< Aisaia 21 >

1 Amo sia: ne iasu da Ba: bilone soge fi ilia hou olelesa. Ba: bilone wadela: su liligi da soge amoma dunu da beda: i, amoga sisiga: su fo agoane manebe ba: mu.
Abin da Allah ya faɗa game da Hamada da take kusa da Teku. Kamar guguwa mai share cikin ƙasar kudu, mai hari ya zo daga hamada, daga ƙasar mai banrazana.
2 Na da esala ba: su amo ganodini, se nabasu hou misunu amola hohonosu hou amola soge wadela: mu hou ba: i dagoi. Ila: me dadi gagui dunu! Doagala: ma! Midia dadi gagui dunu! Moilai bai bagadega doagala: ma! Ba: bilone fi ilia hamobeba: le, dunu bagohame da se bagade nabi. Be Gode da ilia hou hedofamu.
An nuna mini mugun wahayi, mai bashewa ya bashe, mai washewa ya washe. Elam, ki yi yaƙi! Mediya, ki yi kwanto! Zan kawo ƙarshen dukan nishe-nishen da ta jawo.
3 Na esala ba: su amo ganodini liligi ba: beba: le, se bagade nabi amola beda: i bagade ba: i. Amo se nabasu da uda da mano lalelegesea se naba, amo defele ba: i.
Game da wannan jikina yana ciwo, zafi ya kama ni, kamar na mace mai naƙuda; na razana game da abin da na ji, na yi mamakin abin da na gani.
4 Na dialuma da feloasa. Na da bagade beda: iba: le, yagugusa. Na da daeya doaga: ma: ne, bagade hanai galu. Be daeya doaga: loba, beda: i fawane ba: i.
Gabana tana ta fāɗuwa, tsoro ya sa ina rawan jiki; hasken da nake marmari ya zo da razana gare ni.
5 Na esala ba: su ganodini, na da lolo nabe momagei dagoi ba: i. Misi dunu fima: ne, debea da fa: si dagoi. Ilia da hahawane ha: i amola waini hano naha esalebe ba: sa. Hedolodafa, sia: bagade naba, “Dadi gagui ouligisu! Dilia da: igene gaga: su liligi momagema!”
Sun shirya teburori, sun shimfiɗa dardumai, sun ci, sun sha! Tashi, ku hafsoshi, sa mai a garkuwoyi!
6 Amalalu, Hina Gode da nama amane sia: i, “Sosodo aligisu dunu ilegele asunasima! E da ea ba: i liligi sia: ne iasima: ne sia: ma.
Ga abin da mai girma ya ce mini, “Tafi, ka sa mai tsaro ka kuma sa ya ba da rahoton abin da ya gani.
7 E da dunu aduna aduna hosi amoga fila heda: le, amola dunu dougi amola ga: mele amo da: iya fila heda: le, manebe ba: sea, e da ili ha: giwane ba: ma: ne sia: ma.”
Sa’ad da ya ga kekunan yaƙi tare da ƙungiyoyin dawakai, mahaya a kan jakuna, ko mahaya a kan raƙuma, to, fa ya zauna a faɗake, ya kintsa sosai.”
8 Sosodo aligisu dunu da amane wele sia: sa, “Hina! Na da na sosodo aligisu sogebi amoga mae fisili, eso amola gasi ganodini lelu.”
Mai tsaron kuma ya yi ihu, “Kowace rana, ranka yă daɗe, nakan tsaya a hasumiyar tsaro; kowane dare nakan tsaya a wurin aikina.
9 Amalalu, hedolowane ilia da manebe goea! Dunu aduna aduna, hosi da: iya fila heda: le, manebe. Sosodo aligisu dunu da sia: ne iaha amane, “Ba: bilone da dafai dagoi. Loboga hamoi ‘gode’ liligi amoga ilia da nodone sia: ne gadoi, da mugululi, osoboga dafane wadela: lesi dagoi dialebe ba: sa.
Duba, ga wani mutum tafe a keken yaƙin tare da ƙungiyar dawakai. Ya kuma mayar da amsa, ‘Babilon ta fāɗi, ta fāɗi! Dukan siffofin allolinta kwance a ragargaje a ƙasa!’”
10 Na fi dunu! Isala: ili fi! Dilia da widi defele, dabi dagoi ba: sa. Be wali na da sia: ida: iwane gala, amo na da Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili dunu ilia Gode, amoma nabi, na da dilima olelei dagoi.
Ya mutanena, an ragargaje ku a masussuka, na faɗa muku abin da na ji daga Ubangiji Maɗaukaki, daga Allah na Isra’ila.
11 Amo sia: da Idome soge ea hou olelesa. Dunu afae Idome sogega esala da nama amane adole ba: sa, “Sosodo aligisu! Gasi da habogala dagoma: bela: ? Amo se nabasu da habogala dagoma: bela: , nama adoma!
Abin da Allah ya faɗa game da Duma, Wani ya kira ni daga Seyir, “Mai tsaro, me ya rage a daren? Mai tsaro, me ya rage a daren?”
12 Na da bu adole iaha, “Hahabe da mabe. Be gasi da bu misunu. Di da nama bu adole ba: musa: dawa: sea, defea, bu adole ba: ma: ne misa.”
Mai tsaro ya amsa, “Safiya ta gabato, haka kuma dare. In za ka yi tambaya, to, yi tambaya; sai ka sāke zuwa, ka tambaya.”
13 Amo sia: da Ala: ibia soge ea hou olelesa. Dilia Dida: ne fi dunu, dilia da abula diasu Ala: ibia hafoga: i soge ganodini esala!
Abin da Allah ya faɗa game da Arabiya. Ku ayarin Dedanawa, ku da kuka sauka a jejin Arabiya,
14 Hano hanai dunu da dilima masea, hano ilima ima. Dima sogega fi dunu! Mugululi asi dunu da dilima doaga: sea, ha: i manu ilima ima.
ku kawo ruwa don ƙishirwa; ku da kuke zama a Tema, ku kawo abinci don masu gudun hijira.
15 Ha lai dunu da dunu eno gobihei amola dadi amoga medole legemusa: dawa: lala. Amaiba: le, dunu da gegesu amoma beda: iba: le, gadili hobeasa.
Sun gudu daga takobi, daga takobin da aka janye, daga bakan da aka tanƙware da kuma daga zafin yaƙi.
16 Amalalu, Hina Gode da nama amane sia: i, “Ode afadafa fawane da gidigisia, Gida fi ilia gasa bagade hou da ebelei dagoi ba: mu.
Ga abin da mai girma ya ce mini, “Cikin shekara ɗaya, kamar yadda bawan da aka bautar da shi bisa ga yarjejjeniya zai lissafta, dukan sojojin Kedar za su zo ga ƙarshe.
17 Gida fi oulali gagui dunu, ilia nimi gasa hou da eno Gida dunu ilia hou baligisa, be bagahame fawane esalebe ba: mu. Na, Isala: ili Hina Gode da sia: i dagoi.”
Waɗanda suka yi rai na maharba, jarumawan Kedar, za su zama kaɗan.” Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya faɗa.

< Aisaia 21 >