< Hosia 10 >

1 Isala: ili fi dunu da waini efe amo da waini fage bagohame legei, amo defele ba: i. Ilia da baligili bagade gaguiwane hamobeba: le, bu oloda bagohame gagui. Ilia soge da ha: i manu bagade heda: beba: le, ilia da sema igi ganumu amo baligili nina: hamoi dagoi.
Isra’ila kuringa ce mai yaɗuwa; ya fitar da’ya’ya wa kansa. Yayinda’ya’yan suka ƙaru, ya gina ƙarin bagadai; da ƙasarsa ta wadata, ya yi wa keɓaɓɓun duwatsu ado.
2 Be dunu amo da ilia dogo ganodini ogogosu hou fawane hamonana, amo da wali ilia wadela: i hou hamobeba: le, se bagade nabimu. Gode da ilia oloda gadelale salimu amola ilia sema igi ganumu amo wadela: lesimu.
Zuciyarsu masu ruɗu ne, yanzu kuwa dole su ɗauki laifinsu. Ubangiji zai rushe bagadansu yă kuma hallaka keɓaɓɓun duwatsunsu.
3 Amo dunu da wali hedolowane amane sia: mu, “Ninia da wali hina bagade hame gala. Bai ninia da Hina Godema hame beda: i. Be hina bagade dunu amola da nini fidimu hamedei ba: mu.
Sa’an nan za su ce, “Ba mu da sarki domin ba mu girmama Ubangiji ba. Amma ko da ma muna da sarki, me zai yi mana?”
4 Ilia da udigili sia: daha. Amola ilia ogogole sia: ilegesa amola udigili gousa: su hamosa. Dunu ilia da osobo gidinasuga dogosea, bogosu gisi da hedolo heda: mu. Amo defele, moloidafa hou da sinidigili, moloi hame hou agoai ba: sa.
Sun yi alkawura masu yawa, suka yi rantsuwar ƙarya da kuma yarjejjeniyoyi; saboda haka ƙararraki suka taso kamar ciyayi masu dafi da aka nome a gona.
5 Dunu amo da Samelia moilai bai bagadegawi esalebe da beda: mu. Ilia da Bedele gouliga hamoi bulamagau gawali fisi dagoiba: le, heawini dimu. Ili amola gobele salasu dunu (ili da amo gouliga hamoi bulamagau ea hawa: hamosa) da heawini dimu. Asilia dunu da ea gouli gadofo houga: sea, ilia da a: iya gusa: mu.
Mutanen da suke zama a Samariya suna tsoro saboda gunki maraƙin Bet-Awen. Mutanensa za su yi makokinsa, haka ma firistocinsa matsafa, waɗanda suka yi farin ciki a kan darajarsa, don an ɗauke ta daga gare su aka kai ta zaman bauta.
6 Asilia dunu da amo ‘gode’ loboga hamoi ilia hina bagade amoma nodoma: ne, Asilia sogega gaguli masunu. Amola Isala: ili da ga fi ilia sia: amo fa: no bobogebeba: le, gogosiasu ba: mu.
Za a ɗauke shi a kai Assuriya kamar gandu wa babban sarki. Efraim zai sha kunya; Isra’ila zai sha kunya saboda gumakan itacensa.
7 Isala: ili hina bagade da ifa da: fe hanoga mini ahoabe agoai, gaguli asi dagoi ba: mu.
Samariya da sarkinta za su ɓace kamar kumfa a bisa ruwaye.
8 A: ifene moilai bai bagade agolo da: iya sema sogebi (amogawi Isala: ili dunu da loboga hamoi ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadolalebe) da wadela: lesi dagoi ba: mu. Wadela: i gagalobo amola aya: gaga: nomei da ilia oloda dedebomu. Isala: ili dunu da goumi alelaloi amoga amane wele sia: mu, “Nini wamolegema!” amola agolo alelaloi amoga, “Nini dedeboma!” amane wele sia: mu.
Za a hallaka masujadai kan tudu na mugunta zunubin Isra’ila ne. Ƙayayuwa da sarƙaƙƙiya za su yi girma su rufe bagadansu. Sa’an nan za su ce wa duwatsu, “Ku rufe mu!” Ga tuddai kuma, “Ku fāɗo a kanmu!”
9 Hina Gode da amane sia: sa, “Isala: ili dunu da Gibia moilai bai bagadega muni wadela: le hamosu, mae yolele wadela: le hamonana wali doaga: i. Amaiba: le, Gibia moilai bai bagadega ilia da gegesu ba: mu.
“Tun daga kwanakin Gibeya, kun yi zunubi, ya Isra’ila, a can kuwa kuka ci gaba. Yaƙi bai cimma masu aikata mugunta a Gibeya ba?
10 Na da amo wadela: le hamosu fi ilima doagala: le, ilima se imunu. Fifi asi gala ilia da gilisili Isala: ili fi ilima gegemu, amola Isala: ili dunu ilia wadela: i bagohame hamoiba: le, se iasu ba: mu.
Sa’ad da na ga dama, zan hukunta su; al’ummai za su taru su yi gāba da su don su daure su saboda zunubansu da suka riɓanya.
11 Isala: ili da musa: , waha debe bulamagau aseme amo noga: le olele amola gala: ine dabimusa: momagele amola hamomusa: esalebe agoane ba: i. Be na da fedege agoane ea gonomagi da: iya gasa bagade hawa: hamosu hamoma: ne, youge legemu dawa: i galu. Na da Yuda amo osobo gidinasu hiougima: ne hamoi amola Isala: ili da osobo gagaoudama: ne gisi hiougima: ne hamoi.
Efraim horarriyar karsana ce mai son sussuka; saboda haka zan sa karkiya a kyakkyawan wuyanta. Zan bi da Efraim, Dole Yahuda yă yi noma, dole kuma Yaƙub yă ja garman noma.
12 Na da amane sia: i, ‘Dilia noga: le fima: ne, gaheabolo osobo gidinama. Moloidafa hou bugima. Amasea, dilia da Nama asigiwane esalea, dilia da hahawane hou gamisu agoane lamu. Na, dilia Hina Gode, Nama sinidigimu eso da doaga: i dagoi. Amasea, Na da dilima masea, hahawane olofosu dilima sogadigimu.
Ku shuka wa kanku adalci, ku girbe’ya’yan jinƙai marar ƙarewa, ku kuma nome ƙasar da ba a nome ba; gama lokaci ne na neman Ubangiji, sai ya zo ya zubo adalci a kanku.
13 Be dilia da amo mae dawa: le, wadela: i hou bugili, amola amo ea gamisu fai. Dilia da fedege agoane, ogogosu ea fage amo mai dagoi. Dilia da dilia gegesu ‘sa: liode’ amola dadi gagui dunu bagohame, amo dilia noga: le gaga: mu dafawaneyale dawa: beba: le,
Amma kun shuka mugunta, kuka girbe mugu kuka ci’ya’yan ruɗu. Domin kun dogara da ƙarfinku da kuma a jarumawanku masu yawa,
14 gegesu da dilia fi dunuma doaga: mu amola dilia gagili sali moilai bai bagade huluane da wadela: lesi dagoi ba: mu. Eso afaega, hina bagade Sia: lama: ne da gegene, Bede Abele moilai wadela: lesi. Amola emelali amola ilia manolali da medole dadalega: le sali dagoi ba: i. Dilima misunu hou da amo hou agoane ba: mu.
hayaniyar yaƙi za tă tashi gāba da mutanenku, saboda a ragargaza kagaranku, kamar yadda Shalman ya ragargaza Bet-Arbel a ranar yaƙi, sa’ad da aka fyaɗa uwaye tare da’ya’yansu da ƙasa.
15 Dilia Bedele dunu! Amo hou da dilima doaga: mu. Bai dilia da baligiliwane wadela: le hamoi dagoi. Gegesu da musia, Isala: ili hina bagade da bogomu.”
Haka zai faru da kai, ya Betel, domin muguntarka ta yi yawa. Sa’ad da wannan rana ta zo, za a hallaka sarkin Isra’ila ƙaƙaf.

< Hosia 10 >