< Aisaia 30 >

1 Hina Gode da sia: i dagoi, “Yuda fi ilia ouligisu dunu da wadela: lesi dagoi ba: mu. Bai ilia da Nama odoga: sa. Ilia da ilila: ilegesu amo fa: no bobogesa be Na da amo ilegesu hame hamoi. Ilia da gousa: su amo Na da higa: i hodosa, amo hamosa amola wadela: i hou mae fisili hamonana.
“Kaiton’ya’ya masu tayarwa,” in ji Ubangiji, “ga waɗanda suke ƙulle-ƙullen da ba nawa ba, suna yin yarjejjeniya, amma ba ta Ruhuna ba, suna jibga zunubi a kan zunubi;
2 Ilia da Na olelesu mae adole ba: le, udigili Idibidi fi ilia fidisu lala ahoa. Ilia da Idibidi ili gaga: musa: hanaiba: le, Idibidi hina bagade ea hou dafawaneyale dawa: sa.
waɗanda suka gangara zuwa Masar ba tare da sun nemi shawarata; waɗanda suke neman taimakon kāriyar Fir’auna, don neman inuwar mafakar Masar.
3 Be Idibidi hina bagade da gasa hameba: le, ilia gaga: mu hamedei agoane ba: mu. Amola Idibidi fi ilia gaga: su hou da wadela: lesisu liligi agoane ba: mu.
Amma kāriyar Fir’auna za tă zama muku abin kunya, inuwar Masar za tă jawo muku kunya.
4 Yuda dunu ilia alofesu sia: ne iasu dunu, ilia da Idibidi moilai bai bagade amo Soua: ne amola Ha: inisi amoga doaga: i dagoi.
Ko da yake suna da shugabanni a Zowan kuma jakadunsu sun iso Hanes,
5 Be Yuda fi dunu da hohonosu fi (Idibidi) amo ilia dafawaneyale dawa: beba: le, se fawane nabimu. Bai ilia da fidisu hanai be Idibidi da ili hame fidimu.
kowa zai sha kunya saboda mutanen da ba su da amfani gare su, waɗanda ba sa taimako ko amfani, sai dai jawo kunya da da-na-sani.”
6 Gode da ohe fi hafoga: i soge gagoe (south) amoga esala, ilia hou agoane olelesa, “Alofele iasu dunu da ha lai soge amo ganodini ahoa. Amo soge ganodini, laione wa: me amola bogosu gasonasu saya: be amola hagili ahoasu hanome (dala: gone) da esala. Ilia dougi amola ga: mele amo da: iya muni bagade iasu liligi, dunu fi amo da ilima fidisu ima: ne sia: mu da hamedei, ilima ima: ne gaguli ahoa.
Allah ya faɗa game da dabbobin Negeb cewa, Ta cikin ƙasa mai wahala da mai hatsari inda zakoki da zakanya, inda macizai masu dafi da macizai masu tashi sama suke, jakadu na ɗaukan arzikinsu a kan jakuna, dukiyarsu a kan raƙuma, zuwa ƙasan nan marar riba,
7 Idibidi fi ilia fidima: ne iasu da hamedei liligi. Amaiba: le, na da Idibidi amoma “Hamedei Dala: gone” dio asuli dagoi.
zuwa Masar, wadda taimakonta marar amfani ne. Saboda haka na yi mata laƙabi Rahab Marar Yin Kome.
8 God da nama na da Isala: ili dunu ilia hou buga ganodini dedema: ne sia: i. Bai ilia wadela: i hou dedei dagoi, amo da dialoma: ne E sia: i.
Tafi yanzu, ka rubuta musu a kan allo, ka rubuta shi a kan littafi, cewa kwanaki suna zuwa zai zama madawwamin shaida.
9 Ilia da mae fisili, Godema odoga: sa, amola ogogosa, amola Hina Gode Ea olelesu hame naba, agoane hamonana.
Waɗannan mutane masu tawaye,’ya’ya masu ruɗu,’ya’yan da ba sa niyya su saurara ga umarnan Ubangiji.
10 Ilia balofede dunu ilima ouiya: ma: ne sia: sa. Ilia da amane sia: sa, “Moloidafa hou amo ninima mae olelema. Ninia ge noga: ma: ne, ninia nabimu hanai liligi fawane ninima olelema. Nini waha hanai dawa: i liligi amo fawane lalegagumu.
Sukan ce wa masu gani, “Kada ku ƙara ganin wahayi!” Ga annabawa kuwa sukan ce, “Kada ku ƙara ba mu wahayin abin da yake daidai! Faɗa mana abubuwan da muke so mu ji ne kawai, ku yi annabcin abin da zai ruɗe mu.
11 Gasigama! Ninia logo mae ga: ma! Ninia da dilia hadigi Isala: ili Gode Ea hou nabimu higa: i gala mabu.”
Ku bar wannan hanya, ku tashi daga wannan hanya, ku kuma daina kalubalantarmu da Mai Tsarkin nan na Isra’ila!”
12 Be hadigi Isala: ili Gode da amane sia: sa, “Dilia da higale Na sia: hame naba. Dilia da gegesu amola ogogosu fawane hamosa.
Saboda haka, ga abin da Mai Tsarkin nan na Isra’ila yake cewa, “Saboda haka kun ƙi wannan saƙo, kuka dogara ga aikin kama-karya kuka kuma dogara ga yin ruɗu,
13 Dilia da wadela: i hou hamosa. Dilia da gagoi dobea gado gagula heda: i amoga da goudagagala: i agoane. Dilia da mugului dagoi ba: mu.
wannan zunubi zai zama muku kamar bango mai tsayi, tsagagge da yake kuma fāɗuwa, da zai rushe nan da nan, ba tsammani.
14 Dilia da ofodo osoboga hamoi goudane fifi fonobahadi hamoiba: le, amoga nasubu gasa: le gadomu o hano dimu da hamedei.
Zai rushe kucu-kucu kamar tukunyar yumɓu, ya ragargaje ƙaf har cikin gutsattsarinsa ba za a sami ko ɗan katanga don ɗiba garwashin wuta ko a ɗiba ruwa daga tanki ba.”
15 Ouligisudafa Hina Gode, Isala: ili fi ilia hadigi Gode, da Ea fi dunuma amane sia: sa, “Nama sinidigima! Bu Na hou gebe dafawaneyale dawa: ma! Amasea, dilia da bu gasa bagade amola gaga: i dagoi ba: mu.” Be dilia da Ema sinidigima: ne higasa.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka, Mai Tsarkin nan na Isra’ila ya faɗa, “Cikin tuba da hutu ne kaɗai cetonku yake, cikin shiru da dogara gare ni ne za ku sami ƙarfinku, amma ba za ku sami ko ɗaya a cikinsu ba.
16 Be amomane dilia da hehenasu hosi da: iya fila heda: le, dilia ha lai ilima hobeamusa: dawa: lala. Dafawane! Dilia da hobeamu da defea. Dilia hosi ilia hehenasu hou da defele dilia dawa: lala. Be dili se bobogesu dunu ilia hehenasu da dilia hosi ilia hehenasu hou baligisa.
Kun ce, ‘A’a, za mu gudu a kan dawakai.’ Saboda haka za ku gudu! Kun ce, ‘Za mu hau dawakai masu sauri mu gudu.’ Saboda haka masu fafararku za su fi ku gudu!
17 Dilia ha lai dunu afadafa ba: sea, dilia 1000 dunu da hobeamu. Amola dilia ha lai dunu biyale gala ba: sea, dilia huluanedafa da hobeamu. Dilia dadi gagui wa: i da wadela: lesili, hamedafa ba: mu. Eso gosa: gisu ea ifa bugi amo hisu fawane agolo da: iya bugi dialebe, amo fawane dialebe ba: mu.
Dubu za su gudu don barazanar mutum guda; da jin barazanar mutane biyar dukanku za ku yi ta gudu sai an bar ku kamar sandar tuta a kan dutse, kamar tuta a kan tudu.”
18 Be Hina Gode da dilima asigima: ne ouesala. E da eso huluane moloidafa hou fawane hamonanebeba: le, E da dilima asigima: ne momagesa. Nowa da Hina Gode Ea hou dafawaneyale dawa: beba: le lalegagusia, da hahawane bagade.
Duk da haka Ubangiji yana marmari ya yi muku alheri; ya tashi don yă nuna muku jinƙai. Gama Ubangiji Allah ne mai aikata gaskiya. Masu albarka ne dukanku waɗanda suke dogara gare shi!
19 Dilia dunu Yelusaleme amo ganodini esala da fa: no bu hame dimu. Hina Gode da asigisa amola dilia da Ema E fidima: ne wele sia: sea, E da nabimu.
Ya mutanen Sihiyona, waɗanda suke zama a Urushalima, ba za ku ƙara kuka ba. Zai zama mai alheri sa’ad da kuka yi kukan neman taimako! Da zarar ya ji, zai amsa muku.
20 Hina Gode da dilima se ima: ne, gasa bagade bidi hamosu imunu, be E da dilima olelema: ne amo bidi hamosu ganodini dilima gilisili esalebe ba: mu. Amola E ba: ma: ne, dilia da bu hame hogoi helemu.
Ko da yake Ubangiji yakan ba da abincin azaba da ruwan wahala, ba za a ƙara ɓoye malamanku ba; da idanunku za ku gan su.
21 Dilia logoga ahoasea, udigili ahoabeba: le dilia logo fisili lobodafa o lobo fofadi amoga ahoasea, dilia da dilia baligiga Ea sia: amane nabimu, “Logo da goea! Dilia amo ganodini masa!”
Ko kun juye dama ko hagu, kunnuwanku za su ji murya a bayanku tana cewa, “Ga hanya; ku yi tafiya a kai.”
22 Dilia da dilia loboga hamoi ogogosu ‘gode’ liligi (amo da silifa amola gouli amoga legei) amo lale amola dilia da ledo liligi galagasa, amo defele galadigimu. Dilia da amane sia: mu, “Ninia bu ba: mu higa: i gala mabu.”
Sa’an nan za ku ƙazantar da gumakanku da kuka dalaye da zinariya; za ku zubar da su kamar rigar al’adar mace ku kuma ce musu, “Ku ɓace mana da gani!”
23 Dilia da hawa: bugisia, Hina Gode amo heda: ma: ne, gibu imunu. Amola dilia da ha: i manu bagade faimu amola dilia bulamagau da gisi ha: i manu bagade ba: mu.
Zai kuma aiko muku da ruwan sama don shuki a ƙasa, kuma abincin da zai fito daga gona zai zama mai albarka da kuma mai yawa. A wannan rana shanu za su yi kiwo a wadatacciyar makiyaya.
24 Bulamagau amola dougi amo da dilia ifabi osobo gidinasa, amo da ha: i manu noga: idafa bagadewane manu ba: mu.
Shanunku da jakunanku da suke huɗar gonakinku za su ci harawa mafi kyau, wanda an sheƙe shi da babban cokali mai yatsu da kuma babban cokali.
25 Eso amoga dilia ha lai ilia moilai gagili sali amo dilia suguli lasea, amola ilia fi dunu medole lelegesea, amo esoga hano da goumi huluane amola agolo huluane amoga yogosa: imu.
A ranar babban kisa, sa’ad da hasumiyoyi za su fāɗi, rafuffukan ruwa za su malalo a kan kowane dutse da kowane tudu mai tsawo.
26 Oubi da eso ea hadigi defele diga: mu. Amola eso ea hadigi da nabuane agoane bagamu. Eso afae amoga, eso ea hadigi da eso nabuane gala ilia hadigi defele ba: mu. Hina Gode da Ea fi ilima fa: gini i. Be eso amoga, amo fofa: gi da sosone amola uhinisini hamoi dagoi ba: mu.
Wata zai yi haske kamar rana, kuma hasken rana zai ma yi sau bakwai na haskenta, kamar hasken cikakku ranaku bakwai, sa’ad da Ubangiji zai ɗaura raunukan mutanensa ya kuma warkar da raunukan da ya yi musu.
27 Hina Gode Ea gasa bagade hou amola Ea hadigi da sedagawane ba: sa. Lalu amola lalu mobi da Ea ougi olelesa. E sia: sea, Ea sia: da laluga nesa agoane ba: sa.
Duba, Sunan Ubangiji yana zuwa daga nesa, tare da fushi mai ƙuna da kuma baƙin hayaƙi; leɓunansa sun cika da fushi, harshensa kuma wuta ce mai cinyewa.
28 E bisimusa: , E da fo asuna ahoa. Amo da hano heda: le, liligi huluane gaguli ahoa, agoane ba: sa. Amo da fifi asi gala gaguli ahoasea, wadela: lesisa. Amola ilia wadela: i hamomusa: ilegesu amo wadela: sa.
Numfashinsa kamar raƙuman ruwa masu gudu yana tashi har zuwa wuya. Yakan tankaɗe al’ummai cikin lariyar hallaka; yakan sa a muƙamuƙan mutane linzamin da zai jagorance su su kauce.
29 Be dilia! Gode Ea fi dunu! Dilia da hahawane ba: mu amola dilia da sema lolo nabe gasia gesami hea: sa amo defele gesami hea: mu. Dunu ilia da Hina Gode (Isala: ili fi ilia Gaga: su dunu) amo Ea Debolo Diasuga faludi dunana ahoasea, hahawane ba: sa, amo defele dilia da hahawane ba: mu.
Za ku kuma rera kamar a daren da kuke shagalin biki mai tsarki; zukatanku za su yi farin ciki kamar sa’ad da mutane sukan haura da busa zuwa dutsen Ubangiji, zuwa Dutse na Isra’ila.
30 Hina Gode da dunu huluanedafa nabima: ne, Ea hadigi sia: sia: mu. Amola dunu huluanedafa dawa: ma: ne, Ea gasa bagade ougi hou olelemu. Lalu sawa: , gibu bagade, mugene amola gibu nawa: li agoane da ba: mu.
Ubangiji zai sa mutane su ji muryarsa mai daraja ya kuma sa su ga hannunsa na saukowa tare da fushi mai ƙuna da kuma wuta mai cinyewa, gizagizai za su ɓarke, za a yi hadarin tsawa da ƙanƙara.
31 Asilia dunu da Hina Gode Ea sia: nabasea, amola Ea se iasu lasea, ilia da beda: i bagade ba: mu.
Muryar Ubangiji za tă firgita Assuriya da sandar mulkinsa zai kashe su.
32 Hina Gode da ili fananawane, Ea Fi dunu da gesami agoane ilibu dumu amola sani baidama dumu. Gode Hisu da Asilia dunu ilima gegenanumu.
Kowane bugun da Ubangiji zai yi musu da bulalarsa na hukunci zai zama kiɗi ga ganguna da garaya, yayinda yake yaƙi da su da naushin hannunsa.
33 Hemonega, Gode da Asilia hina bagade gobema: ne, lalu bagade momagei dagoi. Amo da lugudu amola ba: de bagade amola lalu ifa da legele, bagadewane didisa heda: i. Hina Gode Ea mifo amoga lalu sawa: misini amo lalu didilalebe ba: mu.
An riga an shirya wurin ƙonawa; an shirya shi saboda sarki. An haƙa ramin wutarsa da zurfi da kuma fāɗi, da isashen wuta da itacen wuta; numfashin Ubangiji, yana kamar kibiritu mai ƙuna, da aka sa masa wuta.

< Aisaia 30 >