< Aisaia 25 >

1 Hina Gode! Di da na Gode! Na da dima nodone dawa: mu amola Dia Dio amoma nodone sia: ne gadomu. Di da fofogadigisu hou hamoi dagoi. Amola mae giadofale, Dia hemonega hamomu ilegei amo Dia hamoi dagoi.
Ya Ubangiji, kai ne Allahna; zan ɗaukaka ka in kuma yabi sunanka, gama cikin cikakken aminci ka yi abubuwa masu banmamaki, abubuwan da aka shirya tun da.
2 Di da moilai bai bagade bagohame mugululi, amola ilia gaga: su gagoi wadela: lesi dagoi. Ninia ha lai hina bagade ilia diasu gagui, amo da wadela: lesi dagole, bu hamedafa ba: mu.
Ka mai da birnin tsibin tarkace, ka lalatar da gari mai katanga, birnin baƙi mai ƙarfi, ta ɓace; ba za a ƙara gina ta ba.
3 Dunu amo da gasa bagade fifi asi gala ganodini esala da Dima nodomu. Nimi bagade hame asigi fifi asi gala ilia moilai bai bagade amo ganodini, ilia da Diba: le bagade beda: mu.
Saboda haka mutane masu ƙarfi za su girmama ka; biranen mugayen al’ummai za su ji tsoronka.
4 Hame gagui amola gasa hame hahani dunu da bidi hamosu eso amoga, Dima hobeale, gaga: su noga: i ba: su. Isu bagade manoba, Di da ili gaga: sa. Amola eso bagade gia: sea, Dia da ilima ougi olelesa. Hame asigi nimi bagade dunu da anegagi eso isu mabe agoane eno dunu doagala: sa.
Kai ka zama mafakar matalauta, mafaka don mabukata cikin damuwa, wurin ɓuya daga hadari, inuwa kuma daga zafin rana. Gama numfashin mugaye yana kamar da hadari mai bugun bango
5 Amola ilia da esoi bagade agoane doagala: sa. Be Di, Hina Gode, da ninia ha lai dunu ouiya: lesi dagoi. Mu mobi da eso gia: i anegagisa, amo defele Di da hame asigi nimi bagade dunu ilia halasu ouiya: ma: ne hedofasa.
kuma kamar zafin hamada. Ka kwantar da hayaniyar baƙi; kamar yadda inuwar girgije kan rage zafin rana, haka ake kwantar da waƙar mugaye.
6 Guiguda: , Saione Goumiga, Hina Gode Bagadedafa da osobo bagade fifi asi gala huluane misa: ne, Lolo Nabe hahamomu. Amoga, ilia da ha: i manu noga: idafa amola waini hano ida: iwane gala manu.
A kan wannan dutse Ubangiji Maɗaukaki zai shirya bikin abinci mai kyau don dukan mutane, liyafar ajiyayyen ruwan inabi da nama mafi kyau da ruwan inabi mafi kyau.
7 Guiguda: , E da hedolowane da: i dioi amo da fifi asi gala huluane mu mobi agoane dedebosa, amo fadegale fasimu.
A wannan dutse zai kawar da baƙin cikin da ya lulluɓe dukan mutane, ƙyallen da ya rufe dukan al’ummai;
8 Ouligisudafa Hina Gode da bogosu hou amo bu mae ba: ma: ne gugunufinisimu. E da dunu huluane ilia disu si hano doga: mu. Ea fi dunu da osobo bagadega fifi asi gala huluane ganodini, gogosiane se nabasu amo nabaha. Be Hina Gode da amo gogosiasu fadegale fasimu. Hina Gode Hisu da sia: i dagoi.
zai haɗiye mutuwa har abada. Ubangiji Mai Iko Duka zai share hawaye daga dukan fuskoki; zai kawar da kunyar mutanensa daga dukan duniya. Ubangiji ne ya faɗa.
9 Amo hou doaga: sea, dunu huluane da amane sia: mu, “E da ninia Gode! Ninia da Ea hou dafawaneyale dawa: beba: le amola lalegaguiba: le, E da nini gaga: i dagoi. E da Hina Godedafa! Ninia da Ea hou lalegagui dagoi. Amaiba: le, ninia da wali hahawane bagade. Bai E da nini gaga: i dagoi.”
A wannan rana za su ce, “Tabbatacce wannan shi ne Allah; mun dogara a gare shi, ya kuma cece mu. Wannan shi ne Ubangiji, mun dogara a gare shi; bari mu yi murna mu kuma yi farin ciki a cikin cetonsa.”
10 Hina Gode da Saione Goumi fi amo gaga: mu. Be Moua: be fi da gisi bulamagau iga amo ganodini osa: gili banenesi dagoi ba: sa, amo defele ilia da osa: gili, banenesi dagoi ba: mu.
Hannun Ubangiji zai zauna a kan wannan dutse; amma za a tattake Mowab a ƙarƙashinsa kamar yadda ake tattaka kara a cikin taki.
11 Ilia da dasi sa: imusa: defele ilia lobo ilua: mu, be Gode da ili gogosiama: ne banenesimu, amola ilia lobo da gasa hameba: le, gasi gudumu.
Za su buɗe hannuwansa a cikinsa, yadda mai iyo kan buɗe hannuwansa don yă yi iyo. Allah ya ƙasƙantar da girmankansu duk da wayon hannuwansu.
12 Moua: be fi da ilia gaga: su gagoi sedadewane gagula heda: i. Be amo huluane, Gode da mugululi wadela: lesili, ilia sa: ili osobo su amoga doaga: mu.
Zai rurrushe manyan katangar kagaru ya kuma ƙasƙantar da su; zai rushe su har ƙasa, su zama ƙura.

< Aisaia 25 >