sailase amo fifi asi gala ilima hasanasima: ne ilegei dagoi. Sailase da hina bagade eno ilia gasa wadela: lesimu. Hina Gode da Sailase golili sa: ima: ne, moilai bai bagade ilia ga: su doasimu. Hina Gode da Sailasema amane sia: sa,
“Ga abin da Ubangiji ya faɗa wa shafaffensa, ga Sairus, wanda hannun damansa yana riƙe da shi don yă ci al’ummai a gabansa ya kuma tuɓe makaman sarakuna, don yă buɗe ƙofofi a gabansa don kada a kulle ƙofofi.
2 “Na Nisu da dia logo fodomu. Na da goumi amola agolo mugululi, umi hamomu. Na da “balase” logo ga: su mugulumu amola ouli galiamo agoai ga: su liligi goudamu.
Zan sha gabanka in baje duwatsu; zan farfashe ƙofofin tagulla in kuma kakkarye ƙyamaren ƙarfe.
3 Na da liligi noga: idafa gasi agoai sogebi ganodini wamolegei, amo dima imunu. Amasea, Na da Hina Gode amo di da dawa: mu. Amola Isala: ili Godedafa da dia dio dawa: beba: le, dima wele sia: i dagoi.
Zan ba ka dukiyar duhu, arzikin da aka ajiye a asirtattun wurare, saboda ka san cewa ni ne Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya kira ka da suna.
4 Di da Na hawa: hamosu dunu amo Isala: ili (Na ilegei dunu fi) amo fidima: ne, Na da di ilegei dagoi. Di da Na hame dawa: , be eno dunu ilia da dima nodoma: ne, Na da ilegei dagoi.
Saboda sunan Yaƙub bawana, Isra’ila zaɓaɓɓena, na kira ka da suna na ba ka matsayin bangirma, ko da yake ba ka san ni ba.
5 Na da Hina God! Eno ‘gode’ da hame gala. Dia da Na hame dawa: , be Na da dia hawa: hamomu defele, gasa dima imunu.
Ni ne Ubangiji, kuma babu wani; in ban da ni babu wani Allah. Zan ƙarfafa ka, ko da yake ba ka san ni ba,
6 Dunu huluanedafa, osobo bagade bega: asili eno bega: doaga: sa, amo huluane ilia da Na da Hina Gode amola eno ‘gode’ da hame gala amo dawa: ma: ne, Na da agoane hamomu.
saboda daga fitowar rana har zuwa fāɗuwarta mutane za su san cewa babu wani in ban da ni. Ni ne Ubangiji, kuma babu wani.
7 Na da hadigi amola gasi hahamosa. Na da hahawane hou amola gugunufinisisu hou gaguli maha. Na, Hina Gode, da amo hou huluane hamonana.
Ni ne na siffanta haske na kuma halicci duhu, ni ne nake ba da nasara in kuma jawo bala’i; ni, Ubangiji ne ke aikata dukan waɗannan abubuwa.
8 Na da muagado mabe gibu defele hasalasu hou iasimu. Fedege agoane, osobo bagade da ea lafi dagale, amo hou da: gimu. Amasea, sogea fudagala: su defele, hahawane dogolegele ahoasu hou amola moloidafa hou da osobo bagadega dialebe ba: mu. Na, Hina Gode da amo hou misa: ne, hamomu.
“Ku sammai, ku sauko da adalci kamar ruwan sama; bari gizagizai su zubar da yayyafi kamar adalci. Bari ƙasa ta buɗe, bari ceto ya tsiro, bari adalci ya yi girma tare da shi; ni, Ubangijine, na sa ya faru.
9 Laga osoboga hamoi ofodo, amo ofodo eno huluane defele da ea hahamosu dunuma sia: ga gegemu da defeala: ? Laga osobo da ofodo hahamosu dunuma ea hamobe adole ba: sala: ? Laga osoboga hamoi ofodo da e hahamosu dunu amoma, “Di da hahamosu hou hame dawa: !” amo sia: sia: sala: ?
“Kaitonka mai gardama da Wanda ya yi ka, da wanda yake kasko a cikin kasko a ƙasa. Yumɓu ya iya ce wa magini, ‘Me kake yi?’ Aikinka na iya cewa, ‘Ba shi da hannuwa’?
10 Nowa da ea ada amola ame elama, “Ali da abuliba: le na agoane hahamobela: ?” Elama agoane adole ba: sala: ?
Kaiton wanda yake cewa mahaifinsa, ‘Me ka manta?’ Ko kuwa ga mahaifiyarsa, ‘Me kin haifa?’
11 Hina Gode, Isala: ili ea Hadigi Gode da dunu ilia hobea misunu hou hahamonana, amola e da amane sia: sa, “Dilia da Na manolali ilima Na hamosu, amo da noga: i hame sia: mu da defea hame galebe. Dilia da Nama, “agoane hamoma!” sia: mu da hamedei.
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, da kuma Mahaliccinsa. Game da abubuwan da ke zuwa, kun tambaye ni game da’ya’yana, ko kuwa kun ba ni umarni game da aikin hannuwana?
12 Na fawane da osobo bagade amo ganodini dunu fi esaloma: ne, hahamoi dagoi. Na gasaga Na da mu fadegale gai. Na da eso amola oubi amola gasumuni ouligisa.
Ai, ni ne wanda ya yi duniya na kuma halicci mutum a kanta. Hannuwana ne sun miƙe sammai; na umarci rundunar sararin sama.
13 Na Nisu da Sailasema Na hanai hamoma: ne, amola hou huluane moloma: ne, sia: i dagoi. Ea logo ahoabe huluane, Na da molomu. E da Na moilai bai bagade Yelusaleme amo bu gagumu. Amola Sailase da Na fi dunu (amo da wali udigili hawa: hamonana, ) amo ilia halegale masa: ne logo doasimu. Dunu eno da amo hamoma: ne, ema bidi o hano suligili hame iasu.” Hina Gode Bagadedafa da sia: i dagoi.
Zan tā da Sairus cikin adalcina. Zan sa dukan hanyoyinsa su miƙe. Zai sāke gina birnina ya kuma’yantar da mutanena masu bautar talala, amma ba don wata haya ko lada ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
14 Hina Gode da Isala: ili fi ilima amane sia: sa, “Dilia da Idibidi amola Sudane ilia gagui liligi huluane lamu. Amola Siba dunu sedade da dilia udigili hawa: hamosu dunu ba: mu. Ilia da sia: ine amoga la: gili, dilima fa: no bobogemu. Ilia da dilima beguduli, amane sia: mu, ‘Gode da dili esala - Hi fawane da Godedafa.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Kayayyakin Masar da hajar Kush, da waɗannan dogayen Sabenawa, za su ƙetaro zuwa wurinku za su kuma zama naku; za su bi bayanku, suna zuwa cikin sarƙoƙi. Za su rusuna a gabanku su roƙe ku, suna cewa, ‘Tabbas Allah yana tare da ku, babu kuma wani; babu wani allah.’”
15 Isala: ili fi ilia Gode, ilia Gaga: su dunu, E da hou agoane hamosa. E da wamoaligisa.
Tabbatacce kai ne Allah wanda ya ɓoye kanka, Ya Allah da Mai Ceton Isra’ila.
16 Dunu amo da ogogosu ‘gode’ hahamobe da gogosiasu ba: mu. Dunu eno da ili higamu.
Dukan masu yin gumaka za su sha kunya; za su fita da kunya gaba ɗaya.
17 Be Hina God da Isala: ili dunu gaga: i dagoi. Ilia hasalasu hou da mae fisili dialalalumu. Amola ilia da gogosiasu hamedafa ba: mu.’”
Amma Ubangiji zai ceci Isra’ila da madawwamin ceto; ba za ku sāke shan kunya ko ƙasƙanci ba, har abada.
18 Hina Gode da mu hahamoi. Hi fawane da Godedafa. E da osobo bagade hahamoi-E da amo mae muguluma: ne, gasawane hamoi. E da soge wadela: i hame be noga: idafa hamoi, Amola dunu da hahawane ganodini esaloma: ne, hamoi dagoi. Hi fawane da amane sia: sa, “Na da Hina Gode. Eno ‘gode’ da hamedafa.
Gama ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicci sammai, shi ne Allah; shi da ya sarrafa ya kuma yi duniya, ya kafa ta; bai halicce ta don ta zama ba kome ba, amma ya yi ta don a zauna a ciki, ya ce, “Ni ne Ubangiji, kuma babu wani.
19 Na da wamowane hame sia: i. Amola Na hanai hame wamolegei. Na da Isala: ili dunu ilia gugunufinisi soge amo ganodini Na hogomu, hame sia: i. Na da Hina Gode amola Na sia: da dafawane. Na da moloidafa hou olelesa.
Ban yi magana asirce ba, daga wani wuri a ƙasar duhu ba; ban faɗa wa zuriyar Yaƙub, ‘Ku neme ni a banza ba.’ Ni, Ubangiji maganar gaskiya nake yi; na furta abin da yake daidai.
20 Hina Gode da amane sia: sa, “Dilia fifi asi gala huluane! Gilisima! Nowa da Ba: bilone ea dafai mae bogole esala. Dilia fofada: musa: misa! Dunu ilia da ifaga hamoi ‘gode’ liligi gaguli, mogodigili ahoa amola amo ‘gode’ liligi ilima sia: ne gadosa, amo dunu ilia asigi dawa: su da hamedeidafa.
“Ku tattaru ku zo; ku taru, ku masu gudun hijira daga al’ummai. Masu jahilci ne waɗanda suke ɗaukan gumakan katakai suna yawo, waɗanda suke addu’a ga allolin da ba za su cece su ba.
21 Dilia sia: sia: musa: fofada: su diasuga misa. Dilia da Nama fofada: sea, dunu enoenoi gilisili sia: sa: ima. Nowa da musa: hemonega hobea misunu hou amo dawa: beba: le, olelebela: ? Na, Ni fawane, Hina Gode Ea fi Gaga: su dunu, da amo hou ba: la: lusu.
Furta abin da zai kasance, ku gabatar da shi, bari su yi shawara tare. Wa ya faɗa wannan tuntuni, wa ya yi shelar sa a kwanakin dā? Ba ni ba ne, Ubangiji? Kuma babu Allah in ban da ni, Allah mai adalci da kuma Mai Ceto; babu wani sai ni.
22 Osobo bagade fifi asi gala dunu huluane! Nama sinidigima! Amasea, dilia Na Gaga: su ba: mu. Ni fawane da Godedafa, eno hame.
“Ku juyo gare ni ku sami ceto, dukanku iyakokin duniya; gama ni ne Allah, kuma babu wani.
23 Na ilegei sia: da dafawane, amola Na da amo afedenemu hame dawa: Na da Na hou huluane amoga Na ilegei sia: i defele hamoma: ne sia: sa. Dunu huluanedafa da Nama misini, muguni bugili, Na mae yolesima: ne ilia da sia: mu.
Da kaina na rantse, bakina ya furta cikin dukan mutunci kalmar da ba za a janye ba. A gabana kowace gwiwa za tă durƙusa; ta wurina kowane harshe zai rantse.
24 Na hamobeba: le fawane, hasalasu hou amola gasa bagade hou da ba: mu, amo ilia da sia: mu. Be huluane da Na higasea da gogosiamu.
Za su yi zance game da ni su ce, ‘A cikin Ubangiji kaɗai akwai adalci da kuma ƙarfafawa.’” Duk wanda ya yi fushi da shi zai zo wurinsa ya kuma sha kunya.
25 Na, Hina Gode, da Ya: igobe egaga fi huluane gaga: mu. Amasea, ilia da Nama nodosu imunu.”
Amma a cikin Ubangiji dukan zuriyar Isra’ila za su sami adalci za su kuwa yi yabo.