< Aisaia 36 >

1 Ode 14 amo hina bagade Hesigaia ea Yuda fi ouligibiga, Sena: gelibi (Asilia hina bagade) da Yuda gagoi gagili sali moilai amoma doagala: le, suguli lai dagoi.
A shekara ta goma sha huɗu ta mulkin Sarki Hezekiya, Sennakerib sarkin Assuriya ya kai wa dukan birane masu kagaran Yahuda yaƙi ya kuma kame su.
2 Amalalu, e da ea bisilua ouligisu dunu, amo da dadi gagui dunu gilisisu amoma bisili, La: igisi moilai bai bagade fisili, Yelusalemega asili, hina bagade Hesigaia amoma e da bu gegesu fisili, Yelusaleme ema imunu, amo sia: ma: ne asunasi. Amo ouligisu dunu da asili, logo amoga abula hahamosu dunu da hawa: hamosu (amo da hano logo da gadodili hano wayabo amoga hano gaguli maha, amo gadenene), amo logoga esalu.
Sai sarkin Assuriya ya aiki sarkin yaƙinsa tare da mayaƙa masu yawa daga Lakish zuwa wurin Sarki Hezekiya a Urushalima. Sa’ad da sarkin yaƙi ya tsaya a wuriyar Tafkin Tudu, a hanya zuwa Filin Mai Wanki,
3 Yuda dunu udiana da ema misi. Ilia dio da Ilaiagime (Hiligaia egefe) amola Siebena (sia: dedesu dunu) amola Youa (A: isa: fe egefe).
Eliyakim ɗan Hilkiya sarkin fada, Shebna magatakarda, da Yowa ɗan Asaf marubuci suka fita zuwa wurinsa.
4 Asilia bisilua ouligisu dunu da Hesigaia da Asilia hina bagadema abuliba: le hame beda: i, amo hou dawa: musa: hanai galu.
Sai sarkin yaƙin ya ce musu, “Ku faɗa wa Hezekiya. “‘Ga abin da babban sarki, sarkin Assuriya, ya faɗa. A kan me kake dangana wannan ƙarfin halinka?
5 E amane sia: i, “Dilia da adi dawa: bela: ? Sia: fawane da gasa bagade dadi gagui gilisisu amola gegesu dawa: su hou amoga hasanasima: bela: ? Dilia da Asilia ilima odoga: sea, nowa da fidima: bela: ?
Ka ce kana da dabara da kuma ƙarfin mayaƙa, amma kana magana banza ce kawai. Ga wa ka dogara, da kake tayar mini?
6 Dilia da Idibidi da dili fidimu dawa: lala. Be amo hou da dilia gasa hame saga: lale, galiamo hamomusa: dawa: su defele. Amo da fili, dia lobo somu. Idibidi hina bagade ea hou da agoaiwane gala. Nowa da ea fidisu hou dafawaneyale dawa: sea da se nabimu.”
Yanzu duba, kana dogara ga Masar, wannan ɗan tsinken kyauron dogarawa, wanda zai soki hannun mutum yă kuma ji masa rauni in ya dangana a kansa! Haka Fir’auna sarkin Masar yake ga duk wanda ya dogara da shi.
7 Asilia ouligisu dunu da eno amane sia: i, “Dilia da dilia Hina Gode da dili fidima: ne dawa: bela: ? Hesigaia da Yuda dunu amola Yelusaleme dunu ilima ilia ‘oloda’ afae fawane amoga Godema sia: ne gadomusa: sia: beba: le, e da dilia Hina Gode Ea ‘oloda’ amola sia: ne gadosu liligi eno wadela: lesi dagoi.
Kuma in ka ce mini, “Mun dogara ga Ubangiji Allahnmu ne” ba shi ba ne Hezekiya ya rurrushe masujadan kan tudunsa da bagadansa, yana ce wa Yahuda da Urushalima, “Dole ku yi sujada wa gaban wannan bagade”?
8 Na da na hina bagade ea dioba: le, dilima agoane hou hamomu. Dilia da dunu 2000 agoane, hosi fila heda: ma: ne defele esala amo hogole ba: sea, na da dilima hosi 2000 agoane ili fila heda: ma: ne imunu.
“‘Yanzu fa, bari in yi ciniki da maigidana, sarki Assuriya. Zan ba ka dawakai dubu biyu, in za ka sa mahaya a kansu!
9 Dilia da Asilia ouligisu dunu afae fonobahadidafa hasaliimu defele hame ba: sa. Amaiba: le, dilia abuliba: le Idibidi dunu da dilima sa: liode amola hosi da: iya fila heda: i dadi gagui dunu dilima asunasima: ne dawa: sala: ?
Yaya za ka ƙi hafsan mafi ƙanƙanci na hafsoshin maigidana, ko da yake kana dogara ga Masar don kekunan yaƙi da mahayan dawakai?
10 Hina Gode da na fidibiba: le, na da dilia soge amo doagala: le wadela: lesi dagoi. Hina Gode Hisu da na asunasi dagoiba: le, na da agoane hamosu.”
Ban da haka kuma, na zo ne in faɗa in kuma hallaka wannan ƙasa ba tare da Ubangiji ba? Ubangiji kansa ya faɗa mini in tasar wa wannan ƙasa in kuma hallaka ta.’”
11 Amalalu, Ilaiagime amola Siebena amola Youa da amane sia: i, “Elama: igi sia: amoga ninima sia: ma! Ninia da amo sia: dawa: Hibulu sia: amoga mae sia: ma. Bai dunu huluane gagoi da: iya esalebe da nabasa: besa: le, Elama: igi sia: sia: ma.”
Sai Eliyakim, Shebna da Yowa suka ce wa sarkin yaƙin, “Ka yi haƙuri ka yi wa bayinka magana da Arameyanci, da yake muna jinsa. Kada ka yi mana magana da Yahudanci a kunnen mutanen da suke kan katanga.”
12 Be Asilia ouligisu da bu adole i, “Dilia adi dawa: bela: ? Asilia hina bagade da dili amola Yuda hina bagade amo fawane nabima: ne, na hame asunasi. Hame mabu! Na da dunu huluane gagoi amoga esalebe ilima sia: sa. Bai ilia da dili defele ilila: iga manu amola ilila: baea manu.”
Amma sarkin yaƙin ya amsa ya ce, “Kuna tsammani ga maigidanku da ku ne kawai maigidana ya aiko ni in yi waɗannan maganganu, ba ga mutanen da suke zama a kan katanga ba, waɗanda kamar ku, za su ci kashinsu su kuma sha fitsarinsu?”
13 Amalalu, amo Asilia ouligisu dunu da wa: legadole amola Hibulu sia: amoga amane sia: i, “Nabima! Asilia hina bagade da dilima agoane sia: sa.
Sa’an nan sarkin yaƙin ya tsaya ya kuma yi kira da Yahudanci ya ce, “Ku ji kalmomin babban sarki, sarkin Assuriya!
14 E da dilima sisasu, amo Hesigaia ea ogogosu sia: mae nabima. Hesigaia da dili gaga: mu da hamedei.
Ga abin da sarki ya ce kada ku bar Hezekiya ya ruɗe ku. Ba zai cece ku ba!
15 Amola e da dilima Hina Gode da dili gaga: mu sia: sea, ea sia: mae nabima. Hina Gode da dili gaga: mu, amola ninia Asilia dadi gagui gilisisu ilia da dilia moilai bai bagade suguli lama: ne logo hedofamu, mae dawa: ma.
Kada ku bar Hezekiya ya rarashe ku ku dogara ga Ubangiji sa’ad da ya ce, ‘Tabbatacce Ubangiji zai cece mu; ba za a ba da wannan birni a hannun sarkin Assuriya ba.’
16 Hesigaia ea sia: mae nabima. Asilia hina bagade da dilia huluane dilia moilai bai bagade fisili, gadili misini, ea se dabe iasu hawa: hamoma: ne sia: sa. Dilia da dilia waini sagai amola figi sagai amoga waini fage amola figi fage manu amola dilia si amoga hano manu.
“Kada ku saurari Hezekiya. Ga abin da sarkin Assuriya ya faɗa. Ku nemi salama da ni ku kuma fito zuwa wurina. Ta haka kowa zai ci daga kuringarsa da kuma itacen ɓaurensa ya kuma sha ruwa daga tankinsa,
17 Amasea, Asilia hina bagade da dili soge eno dilia soge agoane (amo ganodini da waini sagai amola gagoma dilia baledehamoma: ne) amoga fima: ne oule masunu.
sai na zo na kuma kwashe ku zuwa ƙasa kamar taku, ƙasar hatsi da kuma sabon ruwan inabi, ƙasar abinci da gonakin inabi.
18 Hesigaia ea sia: amo da Hina Gode da dili gaga: mu, amo da ogogosa. Mae nabima! Fifi asi gala eno huluane ilia ‘gode’ liligi da Asilia hina bagade ili mae hasanasima: ne gaga: bela: ? Hame mabu!
“Kada ku bar Hezekiya ya ruɗe ku sa’ad da ya ce, ‘Ubangiji zai cece mu.’ Allahn wata al’umma ya taɓa ceci ƙasarsa daga hannun sarkin Assuriya?
19 Ha: ima: de amola Aba: de ilia ‘gode’ liligi da wali habila: ? Amola Sefafa: ime ilia ‘gode’ liligi ilia da habila: ? Nowa da Samelia fi gaga: bela: ?
Ina allolin Hamat da na Arfad? Ina allolin Sefarfayim? Sun fanshi Samariya daga hannuna?
20 Amo soge ilia ‘gode’ liligi da ninia hina bagade ilima mae hasanasima: ne gaga: bela: ? Hame mabu! Amaiba: le, dilia da abuliba: le Hina Gode da Yelusaleme gaga: ma: ne defele esala, dawa: bela: ?”
Wanne cikin dukan allolin ƙasashen nan ya iya ceton ƙasarsa daga gare ni? Yaya kuwa Ubangiji zai iya ceci Urushalima daga hannuna?”
21 Be Yelusaleme fi dunu da hina bagade Hesigaia ea sia: defele ouiyale esalu. Ilia da sia: afadafa hame sia: i.
Amma mutanen suka yi shiru ba su kuwa ce kome ba, gama sarki ya yi umarni cewa, “Kada ku amsa masa.”
22 Amalalu, Ilaiagime amola Siebena amola Youa da da: i dioiba: le, ilia abula gadelale, hina bagade Hesigaiama asili, Asilia ouligisu dunu ea sia: ema adole i.
Sai Eliyakim ɗan Hilkiya sarkin fada, Shebna magatakarda, da kuma Yowa ɗan Asaf marubuci suka tafi wurin Hezekiya, da rigunansu a kyakkece, suka kuwa faɗa masa abin da sarkin yaƙin ya yi ta farfaɗa.

< Aisaia 36 >