< Aisaia 1 >

1 Sia: da amo buga ganodini dedei da sia: amo Gode da Aisaia (A: imose egefe) amoma olelei. Amo sia: da Yuda fifi asi gala amola Yelusaleme fi, ilia hou olelesa. Amo esoga, hina bagade amo da Yuda fi ouligisu da Asaia, fa: no Youda: me, amola A: iha: se amola Hesigaia
Wahayi game da Yahuda da Urushalima wanda Ishaya ɗan Amoz ya gani a zamanin da Uzziya, Yotam, Ahaz da Hezekiya, suka yi mulkin Yahuda.
2 Hina Gode da amane sia: i, “Osobo bagade amola mu! Na sia: nabima! Na fofoi mano da nama higale odoga: i.
Ku kasa kunne, ya sammai! Ki saurara, ya duniya! Gama Ubangiji ya yi magana, “Na yi renon’ya’ya, na kuma raya su, amma sun tayar mini.
3 Bulamagau da ilia ouligisu dunu dawa: Amola dougi da ilia ouligisu da ilima ha: i manu iabe sogebi dawa: Be amo hou da Na fi dunu Isala: ili fi, amo ilia hou baligisa. Ilia da amo hou hamedafa dawa:
Saniya ta san maigidanta, jaki ya san wurin sa wa dabbobi abinci maigidansa, amma Isra’ila ba su sani, mutanena ba su gane ba.”
4 Dilia wadela: idafa dunu fi! Dilia da wadela: lesi dagoi ba: mu. Dilia da wadela: i hou hamonanebeba: le dafasa. Dilia da Hina Gode, Isala: ili dunu fi ilia Hadigi Gode amo higa: i dagoi. Dilia da Ema hihini baligi fa: i.
Kash, ya ke al’umma mai zunubi, mutane cike da laifi, tarin masu aikata mugunta,’ya’yan da aka miƙa wa lalaci! Sun yashe Ubangiji; sun rena Mai Tsarkin nan na Isra’ila suka juya masa baya.
5 Dilia da abuliba: le mae fisili odoga: sala: ? Dilia da Gode Ea se iasu eno lamu hanabela: ? Isala: ili fi! Dia dialuma da fa: ginisisu amoga dedeboi dagoi amola dia dogo amola asigi dawa: su da oloi gala.
Me ya sa za a ƙara yin muku dūka? Me ya sa kuka nace ga yin tayarwa? An yi wa dukan kanku rauni, zuciyarku duk tana ciwo.
6 Dia dialuma da: iya asili dia emo gafe amoga doaga: le, dia da: i hodo amo ganodini oloi bagade fawane ba: sa. Dia da: i da fa: ginisisu amola fofonomasu amola aiya amoga dedeboi dagoi. Dia fa: ginisi da hame dodofei amola hame sosone dedeboi amola manoma hame legei.
Daga tafin ƙafarku zuwa saman kanku ba lafiya, sai miyaku da ƙujewa da manyan gyambuna, ba a tsabtacce su ba ko a daure ko shafa musu magani.
7 Dia soge da wadela: lesi dagoi, amola dia moilai bai bagade huluane da laluga nei dagoi. Ga fi dunu da dia soge huluane lale wadela: lesisa amola di da udigili lela ba: lala.
Ƙasarku ta zama kufai, an ƙone biranenku da wuta; baƙi suna ƙwace gonakinku a idanunku, ta zama kango kamar sa’ad da baƙi suka rushe ta.
8 Yelusaleme fawane da hame mugului, be ha lai dunu da ema gegenana. Yelusaleme da sosodo aligisu dunu ea diasu waini sagai ganodini gala o ifabi diasu dadami sagai ganodini amo defele hame gaga: iwane ba: sa.
An bar diyar Sihiyona kamar rumfar mai ƙumu a gonar inabi, kamar bukka a gonar kabewa, kamar birnin da aka kewaye da yaƙi.
9 Hina Gode Bagadedafa da dunu mogili esaloma: ne hame gaga: i ganiaba, Yelusaleme da Sodame amola Goumola defele, wadela: lesi dagoi ba: la: loba.
Da ba a ce Ubangiji Maɗaukaki ya bar mana raguwar masu rai ba, da mun zama kamar Sodom, da mun zama kamar Gomorra.
10 Yelusaleme! Dia ouligisu dunu ilia da Sodame amola Goumola elea ouligisu dunu defele ba: sa. Hina Gode da dilima sia: be noga: le nabima! Ninia Gode Ea olelesu noga: le dawa: digima.
Ku saurari maganar Ubangiji, ku masu mulkin Sodom; ku kasa kunne ga dokar Allahnmu, ku mutanen Gomorra!
11 Hina Gode da amane sia: sa, “Dilia adi dawa: bela: ? Dilia da Nama gobele salasu dilia da eso huluane Nama iaha, amo Na da hanabela? Hame mabu! Dilia da Nama sibi bagohame amola ohe fi ilia sefe bagade Nama gobele sasalasu, be Na da amo lamu higa: i gala mabu. Na da bulamagau gawali amola sibi amola goudi ilia maga: me bagade ba: beba: le, helei bagade naba.
Ubangiji ya ce, “Yawan hadayunku, mene ne suke a gare ni?” Ina da isashen hadayun ƙonawa, na raguna da na kitsen dabbobi masu ƙiba; ba na jin daɗin jinin bijimai da na tumaki da kuma na awaki.
12 Dilia da Nama nodone sia: ne gadomusa: masea amo liligi gaguli misa: ne nowa adobela: ? Nowa da dili, Na Debolo diasu ganodini laloma: ne adobela: ?
Sa’ad da kuka zo don ku bayyana a gabana, wa ya nemi wannan daga gare ku, da kuke kai da kawowa a filayen gidana?
13 Dilia gobele salasu liligi gaguli misunu da hamedei liligi. Dilia manoma gobele salasu gabusiga: Na da higale naba. Dilia Oubi Gaheabolo Lolo Nasu amola dilia Sa: bade eso amola dilia sia: ne gadosu gilisisu huluane Na higasa. Amo hou huluane da dilia wadela: i hou amoga wadela: lesi dagoi.
Ku daina kawo hadayu marasa amfani! Turarenku abin ƙyama ne gare ni. Ina ƙin bukukkuwanku na Sabon Wata, da na ranakun Asabbaci, da taronku na addini, ba zan iya jure wa mugun taronku ba.
14 Na da dilia Oubi Gaheabolo lolo Nasu amola “hadigi” gilisisu eso huluane bagade higasa. Ilia da Nama dioi bagade liligi amola Na da amo liligi bu dioiwane gaguli masunu higa: i.
Bukukkuwanku na Sabon Wata da na tsarkakan ranaku na ƙi su. Sun zama mini kaya; na gaji da ɗaukansu.
15 Dilia da sia: ne gadomusa: , dilia lobo ligia gadosea, Na da dili hame ba: mu. Dilia da baligiliwane sia: ne gadosea, be Na da hame nabimu. Bai dilia lobo da maga: mega dedeboi dagoi.
Sa’ad da kuka ɗaga hannuwanku wajen yin addu’a, zan ɓoye fuskata daga gare ku; ko da kun miƙa addu’o’i masu yawa, ba zan kasa kunne ba. Hannuwanku sun cika da jini!
16 Sinidigima! Dilia da: i dodofelalu, fofoloi agoane ba: mu da defea. Na da ba: loba, dilia wadela: i hou fawane hamosa. Amo yolesima!
Ku yi wanka ku kuma tsabtacce kanku. Ku kawar da mugayen ayyukanku daga gabana; Ku daina aikata mugunta.
17 Hou ida: iwane hamoma: ne, logo hogoma! Moloidafa hou logo hogoma! Nowa da eno dunuma se laha, amo fidima! Guluba: mano fidima! Didalo amola gaga: ma!”
Ku koyi yin nagarta; ku nemi adalci. Ku ƙarfafa waɗanda aka zalunta. Ku ba wa marayu hakkinsu, ku taimaki gwauruwa.
18 Hina Gode da amane sia: sa, “Amo hou ninia da wahadafa hahamomu. Dilia da wadela: i hou hamobeba: le, maga: mega ledo hamoi dagoi ba: sa. Be Na da dili dodofesea, dilia da mu gohona: defele, ahea: iaidafa agoane ba: mu. Dilia ledo da ulasuiya: i agoane ba: sa, be dilia da sibi hinabo defele sua: iai agoane ba: mu.
Ubangiji ya ce, “Yanzu fa ku zo, bari mu dubi batun nan tare, Ko da zunubanku sun yi ja kamar garura, za su zama fari kamar ƙanƙara; ko da sun yi ja kamar mulufi, za su zama kamar ulu.
19 Dilia da Na sia: nabawane hamosea, dilia da soge ea ha: i manu gami noga: i agoai manu.
In kuna da niyya kuna kuma yi mini biyayya, za ku ci abubuwa masu kyau daga ƙasar;
20 Be dilia da Na sia: higasea, dilia da dafawane bogomu. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi!”
amma in kuka yi tsayayya kuka kuma yi tayarwa, za a kashe ku da takobi.” Ni Ubangiji na faɗa.
21 Yelusaleme fi da musa: hou noga: i hamosu. Be wali ilia da da: i bidi lasu uda ea hou defele hamosa. Musa: amo moilai bai bagade da moloidafa dunu amoga nabai galu, be wali fane legesu dunu fawane esalebe ba: sa.
Dubi yadda amintacciyar birni ta zama karuwa! Dā ta cika da yin gaskiya; dā masu adalci a can suke zama, amma yanzu sai masu kisankai kaɗai!
22 Yelusaleme! Di da musa: silifa noga: iwane ba: su. Be wali di da hamedei moilai bai bagade agoane ba: sa. Di da musa: waini hano ida: iwane gala ba: su. Be wali di da hano gamogai agoane ba: sa.
Azurfarki ta zama jebu, an gauraye ruwan inabinki mafi kyau da ruwa.
23 Dia ouligisu dunu ilia da odoga: su dunu, amola ilia da wamolasu dunu ilia dogolegei agoane esala. Ilia da eso huluane hano suligisu bidi hahawane laha. Ilia da fofada: su diasu ganodini guluba: mano hame gaga: sa, amola didalo ilila: hou gaga: ma: ne sia: sea, ilia sia: hame naba.
Masu mulkinki’yan tawaye ne, abokan ɓarayi; dukansu suna ƙaunar cin hanci suna bin kyautai. Ba sa taɓa tsare marayu a ɗakin shari’a; ba sa taimakon gwauruwa.
24 Amaiba: le, Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili dunu ilia gasa bagade Gode, amo Ea sia: nabima! Dilia da Nama ha lai hamobeba: le, Na da dilima dabe imunu. Amasea, dilia da Nama bu hame mosolamu.
Saboda haka Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, Mai Iko nan na Isra’ila, ya furta, “Kai, zan sami hutu daga maƙiyana in kuma yi ramuwa a kan abokan gābana.
25 Na da dilima doagala: mu. Gouli amola silifa ilia gobele, ledo huluane fadegasa, amo defele Na da dilia ledo fadegale fasimu.
Zan juye hannuna a kanki; zan wanke ke sarai in fitar da dukan ƙazantarki.
26 Na da musa: Isala: ili fi ilia ouligisu dunu amola sia: ne iasu dunu, amo defele dilima bu imunu. Amasea, eno dunu ilia da Yelusaleme amoma “Moloidafa Moilai Bai Bagade” amola “Dafawaneyale Dawa: su Moilai Bai Bagade” dima asulimu.”
Zan maido da alƙalanki kamar yadda suke a dā can, mashawartanki kamar yadda suke da fari. Bayan haka za a ce da ke Birnin Masu Adalci, Amintacciyar Birni.”
27 Hina Gode Ea hou da moloidafa. Amaiba: le, E da Yelusaleme amo gaga: mu, amola nowa amo moilai bai bagade ganodini da wadela: i hou fisili, Godema sinidigisia, E da amo dunu gaga: mu.
Za a fanshi Sihiyona da adalci, masu tubanta kuma da aikin gaskiya.
28 Be nowa da wadela: i hou hamosea amola Hina Godema odoga: sea, Gode da goudamu. Nowa da E higale yolesisa, E da amo dunu fane legemu.
Amma za a karye’yan tawaye da masu zunubi, waɗanda suka rabu da Ubangiji kuma za su hallaka.
29 Dilia da udigili ifa amoma sia: ne gadobeba: le, amola sema ifabi bugiba: le, gogosiane asigi bagade ba: mu.
“Za ku ji kunya saboda masujadan ƙarƙashin itatuwan oak da kuka yi farin ciki; za a kunyata ku saboda lambun da kuka zaɓa.
30 Dilia da bioma: ne “ouge” ifa defele biomu. Amola sagai amoma ilia hano hame iasea biobe defele, dilia da biomu.
Za ku zama kamar itacen oak mai busasshen ganyaye, kamar lambu marar ruwa.
31 Bioi gisi da lalu geso amoga lalu hamone, nei dagoi ba: sa. Amo defele, gasa fi dunu da ilisu wadela: i hamobeba: le, wadela: lesi dagoi ba: mu. Amola ilia mae wadela: lesima: ne, enoga gaga: mu da hamedei ba: mu.
Mutum mai ƙarfi zai zama kamar rama, aikinsa kuma kamar tartsatsin wuta; duka za su ƙone tare, ba kuwa wanda zai kashe wutar.”

< Aisaia 1 >