< Aisaia 38 >

1 Amo esoga agoane, hina bagade Hesigaia da olole, gadenenewane bogoi. Balofede dunu Aisaia (A: imose egefe) da ema ba: la asili, ema amane sia: i, “Hina Gode da dima dia hou amola liligi hahamoma: ne sia: sa. Bai di da hame uhimu. Di bogoma: ne momagema.”
A kwanakin nan sai Hezekiya ya kamu da ciwo ya kuma kusa ya mutu. Annabi Ishaya ɗan Amoz ya tafi wurinsa ya kuma ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce ka shirya gidanka, domin za ka mutu; ba za ka warke ba.”
2 Hesigaia da ea odagi dobea amoga delegili, amane sia: ne gadoi,
Hezekiya ya juye fuskarsa wajen bango ya kuma yi addu’a ga Ubangiji,
3 “Hina Gode! Dawa: ma! Na da mae fisili, Dia hawa: hamosu hamonanu. Na da Dia hanai hamoma: ne, eso huluane hawa: hamomusa: dawa: i.” Amalalu, e da se nabawane ha: giwane dinanu.
“Ka tuna, ya Ubangiji, yadda na yi tafiya a gabanka da aminci da dukan zuciya na kuma yi abin da yake nagari a idanunka.” Sai Hezekiya ya yi kuka mai zafi.
4 Amalalu, Hina Gode da Aisaia amoma,
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Ishaya cewa,
5 e da Hesigaia amoma bu masa: ne, amola ema agoane sia: ma: ne sia: i, “Na, Hina Godedafa, dia musa: ada Da: ibidi ea Gode, Na da dia sia: ne gadosu nabi, amola dia disu si hano ba: i dagoi. Di da ode eno 15 agoane bu esaloma: ne, Na da logo doasimu.
“Ka tafi ka faɗa wa Hezekiya, ‘Ga abin da Ubangiji Allah na kakanka Dawuda, ya ce na ji addu’arka na kuma ga hawayenka; zan ƙara maka shekaru goma sha biyar ga rayuwarka.
6 Asilia hina bagade da di amola Yelusalemega mae hasanasima: ne, Na da gaga: mu, amola gaga: lalumu.”
Zan kuwa cece ka da wannan birni daga hannun sarkin Assuriya. Zan kiyaye wannan birni.
7 Aisaia da Hesigaiama bu adole i, (Hesigaia da Aisaia 38:22 amo ganodini adole ba: i) “Hina Gode da Ea sia: i da dafawaneyale olelema: ne, dima dawa: digisu hahamomu, agoane,
“‘Ga alamar Ubangiji gare ka cewa Ubangiji zai aikata kamar yadda ya yi alkawari.
8 hina bagade A: iha: se ea fa: gu gagui, amoga eso baba ea ba: su da delegili, fa: gu bubulufai nabuane amoga buhagimu.” Amola eso ea baba da bu delegili, fa: gu bubulufai nabuane bu sinidigi.
Zan sa inuwar da rana ta yi a kan matakalar Ahaz ta koma baya da taki goma.’” Saboda haka inuwar ta koma da baya daga fuskar rana har taki goma.
9 Hesigaia ea oloi da uhini, amo nodosu gesami hea: su dedei,
Rubutun Hezekiya sarkin Yahuda bayan ciwonsa da kuma warkarwarsa.
10 “Na da na esalebe eso amoga, bogoi sogebi amoga masusa: dawa: i galu. Na da na esalebe defei, defele esalumu hame dawa: i. (Sheol h7585)
Na ce, “Cikin tsakiyar rayuwata dole in bi ta ƙofofin mutuwa a kuma raba ni da sauran shekaruna?” (Sheol h7585)
11 Na da osobo bagadega (dunu esalebe ilia soge), Hina Gode amola esalebe dunu bu hame ba: musa: dawa: i galu.
Na ce, “Ba zan ƙara ganin Ubangiji ba, Ubangiji a ƙasa ta masu rai; ba zan ƙara ga wani mutum, ko in kasance tare da waɗanda suke zama a wannan duniya ba.
12 Na esalusu da hedofai dagoi ba: i. Abula diasu mugului amola abula amo da amunisu amoga hedofai, na esalusu da amo defele hedofai dagoi ba: i. Gode da na esalusu dagomusa: , na da dawa: i dagoi.
Kamar tentin makiyayi an rushe gidana aka kuma ƙwace ta daga gare ni. Kamar mai saƙa, na nannaɗe rayuwata, ya kuma yanke ni daga sandar saƙa; dare da rana ka kawo ni ga ƙarshe.
13 Na da se bagade, laione wa: me da na gasa huluane filalu defele, amo nababeba: le, gasia dinanu. Gode da na esalusu dagolesima: bela: le, na da dawa: i dagoi.
Na yi jira da haƙuri har safiya, amma kamar zaki ya kakkarya ƙasusuwana duka; dare da rana ka kawo ni ga ƙarshe.
14 Na sia: da gasa hame agoai nabi. Na da “dafe” sio defele gogonomasu. Na da Hebene amoga ba: le gadolalebeba: le, na si da helei bagade nabi. Hina Gode! Amo bidi hamosu amoga na gaga: ma!
Na yi kuka kamar mashirare ko zalɓe, na yi kuka kamar kurciya mai makoki. Idanuna suka rasa ƙarfi yayinda na duba sammai. Na damu; Ya Ubangiji, ka taimake ni!”
15 Na da adi sia: ma: bela: ? Hina Gode da amo hou hamoi. Na dogo ganodini se naba. Na da golamu hamedei agoane ba: su.
Amma me zan ce? Ya riga ya yi mini magana, shi kansa ne kuma ya aikata. Zan yi tafiya da tawali’u dukan kwanakina saboda wahalar raina.
16 Hina Gode! Na da Dima hawa: hamoma: ne fawane esalumu. Na oloi uhinisima! Na esaloma: ne, Dia logo fodoma! Uhinisima!
Ubangiji, ta waɗannan abubuwa ne mutane suke rayuwa; ruhuna kuma yana samun rai a cikinsu shi ma. Ka maido mini da lafiya ka kuma sa na rayu.
17 Na da: i diosu da sinidigili, olofosu ba: mu. Di da na bidi hamosu huluane mae ba: ma: ne, gaga: sa. Di da na wadela: i hou huluane gogolema: ne olofosa.
Tabbatacce wannan kuwa saboda ribata ne cewa in sha irin wahalan nan. Cikin ƙaunarka ka kiyaye ni daga ramin hallaka; ka sa dukan zunubaina a bayanka.
18 Dunu ilia da bogoi sogebi amoga Dima nodomusa: hame dawa: Bogoi dunu da Dia mae fisili moloidafa hou amo dafawaneyale dawa: ma: ne hame dawa: (Sheol h7585)
Gama kabari ba zai yabe ka ba, matattu ba za su rera yabonka ba; waɗanda suka gangara zuwa rami ba za su sa zuciya ga amincinka ba. (Sheol h7585)
19 Esalebe dunu, ilia fawane da na waha Dima nodosu defele, Dima nodone sia: ne gadosu dawa: Osobo bagade eda ilia da ilia mano ilima Dia mae fisili fidisu hou olelesa.
Masu rai, masu rai, su suke yabonka, kamar yadda nake yi a yau; iyaye za su faɗa wa’ya’yansu game da amincinka.
20 Hina Gode! Di da na uhinisi dagoi. Ninia da sani baidama dumu amola Dima nodoma: ne gesami hea: mu. Ninia da Dia Debolo Diasu ganodini, eso huluane ninia esalea, Dima nodone gesami hea: mu.”
Ubangiji zai cece ni, za mu kuma rera da kayan kiɗi masu tsirkiya dukan kwanakinmu a cikin haikalin Ubangiji.
21 Aisaia da hina bagade Hesigaiama e da figi goudane, manoma hamoi amo ea dului amoga legelalu, e da uhini dagoi ba: ma: ne sia: i.
Ishaya ya riga ya ce, “Ku shirya curin da aka yi da’ya’yan ɓaure ku kuma shafa a marurun, zai kuwa warke.”
22 Amola hina bagade da musa: ema amane adole ba: i, “Na da Debolo Diasuga heda: mu defele ba: musa: , Hina Gode da adi dawa: digisu hahamosu olelema: bela: ?” (Aisaia 38:7 ba: ma)
Hezekiya ya riga ya yi tambaya ya ce, “Me zai zama alama ta cewa zan haura zuwa haikalin Ubangiji?”

< Aisaia 38 >