< Hosia 7 >
1 Na da Na fi Isala: ili amo bu uhinisimusa: amola ili bu bagade gaguma: ne hamomusa: dawa: sea, Na da ilia wadela: i hou hamonanebe fawane ba: sa. Ilia enoma enoma wamolasa. Ilia da inia diasu gadelale sa: ili, wamolasa. Ilia logoga eno dunu gagulaligili, liligi wamolasa.
a duka sa’ad da zan warkar da Isra’ila, zunuban Efraim za su tonu za a kuma bayyana laifofin Samariya. Suna ruɗu, ɓarayi sukan fasa su shiga gidaje,’yan fashi sukan yi fashi a tituna;
2 Na da ilia wadela: i hou hame gogolemu. Be ilia da amoga hamedafa dawa: Ilia wadela: i hou da ilia hou huluane sisiga: sa. Amola Na da amo wadela: i hou ayale ba: lumu hamedei.”
amma ba su gane cewa na tuna da dukan ayyukan muguntarsu ba. Zunubansu sun kewaye su; kullum suna a gabana.
3 Hina Gode da amane sia: sa, “Dunu da wadela: le ilegele, hina bagade amola ea ouligisu dunu ilima ogogosa.
“Suna faranta wa sarki zuciya da muguntarsu, shugabanni kuma da ƙarairayinsu.
4 Ilia huluane da odoga: su dunu. Ilia higa: i hou da laluga gobele nasu ganodini ginabisibi agoane gala. Agi ga: gi hamosu dunu da falaua momagele, agi ga: gi egegema: ne, lalu gegesosa. Amo ogogosu dunu ilia hou da agoaiwane gala.
Dukansu mazinata ne suna ƙuna kamar matoya wadda mai gashin burodi ba ya bukata yă tura mata wuta daga cuɗe kullu har kumburinsa.
5 Ilia da hina bagade ea lolo nabe esoga, hina bagade amola ea ouligisu dunu ilima waini hano bagade iabeba: le, hina amola ea ouligisu dunu da feloale amola gagaoui agoane ba: i.
A ranar bikin sarkinmu shugabanni sukan bugu da ruwan inabi, yă yi cuɗanya da masu ba’a.
6 Dafawane! Ilia da wadela: i ilegei hamobeba: le, gobele nasu lalu agoane nesu. Gasi afaega ilia ougi da nenanu, hahabe lalu agoane heloa: gala: i.
Zukatansu suna kamar matoya; sukan kusace shi da wayo. Muguwar aniyarsu takan yi ta ci dukan dare; da safe sai ta ƙuna kamar harshen wuta.
7 Ilia ougi da gia: i bagadeba: le, ilia da ilia ouligisu dunu fane lelegei. Ilia hina bagade huluane da eno baligia enoenoia fane lelegei dagoi ba: i, be dunu afae da Nama ili fidima: ne hamedafa sia: ne gadosa.”
Dukansu suna da zafi kamar matoya; suna kashe masu mulkinsu. Dukan sarakunansu sukan fāɗi, kuma babu waninsu da yake kira gare ni.
8 Hina Gode da amane sia: sa, “Isala: ili dunu da agi ga: gi gogobei agoane gala. Ilia da ili sisiga: le fifi asi gala da ili fidimu dawa: sa.
“Efraim yana cuɗanya da al’ummai; Efraim waina ne mai fāɗi da ba a juye ba.
9 Be ilia ga fi ili fidimu dawa: beba: le, ilila: gasa da fisi dagoi ba: sa. Be amo ilia hame dawa: Ilia eso da mugamu gadenei, be amo ilia hame dawa:
Baƙi sun tsotse ƙarfinsa, amma bai gane ba. Gashi kansa ya cika da furfura, amma bai lura ba.
10 Isala: ili fi dunu ilia gasa fi hou da fedege agoane ilima diwaneya udidisa. Se nabasu hou bagade da ilima doaga: i dagoi. Be amo mae dawa: le, ilia da Na, ilia Hina Gode, Nama hame sinidigi.
Girmankan Isra’ila ya ba da shaida a kansa, amma duk da haka bai dawo ga Ubangiji Allahnsa ko yă neme shi ba.
11 Isala: ili da gagaoui musuni defele, udigili dadoula hahagila ahoa. Degabo ilia da Idibidi ilia ili fidima: ne wele adole ba: sa. Amalu, ilia Asilia amoma hehenasa.
“Efraim yana kama da kurciya, marar wayo, marar hankali, yanzu yana kira ga Masar, yanzu yana juyewa ga Assuriya.
12 Be ilia da sio agoane baligili ahoasea, Na da ili gagulaligima: ne, efega ididiginisimu. Ilia wadela: i hou bagade hamobeba: le, Na da ilima se imunu.
Sa’ad da suka tafi, zan jefa ragata a kansu; zai janye su ƙasa kamar tsuntsayen sararin sama. Sa’ad da na ji suna tafiya tare, zan kama su.
13 Ilia da wadela: lesi dagoi ba: mu! Ilia da Na yolesiagai amola Nama lelei dagoi. Ilia da wadela: lesi dagoi ba: mu! Na da ili gaga: musa: dawa: i, be ilia da Nama ogogole fawane nodone sia: ne gadosu.
Kaitonsu, domin sun kauce daga gare ni! Hallaka za tă aukar musu, domin sun tayar mini! Na ƙudura in cece su amma suna faɗar ƙarya a kaina.
14 Ilia da Nama moloiwane hame sia: ne gadoi. Be ilia da udigili hame lalegagui dunu agoane, ili gobele gisalu gagala: sa amola a: iya gusa: sa. Ilia da gagoma amola waini hano adole ba: ma: ne sia: ne gadosea, ilia da hame lalegagui dunu agoane ilia da: i fofa: ginisisa. Dafawane! Ilia da lelesu dunudafa!
Ba sa yin mini kuka da zuciyarsu amma suna ihu a kan gadajensu. Sukan taru wurin ɗaya don hatsi da ruwan inabi amma su juya mini baya.
15 Na da ili fofoi amola ilima gasa i. Be ilia da Na wadela: ma: ne ilegesu.
Na horar da su na kuma ƙarfafa su, amma sun ƙulla mini maƙarƙashiya.
16 Ilia da Na yolesili, gasa hame ogogosu ‘gode’ ilima fa: no bobogelalu. Ilia da guga: loi oulali defele, molole hamomu hamedei. Ilia ouligisu dunu da gasa fili sia: beba: le, ilia da ludulala se nabawene bogomu. Amasea Idibidi dunu da oumu.
Ba sa juya ga Mafi Ɗaukaka; suna kama da tanƙwararren baka. Za a kashe shugabanninsu da takobi saboda banzan maganganunsu. Saboda wannan za a wulaƙanta su a ƙasar Masar.