< Hosia 2 >
1 “Amaiba: le, dia na: iyado Isala: ili dunu ilima amo dio asulima, “Gode Ea fi dunu” amola “Hina Gode da ilima asigisa.”
“Ka ce da’yan’uwanka maza, ‘Mutanena,’ ka kuma ce da’yan’uwanka mata, ‘Ƙaunatacciyata.’
2 “Na mano dilia! Dilia ha: giwane dilia amema edegema. E da wali na uda hame. Amola na da wali ea dunu hame. Amola inia: dunu adole lasu hou amola hina da: iga bidi lasu hou yolema: ne ha: giwane sia: ma.
“Ka tsawata wa mahaifiyarka, ka tsawata mata, gama ita ba matata ba ce, ni kuma ba mijinta ba ne. Ku roƙe ta tă daina karuwancinta da kuma rashin aminci a tsakanin nononta.
3 Be e da dilia sia: i defele hame hamosea, Na da ea abula gagadelale fasili, bu da: i nabado hi musa: emea lalelegei amo defele ba: ma: mu. Amola Na da e soge hano hamedei amola ifa hame heda: i, amo defele hamomu. Amola e da hano hanaga bogomu.
In ba haka ba zai tuɓe ta tsirara in bar ta kamar yadda take a ranar da aka haife ta; zan sa ta zama kamar hamada, in mayar da ita busasshiyar ƙasar, in kashe ta da ƙishirwa.
Ba zan nuna wa’ya’yanta ƙaunata ba, domin su’ya’yan zina ne.
5 Na da ema amola ea manoma hame asigimu. Bai ea mano da inia: wamomanoba: le, e da hame gogosiasa amola hame beda: sa. Amola uda da hisu amane sia: i, ‘Na da na gilisili golabe dunu ilima masunu. Ilia da nama ha: i manu amola hano, sibi hinabo, abula, olife susuligi amola waini hano iaha.’
Mahaifiyarsu ta yi rashin aminci ta kuma ɗauki cikinsu ta wurin yi abin kunya. Ta ce, ‘Zan bi kwartayena, waɗanda suke ba ni abinci da ruwa, ulu nawa da lilina, mai nawa da kuma abin sha na.’
6 Amaiba: le, Na da asili, aya: gaga: nomei aya: lidili, ea masunu logo hedofama: ne gagomu.
Saboda haka zai tare hanyarta da ƙaya; zan yi mata katanga don kada tă sami hanya.
7 E da ea sasagesu dunu gagumusa: hehenamu amomane hame gagulaligimu. Ea da amo hogomu be amomane hame ba: mu. Amalalu, e da amane sia: mu, ‘Na ni musa: fi dunu ema sinidigimu. Amola musa: esalusu amo dawa: le, waha esalebe we dawa: loba da musa: esalusu amo da defeadafa dawa: sa.’
Za tă bi kwartayenta amma ba za tă kama su ba; za tă neme su amma ba za tă same su ba. Sa’an nan za tă ce, ‘Zan koma ga mijina na fari, gama dā ya fi mini yadda nake a yanzu.’
8 Ea da gagoma, waini, olife susuligi, silifa amola gouli amoga Ba: ilema nodone sia: ne gadosu. Be amo liligi huluane Na da ema i dagoi, amo e da hamedafa dawa: i.
Ba ta yarda cewa ni ne wanda ya ba ta hatsi, sabon ruwan inabi da mai ba, wanda ya jibge mata azurfa da zinariya, waɗanda suka yi amfani wa Ba’al ba.
9 Amaiba: le, na da gamisu eso amoga gagoma amola waini hano Na ema i, amo bu Ni lamu. Amola wulo amola abula Na ema gasisa: lima: ne i, amo bu Ni lamu.
“Saboda haka zan ƙwace hatsina sa’ad da ya nuna, da sabon ruwan inabina sa’ad da ya ƙosa. Zan karɓe ulu nawa da lilina, da take niyya ta rufe tsiraicinta.
10 Amola Na da ea sasagesu dunu ilia si da: iya ea abula sali gagadelale fasimu. Amola Na gasa bagadeba: le, e da enoga gaga: mu hamedei ba: mu.
Saboda haka yanzu zan buɗe tsiraicinta a idanun kwartayenta; ba wani da zai ƙwace ta daga hannuwana.
11 Na da ea lolo nabe gilisisu huluane, ea odega amola oubiga amola Sa: bade amola sia: ne gadosu gilisisu, amo huluane Na da dagolesimu.
Zan tsayar da dukan bukukkuwarta, bukukkuwarta na shekara-shekara, da kuma kiyaye bikin Sababbin Wata nata, kwanakin Asabbacinta, dukan ƙayyadaddun bukukkuwarta.
12 Na da ea waini efe sagai amola figi ifa (amo da ea gilisili golabe dunu ilia da ema dabe agoane i e da sia: su) amo huluane wadela: lesimu. Na da amo wadela: lesisia, soge da hafoga: i wadela: i soge agoane ba: mu. Amola sigua ohe da amo wadela: lesimu.
Zan lalatar da inabinta da kuma itatuwan ɓaurenta, waɗanda take cewa su ne abin da kwartayenta suka biya; zan mayar da su kurmi, namun jeji kuwa za su ci su.
13 Na da ema se bagade imunu. Bai eso bagohame, e da Na gogolele, ogogosu ‘gode’ Ba: ile ema gabusiga: manoma gobele salasu amola nina: hamosu liligi gaga: ne ea sasagesu dunu ilia ahoabe fa: no bobogesu,” Hina Gode da sia: i dagoi.”
Zan hukunta ta saboda kwanakin da ta ƙone turare wa Ba’al; ta yi wa kanta ado da zobai da duwatsu masu daraja, ta bi kwartayenta, amma ta manta da ni,” in ji Ubangiji.
14 “Amaiba: le, Na da e bu hafoga: i sogega oule masunu. Amogawi, Na da e Nama bu sinidigima: ne, asigi sia: sia: mu.
“Saboda haka yanzu zan rarrashe ta; zan bishe ta zuwa hamada in kuma yi mata magana a hankali.
15 Na da ea musa: waini efe sagai duga: i amo ema bu imunu. Na da Bidi Hamosu Fago afadenene, bu hahawane misunu logo holei agoane hamomu. E da ea a: fini esoga Idibidi yolesili, Nama asigi galu. Amo defele, e da Nama bu asigimu.
A can zan mayar mata da gonakin inabinta, zan kuma sa Kwarin Akor yă zama ƙofar bege. A can za tă rera kamar a kwanakin ƙuruciyarta, kamar a lokacin da ta fita daga Masar.
16 Amasea, e da bu Nama ‘Nagoa’ sia: mu. E da Nama ‘Na Ba: ile’ amo bu hame sia: mu.
“A waccan rana,” in ji Ubangiji, “za ki ce da ni ‘mijina’; ba za ki ƙara ce ni ‘maigidana’ ba.
17 Amola e da Ba: ile ea dio bu hamedafa sia: ma: ne, Na da hamomu.
Zan cire sunayen Ba’al daga leɓunanta; ba za a ƙara kira sunayensu ba.
18 Amo esoha, Na da sigua ohe amola sio fi huluane ilima gousa: su hamomu. Ilia da Na fi dunu hamedafa wadela: lesima: ne, Na da gousa: su hamomu. Amola Na da Isala: ili sogega gegesu liligi (gobihei sedade amola dadi) amo huluane samogele fasimu. Amasea, Na hamobeba: le, Na fi dunu da olofole amola gaga: iwane esalumu.
A waccan rana zan yi alkawari dominsu da namun jeji da kuma tsuntsayen sararin sama da dukan halittu masu rarrafe a ƙasa. Baka da takobi da yaƙi zan sa su ƙare a ƙasar, domin duk su zauna lafiya.
19 Isala: ili fi! Na da di Na uda hamomu! Na da di hamedafa yolesimu. Na da dima asigidafa hou amola gogolema: ne olofosu hou olelemu. Amola di da Na udadafa agoane esalalalumu.
Zan ɗaura aure da ke har abada; zan ɗaura aure da yake cikin adalci da gaskiya, cikin ƙauna da jinƙai.
20 Na da Na dafawane ilegei sia: i noga: le ouligili, di Na udadafa hamomu. Amola di da Nama dia Hina Godedafa sia: mu.
Zan ɗaura aure da yake cikin aminci za ki kuwa yarda cewa ni ne Ubangiji.
“A waccan rana zan amsa,” in ji Ubangiji, “zan amsa wa sararin sama, za su kuwa amsa wa ƙasa;
22 Amo esoga Na da Na fi Isala: ili dunu ilia sia: ne gadosa adole ba: i liligi ilima imunu. Na da gibu defele imunu. Amasea, osoboga gagoma amola waini fage amola olife fage bagade heda: lebe ba: mu.
ƙasa kuma za tă amsa wa hatsi, sabon ruwan inabi da kuma mai, su kuma za su amsa wa Yezireyel.
23 Na da hamobeba: le, Na fi dunu da ilia sogega hahawane amola bagade gaguiwane esalebe ba: mu. Na da musa: Na fi dunuma, ‘Ilima hame Asigisa’ dio asuli. Be Na da ilima asigidafa hou bu olelemu. Amola Na musa: Na fi dunuma ‘Na fi dunu hame’ dio asuli. Be Na da fa: no ‘Dilia da Na fidafa dunu’ ilima sia: mu. Amola ilia da Nama amane sia: mu, ‘Di da ninia Gode.’”
Zan dasa ta wa kaina a ƙasar; zan shuka ƙaunata ga wanda na ce ‘Ba ƙaunatacciyata ba.’ Zan faɗa wa waɗanda a ce ‘Ba mutanena ba,’ ‘Ku mutanena ne’; za su kuwa ce, ‘Kai ne Allahna.’”