< Aisaia 33 >

1 Ninia ha lai da wadela: lesi dagoi ba: mu. Eno dunu da ilima hame hohonoi amola ilia liligi hame wamolai. Be ilia da eno dunu hohonoi amola ilia liligi wamolai. Be ilia wamolasu amola hohonosu eso da dagoiwane ba: mu. Amasea, eno dunu da ilima wamolamu, amola hohonomu.
Kaitonka, ya kai mai hallakarwa, kai da ba a hallakar da kai ba! Kaitonka, ya maciya amana, kai da ba a ci amanarka ba! Sa’ad da ka daina hallakarwa, za a hallaka ka; sa’ad da ka daina cin amana, za a ci amanarka.
2 Hina Gode! Ninima asigima! Dia da ninima hobea misunu hou ouligisa, amo ninia dafawaneyale dawa: sa. Eso huluane eso afae afae nini gaga: ma. Amola bidi hamosu esoga, nini gaga: ma.
Ya Ubangiji, ka yi mana jinƙai; muna marmarinka. Ka zama ƙarfinmu kowace safiya, cetonmu a lokacin damuwa.
3 Di da ninimagale gegesea, fifi asi gala da gegesu gugulubi nabasea, hobeasa.
Da tsawar muryarka, mutane za su gudu; sa’ad da ka tashi, al’ummai za su watse.
4 Ilia liligi fisili, ninia da lasa.
Ganimarku, ya al’ummai ƙanana fāri sun girbe; kamar tarin fārin da mutane sun fāɗa wa.
5 Hina Gode da bagadedafa! E da liligi huluanedafa amoma Ouligisudafa esala. Ea hamobeba: le, Yelusaleme da hou ida: iwane gala amola moloidafa hou amoga nabaiwane ba: mu.
Ubangiji da girma yake, gama yana zaune a bisa; zai cika Sihiyona cikin gaskiya da adalci.
6 Amola Isala: ili dunu fi da hame dafamu. E da Ea fi dunu amo gaga: lala, amola ilima bagade dawa: su hou iaha. Ilia Godema beda: su hou amola nodosu hou da fedege agoai, ilia baligili bagade gobolo agoai gala.
Zai zama tabbataccen harsashi na koyaushe, ma’ajin ceto da hikima da sani a yalwace; tsoron Ubangiji shi ne mabuɗin wannan dukiya.
7 Nimi gasa bagade dunu da Gode fidima: ne bagade wele sia: nana. Sia: alofele iasu dunu da olofosu logo hogoi helele, hamedeiba: le, bagadewane dinana.
Duba, jarumawansu suna kuka da ƙarfi a tituna; jakadun salama suna kuka mai zafi.
8 Wamolasu amola fane legesu dunu da logoga ahoabeba: le, udigili logoga masunu da hamedei agoane ba: sa. Dunu da ilia gousa: su hamoi amo udigili wadela: sa. Dunu huluane da dunu eno ilima hame nodosa.
An gudu an bar manyan hanyoyi, babu matafiye a kan hanyoyi. Aka keta yarjejjeniya, an rena shaidunsa ba a kuwa ganin girman kowa.
9 Soge huluane da ha: i manu hame bugi amola dunu hame esalebe agoane udigili diala. Lebanone iwila ifa da bioi dagoi. Musa: nasegagi sogebi amo Sia: lane Fago da wali hafoga: i soge agoane ba: sa. Amola Ba: isia: ne soge amola Gamele Goumi amoga ifa lubi huluane da gili osoba daha.
Ƙasa tana kuka an kuma gudu an bar ta, Lebanon ta sha kunya ta kuma yanƙwane; Sharon ta zama kamar Araba, Bashan da Karmel sun kakkaɓe ganyayensu.
10 Hina Gode da fifi asi gala ilima amane sia: sa, “Na da wahadafa hawa: hamomu. Na gasa bagade hou dilima olelemu.
“Yanzu zan tashi,” in ji Ubangiji. “Yanzu ne za a ɗaukaka ni; yanzu za a ɗaga ni sama.
11 Dilia da hamedei ilegesu hamosa. Amola dilia hawa: hamobe huluane da hamedei. Na A: silibu da lalu agoane dili gugunufinisimu.
Kun yi cikin yayi, kuka haifi kara; numfashinku wuta ne da zai cinye ku.
12 Dilia da igi laluga nebeba: le goudasa, amola aya: gaga: nomei nebeba: le, nasubu fawane ba: sa, amo defele dilia da goudai dagoi ba: mu.
Za a ƙone mutane kamar da ƙuna farar ƙasa; kamar ƙayayyuwan da aka sare aka kuma sa musu wuta.”
13 Dunu huluane, sedaga fi amola gadenene fi, amo huluane da Na hamobe nabalu, Na gasa bagade hou dafawaneyale dawa: mu da defea.
Ku da kuke da nesa, ku ji abin da na yi; ku da kuke kusa, ku san ikona!
14 Wadela: i hamosu dunu Saione moilai bai bagade amo ganodini esala da bagadewane beda: iba: le, yagugusa. Ilia da amane sia: sa, “Gode Ea fofada: su hou da lalu amo da mae ha: ba: dole, eso huluane nenana agoane gala. Dunu afae amo laluga nebeba: le esaloma: bela: ? Hame mabu!”
Masu zunubi a Sihiyona sun firgita; rawar jiki ya kama marasa sanin Allah suna cewa, “Wane ne a cikinmu zai iya zama da wuta mai ci? Wane ne a cikinmu zai iya zama da madawwamiyar ƙonewa?”
15 Be dilia da moloidafa sia: sea, amola moloidafa hawa: hamosea, dilia da amo lalu baligisia, esalebe ba: mu. Dilia gasaga hame gagui dunu ilima mae ogogoma, amola hano suligisu hou mae lama. Amola nowa da fane legesu hou amola eno wadela: i hou hamomusa: ilegesea, ilima mae gilisima.
Shi da yake tafiya cikin adalci yana kuma magana abin da yake daidai, wanda yake ƙin riba daga cuta yana kuma kiyaye hannunsa daga karɓan cin hanci, wanda yake hana kunnuwansa daga ƙulla kisa ya kuma rufe idanunsa a kan tunanin aikata mugunta,
16 Amasea, dilia da gaga: i dagoi ba: mu. Dilia da fedege agoane, gasa bagade diasu ganodini gagili sali dagoi ba: mu. Dilia da ha: i manu amola hano nasu dilia hanai defele ba: mu.
shi ne mutumin da zai zauna a bisa, wanda mafakarsa za tă zama kagarar dutse. Za a tanada abincinsa, kuma ruwa ba zai kāsa masa ba.
17 Fa: no dilia da bu hina bagade hadigiwane dilia soge bu bagade hamoi, amoga ouligilalebe ba: mu.
Idanunku za su ga sarki a cikin kyansa ku kuma hangi ƙasar da take shimfiɗe can da nisa.
18 Dilia musa: ga fi su (da: gisi) lasu dunu amola desega ahoasu dunu, ilima bagade beda: i galu. Be amo esoga, dilia da ilima bu hame dawa: mu.
Cikin tunaninku za ku yi tunani firgitar da ta faru tun dā kuna cewa, “Ina hafsan nan? Ina wannan wanda yake karɓar haraji? Ina hafsan da yake lura da hasumiyoyi?”
19 Amola gasa fi ga dunu amo da dilia hame dawa: sia: amoga sia: dalebe, amo dilia da bu hame ba: mu.
Ba za ku ƙara ganin waɗannan mutane masu girman kai kuma ba, waɗannan mutane masu magana da harshen da ba ku fahimta ba.
20 Saione moilai bai bagadega ninia da Godema dawa: su lolo nabe hamonana. Amo ba: ma! Yelusaleme ba: ma! Amo ganodini esaloma: ne, Yelusaleme da gaga: idafa sogebi agoane ba: mu. Yelusaleme da abula diasu amo ea goge bugi da hamedafa dugaga: la: le amola ea efe da hamedafa hedofale, eso huluane dialebe, agoaiwane ba: mu.
Ku duba Sihiyona, birnin shagulgulanmu; idanunku za su ga Urushalima, mazauni mai lafiya, tentin da ba za a taɓa gusar ba; wanda ba a taɓa tumɓuke turakunsa ba, ko a tsinke igiyoyinta.
21 Hina Gode da Ea hadigi hou ninima olelemu. Ninia da hano ba: de bagade amo ilia bega: esalumu. Be ninia ha lai dunu ilia dusagai da amo hano da: iya hame masunu.
A can Ubangiji zai zama Mai Iko Duka namu. Zai zama kamar inda manyan koguna da rafuffuka suke. Matuƙan jirgin ruwa ba za su kai wurinsu ba, manyan jiragen ruwa ba za su yi zirga-zirga a kansu ba.
Gama Ubangiji ne alƙalinmu, Ubangiji ne mai ba mu dokoki, Ubangiji ne sarkinmu; shi ne wanda zai cece mu.
23 Amo dusagai ilia ahoasu liligi huluane da hamedei liligi. Ilia foga ahoasu abula amo fadegale gamu da hamedei. Ninia da ha lai dadi gagui dunu ilia liligi huluane udigili lasea, liligi bagade gaguiba: le, emo gasuga: igi dunu amola da mogili lamu defele ba: mu. Hina Gode Hisu da ninia hina bagade esalebe ba: mu. E da nini ouligimu amola gaga: mu.
Maɗaurinku sun kunce ƙarfafan itacen jirgin ba su da kāriya, fikafikan jirgin ba su buɗu ba. Ta haka za a raba yalwar ganima har ma guragu za su kwashe ganimar.
24 Ninia soge ganodini dunu huluanedafa da olosu bu hame ba: mu amola Gode da ninia wadela: i hou huluanedafa gogolema: ne olofomu.
Ba wani mazauna a Sihiyona da zai ce, “Ina ciwo”; za a kuma gafarta zunuban waɗanda suke zama a can.

< Aisaia 33 >