< Hosia 5 >

1 Hina Gode da amane sia: sa, “Dilia gobele salasu dunu! Goe sia: nabima! Dilia hina bagade sosogo fi dunu! Nabima! Dilia da moloidafa fofada: su hou hamomu da defea galu. Be amane hame hamoiba: le, dilia da se ima: ne fofada: su ba: mu. Dilia da Misiba moilaiga sanisu agoane hamoi amola Da: ibo Goumia efegenisi agoane hamoi dagoi.
“Ku ji wannan, ku firistoci! Ku kasa kunne, ku Isra’ilawa! Ku saurara, ya ku gidan sarauta! Wannan hukunci yana a kanku, kun zama tarko a Mizfa, ragar da aka shimfiɗa a kan Tabor.
2 Be odoga: su dunu da dunu eno bagohame fane legesa. Na da dili huluanema se imunu.
’Yan tawaye sun yi zurfi cikin kisan gilla. Zan hore su duka.
3 Na da Isala: ili ea hou dawa: E da ea hou Nama wamolegemu hamedei. E da Nama baligi fa: i dagoi. Amola ea fi dunu da Nama nodone sia: ne gadomu da defele hame ba: sa.”
Na san Efraim ƙaf; Isra’ila ba a ɓoye take a gare ni ba. Efraim, yanzu ka juya ka shiga karuwanci; Isra’ila ta lalace.
4 Isala: ili dunu da wadela: idafa hou hamobeba: le, ilia Godema sinidigimu hamedei ba: sa. Ilia da loboga hamoi ogogosu ‘gode’ amoga gasawane gagulaligi. Ilia da Hina Gode da Godedafa sia: mu gogolesa.
“Ayyukansu ba su ba su dama su koma ga Allahnsu ba. Halin karuwanci yana cikin zuciyarsu; ba su yarda da Ubangiji ba.
5 Ilia gasa fi hou fedege agoane ilila: amoma ha: giwane diwaneya udidisa. Ilia da wadela: i hou hamobeba: le, didigabone dafasa. Amola Yuda dunu da ili gilisili dafasa.
Girmankan Isra’ila yana ba da shaida a kansu; Isra’ilawa, har ma Efraim, sun yi tuntuɓe a cikin zunubinsu; Yahuda ma ya yi tuntuɓe tare da su.
6 Ilia da ilia sibi amola bulamagau amo Hina Godema gobele salimusa: oule ahoa, be amoga da ilia hou hame fidisa. Ilia da E hogoi helele hame ba: sa. Bai E da ili yolesi dagoi.
Sa’ad da suka tafi tare da garkunan shanu, tumaki da awakinsu don su nemi Ubangiji, ba za su same shi ba; ya janye kansa daga gare su.
7 Ilia da Hina Gode amo baligi fa: i dagoi. Ilia mano da Hina Gode Ea mano hame. Amaiba: le, ilia amola ilia soge da hedolowane gugunufinisi dagoi ba: mu.
Su marasa aminci ne ga Ubangiji; suna haihuwar shegu. Yanzu bukukkuwar Sabon Watansu za su cinye su da gonakinsu.
8 Gibia sogega dalabede fulaboma! La: ima sogega dawa: digima: ne ga: ga: ma! Beda: ifane moilaiga bululuga masa! Bediamini dunu! Gegemusa: masa!
“Amon kakaki a Gibeya, ƙaho a Rama. Ku yi kirarin yaƙi a Bet-Awen; ku ja gaba, ya Benyamin.
9 Se dabe iasu eso da mana! Amola Isala: ili da wadela: lesi dagoi ba: mu! Isala: ili dunu! Amo hou da dafawanedafa doaga: mu!
Efraim za tă zama kango a ranar hukunci. A cikin kabilan Isra’ila na yi shelar abin da yake tabbatacce.
10 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da ougi bagade! Bai Yuda ouligisu dunu ilia da Isala: ili soge doagala: le sa: ili, ea soge mogili gegenane lai. Amaiba: le, hano bagade heda: be defele, Na da ilima se bagade imunu.
Shugabannin Yahuda suna kamar waɗanda suke matsar da duwatsun shaidar da aka sa a kan iyaka ne. Zan zubo musu da fushina a kansu kamar rigyawar ruwa.
11 Eno soge dunu da Isala: ili dunu ilima se bagade iaha. Bai ilia sogedafa mogili ilia da fisi dagoi. Amo ea bai da ilia da eno dunu ili fidima: ne adole ba: musa: asi. Be eno dunu da Isala: ili dunu fidimu hamedei ba: i.
An danne Efraim, an murƙushe ta a shari’a ta ƙudura ga bin gumaka.
12 Na da Isala: ili fi amola Yuda fi ilima wadela: lesisu iasimu.
Na zama kamar asu ga Efraim, kamar ruɓa ga mutanen Yahuda.
13 Isala: ili da hi gasa hame olo ba: beba: le, amola Yuda da hi fa: ginisi ba: beba: le, Isala: ili da Asilia soge amoga Asilia hina bagade e ili fidima: ne adole ba: musa: asi. Be e da ilia olo uhinisimu amola ilia fa: ginisi baholesimu hamedei ba: i.
“Sa’ad da Efraim ya ga ciwonsa, Yahuda kuwa miyakunta, sai Efraim ya juya ga Assuriya, ya aika wurin babban sarki don neman taimako. Amma bai iya warkar da kai ba, bai iya warkar da miyakunka ba.
14 Na da laione wa: me defele, Isala: ili fi amola Yuda fi elama doagala: mu. Na Nisu da ela dadega: mu amola ela yolesimu. Na da ela mini hiouginana ahoasea, enoga fidimu da hamedei ba: mu.
Gama zan zama kamar zaki ga Efraim, kamar babban zaki ga Yahuda. Zan yage su kucu-kucu in tafi; zan kwashe su, ba wanda zai kuɓutar da su.
15 Na da Na fi dunu yolesi dialeawane, ilia da ilia wadela: i hou hamoi defele se nabi dagoiba: le fawane, Na hohogola masea, ilima buhagimu. Amabela: ? Ilia da se nababeba: le, Na hogoma: bela: ?”
Sa’an nan zan koma wurina sai sun yarda da laifinsu. Za su kuma nemi fuskata; cikin azabansu za su nace da nemana.”

< Hosia 5 >