< Hosia 12 >
1 Hawa: hamosu huluane Isala: ili dunu da hahabe ganini asili gasia hamobe, da hamedei amola wadela: idafa ba: sa. Lelesu hou amola gugunufinisisu hou da bagade heda: sa. Ilia da Asilia fi ilima gousa: su hamosa, amola Idibidi fi ilima bidi lasu hou hamosa.”
Efraim yana kiwo a kan iska; yana fafarar iskar gabas dukan yini yana riɓaɓɓanya ƙarairayi da rikici. Ya yi yarjejjeniya da Assuriya ya kuma aika wa Masar man zaitun.
2 Hina Gode da Yuda fi ilima diwaneya udidimu gala. Amola Isala: ili fi ilia hamobeba: le, E da ilima se dabe imunu. Ilia hamobeba: le, E da ilima dabemu.
Ubangiji yana da ƙarar da zai kawo a kan Yahuda; zai hukunta Yaƙub bisa ga hanyoyinsa zai sāka masa bisa ga ayyukansa.
3 Ilia aowalalia eda Ya: igobe amola Iso ela da gilisili ela ame ea hagomo ganodini esala, ela da ludui. Ya: igobe da asigilaloba, e da Godema ludui.
A cikin mahaifa ya cafke ɗiɗɗigen ɗan’uwansa; a matsayin mutum ya yi kokawa da Allah.
4 E da a: igele dunuma luduli, osa: le heda: i. E da dinanu, a:igele dunu ema hahawane dogolegele ima: ne adole ba: i. Amola Bedele sogega, Gode da ninia aowalali dunu Ya: igobe ema misini, ema sia: i.
Ya yi kokawa da mala’ika ya kuma rinjaye shi; ya yi kuka ya kuma yi roƙo don tagomashi. Ya same shi a Betel ya kuma yi magana da shi a can,
5 Amo Gode da Hina Gode Bagadedafa. Ninia da Ema nodone sia: ne gadosea, Hina Gode Dio amoga sia: ne gadoma: mu.
Ubangiji Allah Maɗaukaki, Ubangiji ne sunansa sananne!
6 Amaiba: le, dilia Ya: igobe egaga fi! Dilia Gode Ea hou dafawaneyale dawa: ma, amola Ema sinidigima! Ema madela: gili, moloidafa hou hamoma. Amola Gode Ea hawa: hamosu ba: ma: ne, gebewane ouesaloma.
Amma dole ku koma ga Allahnku; ku ci gaba da ƙauna da yin gaskiya, ku kuma saurari Allahnku kullum.
7 Hina Gode da amane sia: sa, “Isala: ili dunu da Ga: ina: ne dunu defele, gigiadofasu hou hamonana. Ilia da hanaiba: le ilima bidi lasu dunu ilima ogogosa. Ilia dioi defei ba: su liligi da giadofale dioi defei olelesa.
Ɗan kasuwa yana amfani da mudu marar gaskiya; yana jin daɗin cuta.
8 Ilia da amane sia: sa, ‘Defea! Ninia da bagade gagui gala. Amola ninia da dunu eno ilima liligi ogogole bidilaiba: le, ilia da ninima diwaneya udidimu da hamedei.’
Efraim yana fariya yana cewa, “Ni mai arziki ne ƙwarai; na azurta. Da dukan wadatata ba za a sami wani laifi ko zunubi a gare ni ba.”
9 Be Na, dilia Hina Gode, Na da dili Idibidi sogega fisili masa: ne, ga oule misi. Amola, dilia da hafoga: i soge ganodini, abula diasuga esalea, Na da dilima misi. Na hamomuba: le, dilia da bu abula diasu ganodini esalebe ba: mu.
“Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar; zan sa ku sāke zauna a tentuna, kamar a kwanakin ƙayyadaddun bukukkuwanku.
10 Na da balofede dunu ilima sia: ne, ilima esala ba: su bagohame amoga olelei. Ilia lafidili, Na da Na fi dunuma sisasu bagohame olelei.
Na yi magana da annabawa, na ba su wahayi da yawa na kuma ba da misalai ta wurinsu.”
11 Be dilia da Gilia: de sogega, loboga hamoi ogogole ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadolala. Amo hou hamosu dunu da bogosu ba: mu. Dilia da bulamagau gawali Giliga: le sogega gobele sala. Be amogawi, oloda huluane da ma: buale, igi fawane gegedole legei ba: mu.”
Gileyad mugu ne? Mutanensa mutanen banza ne! Suna miƙa bijimai a Gilgal? Bagadansu za su zama tsibin duwatsu. A gonar da aka nome.
12 Ninia aowalali eda, Ya: igobe, da hemonega Mesoubouda: imia sogega hobea: i. Amogawi, e da uda lamusa: , dunu eno ea sibi ouligisu hawa: hamosu.
Yaƙub ya gudu zuwa ƙasar Aram; Isra’ila ya yi bauta don yă sami mata, domin kuma yă biya, sai da ya yi kiwon tumaki.
13 Hina Gode da Isala: ili dunu Idibidi soge ganodini udigili hawa: hamonana esalu, amo gaga: ma: ne amola ouligima: ne, balofede dunu asunasi.
Ubangiji ya yi amfani da annabi don yă fitar da Isra’ila daga Masar ta wurin annabi ya lura da shi.
14 Isala: ili dunu ilia hamobeba: le, Hina Gode da ougi bagade gala. Ilia da wadela: le hamoiba: le, bogosu dabe lamu da defea. Ilia da Ema gogosiasu iabeba: le, Hina Gode da ilima se dabe imunu.
Amma Efraim ya yi muguwar tsokana da ta sa ya yi fushi; shugabansa zai ɗora musu hakkin jini a kansa kuma zai sāka masa saboda wulaƙancinsa.