< Aisaia 16 >
1 Sila moilai bai bagade da Moua: be hafoga: i soge amo ganodini gala. Amoga, Moua: be dunu da Yelusaleme ouligisu dunu ilima sibi mano iasisa.
Ku aiko da raguna a matsayin haraji ga mai mulkin ƙasar, daga Sela a hamada, zuwa dutsen Diyar Sihiyona.
2 Ilia da Anone Hano amo ea bega: ouesalebe ba: sa. Ilia da udigili lalebe. Ilia da sio amo da enoga ilia bibi amoga sefasi agoai ba: sa.
Kamar tsuntsaye masu firiya da aka kora daga sheƙa, haka matan Mowab suke a kogunan Arnon.
3 Ilia da Yuda dunuma amane adole ba: sa, “Ninia adi hamoma: bela: ? Dilia adoma! Nini gaga: ma! Ifa da gia: i esomogoa amoga ougi iaha. Amo defele, ninia da dilia ougiga helefimusa: dawa: lala. Ninia da mugululi asi dunu. Dunu eno da nini mae ba: ma: ne, dilia nini wamolegema.
“Ku ba mu shawara, ku yanke shawara. Ku mai da inuwarku kamar dare, a tsakar rana. Ku ɓoye masu gudun hijira, kada ku bashe masu neman mafaka.
4 Ninia da dilia soge ganodini esaloma: ne, dilia logo fodoma. Eno dunu nini mae wadela: ma: ne, dilia gaga: ma. (Fa: no amo se nabasu amola soge wadela: su hou da dagoiwane ba: mu. Wadela: lesisu dunu da asi dagoi ba: mu.
Ku bar Mowabawa masu gudun hijira su zauna tare da ku; ku zama mafakarsu daga mai neman hallaka su.” Mai danniya zai zo ga ƙarshe hallaka kuma za tă daina; masu lalatar da ƙasa za su kare
5 Amasea, Da: ibidi egaga fi dunu afae da Hina Bagade ba: mu. E da moloidafa amola asigiwane, Ea fi dunu ouligimu. E da hedolo hou ida: iwane fawane hamomu, amola E da ouligibiba: le, moloidafa fofada: su hou da ba: mu.)
Da ƙauna za a kafa kursiyi; da aminci mutum zai zauna a kansa, wani daga gidan Dawuda, wani wanda ta shari’antawa yakan nuna gaskiya ya hanzarta yin adalci.
6 Yuda dunu da amane sia: sa, “Ninia da nabi dagoi. Moua: be dunu da gasa fili ilila: hou gaguia gadosa. Ilia da gasa fili hidasa, be ilia hidasu hou da hamedei.”
Mun ji fariyar Mowab, mun ji yawan fariyarta da girmankanta, fariyarta da reninta, amma taƙamarsu ta banza ce.
7 Moua: be dunu da se bagade nababeba: le, bagadewane dimu. Ilia da musa: Geha: lasede moilai bai bagadega ha: i manu ida: iwane nasu, amo dawa: beba: le dimu. Ilia da baligiliwane da: i diomu.
Saboda haka Mowabawa za su yi kuka mai zafi, za su yi kuka mai zafi tare saboda Mowab. Ku yi makoki ku kuma yi baƙin ciki saboda ƙosai da kuka riƙa ci a Kir Hareset.
8 Ifabi amo Hesiabone gadenei, amola Sibima moilai waini sagai (Moua: be ouligisu dunu da amoga waini nanu, feloale asi) amo da wadela: lesi dagoi. Musa: amo waini sagai da soge amo da Ya: isa moilai bai bagade asili, gusudili asili, hafoga: i sogega doaga: i, amola gududi asili, Bogoi Hano Wayabo ea na: iyado bega: doaga: i - soge bagade.
Gonakin Heshbon sun bushe, inabin Sibma ma haka. Masu mulkin al’ummai sun tattake inabi mafi kyau, waɗanda suka taɓa yaɗuwa zuwa Yazer suka bazu ta wajen hamada. Tohonsu sun buɗu suka kai har teku.
9 Wali, na da Sibima waini sagai amola Ya: isa moilai bai bagade amo dawa: beba: le, disa. Na da Hesiabone amola Ilia: ile amo moilai dawa: beba: le, disa. Bai dunu hahawane ba: ma: ne, waini fage amola ha: i manu faisu da hame ba: sa.
Saboda haka na yi kuka, yadda Yazer take kuka, saboda inabin Sibma. Ya Heshbon, ya Eleyale, na cika ku da hawaye! Sowa ta murna a kanku saboda’ya’yan itatuwanku da suka nuna da kuma girbinku sun ɓace.
10 Wali amo nasegagi ifabi ganodini, haha dunu da hame ba: sa. Waini sagai ganodini dunu afae da hame wele sia: sa o gesami hame hea: sa. Amola waini hano hamoma: ne, dunu afae da waini fage amoga hame osa: gisa. Hahawane wele sia: su da dagoi.
An ɗauke farin ciki da murna daga gonakin itatuwa masu’ya’ya; babu wanda yake rerawa ko yake sowa a cikin gonakin inabi; babu wanda yake matsin ruwan inabi a wuraren matsi, gama na kawo ƙarshen yin sowa.
11 Na da Moua: be amola Geha: lasede dawa: beba: le, da: i dioiba: le, gogonomosa.
Zuciyata tana makoki saboda Mowab kamar garaya, na yi baƙin ciki saboda Kir Hareset.
12 Moua: be fi dunu da ilia goumi sema sogebi amola sia: ne gadosu diasu amoga ilia ogogosu ‘gode’ liligi amoma sia: ne gadomusa: ahoasea, helei bagade naba. Be amo da ili fidimu hamedei.
Sa’ad Mowab ta bayyana a masujadar bisa tudu, tana gajiyar da kanta ne kawai; sa’ad da ta tafi wurin tsafinta don tă yi addu’a, babu wani amfani.
13 Amo sia: huluane Hina Gode da Moua: be fi ilia hou olelema: ne, musa: sia: i dagoi.
Wannan ita ce maganar da Ubangiji ya riga ya yi game da Mowab.
14 Amola wali Hina Gode da amane sia: sa, “Ode udiana da gidigili, amo esodafa Moua: be fi ilia bagade gagui hou da ebelei dagoi ba: mu. Wali ilia da dunu bagohame esala, be bagahamedafa da esalebe ba: mu, amola amo bagahame esalebe da gasa hame ba: mu.”
Amma yanzu Ubangiji ya ce, “Cikin shekara uku, kamar yadda bawan da aka bautar da shi bisa ga yarjejjeniya zai lissafta, haka za a mai da daraja da kuma dukan yawan mutanen Mowab abin reni, daga ɗumbun mutanenta,’yan kaɗan ne kaɗai za su ragu, za su kuma zama marasa ƙarfi.”