< Aisaia 20 >

1 Asilia hina bagade amo Sagone da hamoma: ne sia: beba: le, Asilia dadi gagui dunu hinadafa da Filisidini soge moilai amo A: siedode doagala: i.
A shekarar da babban shugaban yaƙin da Sargon sarkin Assuriya ya aika, ya zo Ashdod ya kuma fāɗa mata ya kuma ci ta da yaƙi,
2 Be musa: Hina Gode da Aisaia (A: imose egefe) amo e da ea emo salasu amola ea eboboi abula gisa: ma: ne sia: i. Aisaia da amo sia: nabalu, ode udiana ganodini da: i nabado, amola emo salasu mae salawane udigili lalu, amalalu Asilia da doagala: i.
a wannan lokaci Ubangiji ya yi magana ta wurin Ishaya ɗan Amoz. Ya ce masa, “Tuɓe tsummokin da kake saye da su, da kuma takalman da ka sa a ƙafafu.” Ya kuwa yi haka, yana yawo tsirara kuma ba takalma a ƙafa.
3 Asilia dadi gagui dunu ilia da A: siedode moilai bai bagade suguli labeba: le, Hina Gode da amane sia: i, “Na hawa: hamosu dunu Aisaia da da: i nabado amola emo salasu mae salawane, ode udiana ganodini udigili lalu. Amo da hou amo Idibidi amola Sudane amoma doaga: mu, dawa: digima: ne olelesu gala.
Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Kamar dai yadda bawana Ishaya ya yi ta yawo tsirara kuma ba takalmi a ƙafa shekara uku, a matsayin alama da shaida a kan Masar da Kush,
4 Asilia hina bagade da amo soge fi aduna ilima hasanasili, ela fi dunu da: i nabado agoane ga oule masunu. Mano amola da: i hamoi, ilia da da: i nabado amola emo salasu mae salawane masunu. Ilia gumisisu da hame dedeboiba: le, Idibidi fi dunu da bagade gogosiamu.
haka sarkin Assuriya zai kwashe kamammun Masarawa da Kushawa tsirara kuma ba takalma a ƙafa, yaro da babba, asirinsu a tsiraice, don a kunyata Masar.
5 Nowa dunu da Sudane fi ilima fa: no bobogei, amola Idibidi fi amo ilia hou gaguia gadoi galea, ilia defawaneyale dawa: su hou wadela: lesi dagoi ba: mu, amola ilia da da: i diomu.
Waɗanda suka dogara ga Kush suka yi taƙama da Masar za su ji tsoro su kuma sha kunya.
6 Amo eso da doaga: sea, dunu amo da Filisidini soge ganodini, hano wayabo bagade bega: esalebe da amane sia: mu, “Ninia da Idibidi dunu amola Sudane dunu, ilia da Asilia hina bagade nini mae hasanasima: ne, gaga: musa: dawa: i galu. Be wali, ninia da habodane esaloma: bela: ?”
A wannan rana mutanen da suke zama a bakin teku za su ce, ‘Dubi abin da ya faru da waɗanda muka dogara a kai, waɗanda muka gudu muka je don neman taimako da ceto daga sarkin Assuriya! Yaya za mu tsira?’”

< Aisaia 20 >