< Hosia 6 >

1 Isala: ili dunu da amane sia: sa, “Ninia da Hina Godema sinidigimu. E da ninima se iasu. Be E da dafawane nini uhinisimu. E da nini fofa: ginisi, be E da nini fofa: gi amo lala: gilisimu.
“Ku zo, mu koma ga Ubangiji. Ya yayyage mu kucu-kucu amma zai warkar da mu; ya ji mana ciwo amma zai daure mana miyakunmu.
2 E da eso aduna o udiana ouesalu, nini bu wa: lesimu. Amasea, ninia da Ea midadi amoga bu esalumu.
Bayan kwana biyu zai rayar da mu, a rana ta uku zai tashe mu, don mu rayu a gabansa.
3 Ninia Hina Gode da Godedafa sia: mu da defea. Eso huluane amoga, hehebolo da maha amola woufo mubi galu gibu da mae yolele osoboga daha. Amo defele, Hina Gode da ninima bu misunu.”
Bari mu yarda da Ubangiji; bari mu nace gaba don mu yarda da shi. Muddin rana tana fitowa, zai bayyana; zai zo mana kamar ruwan bazara, kamar ruwan saman farko da yake jiƙe ƙasa.”
4 Be Hina Gode da amane sia: sa, “Isala: ili amola Yuda! Na da alima adi hamoma: bela: ? Alia Nama asigi hou da hahabe mobi defele hedolowane geasa. Amola alia Nama asigi hou da oubi baea amo da hahabe hedolowane geabe defele ba: sa.
“Me zan yi da kai Efraim? Me zan yi da kai Yahuda? Ƙaunarku tana kamar hazon safiya, kamar raɓar safiya da takan ɓace.
5 Amaiba: le, Na da Na balofede dunu alima Na wadela: lesimusa: sia: ne iasu ima: ne asunasi dagoi. Alia da Nama sinidigimu Na da hanai. Amola Na da moloiwane amo hou alima olelei, amane.
Saboda haka na yayyaga ku kucu-kucu tare da annabawana, na kashe ku da kalmomin bakina; hukuntaina sun haskaka kamar walƙiya a kanku.
6 Na da alia Nama mae yolele asigi hou amo hanai gala. Be alia ohe gobele salasu Na higasa. Na fi dunu da ilia asigi dawa: su ganodini Na hou dawa: mu, amo da ohe gobele salasu hou baligisa.
Gama jinƙai nake bukata, ba hadaya ba, ku kuma san Allah a maimakon hadayun ƙonawa.
7 Be Na fi dunu da Ga: ina: ne soge ganodini sa: ili, A:dame moilaiga doaga: le, ilia da Na gousa: su hamoi hedolowane giadofai.
Kamar Adamu, sun tā da alkawari, sun yi mini rashin aminci a can.
8 Gilia: de soge da wadela: i hamosu dunu amola fane legesu dunu amoga nabai gala.
Gileyad birni ce ta mugayen mutane, da tabon alamun jini.
9 Gobele salasu dunu da wamolasu dunu gilisisu amo da logoga desegaligi dialebe agoane ba: sa. Ilia da Siegeme hadigi sogebi ahoasu logo amogawi fane legesu hou hamonana. Amola ilia da amo hanaiba: le hamosa.
Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum, haka ƙungiyoyin firistoci suke; suna kisa a hanya zuwa Shekem, suna aikata laifofi bankunya.
10 Na da Isala: ili soge ganodini wadela: idafa liligi ba: i dagoi. Na fi dunu ilila: da loboga hamoi ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadoiba: le, ilia hou wadela: lesi dagoi.
Na ga wani abu mai bantsoro a gidan Isra’ila. A can Efraim ya miƙa wuya ga karuwanci Isra’ila kuma ta ƙazantu.
11 Amola dilia Yuda fi dunu! Dilia da wadela: i hou hamobeba: le Na da dilima amolawane se imunusa: eso ilegei dagoi.”
“Ku kuma, ya mutanen Yahuda, na shirya muku ranar girbi. “A duk sa’ad da zan mayar da dukiya wa mutanena,

< Hosia 6 >