< Hibulu 13 >

1 Dilia da Yesu Ea fa: no bobogesu fi afadafa hamoi dagoiba: le, dilia enoma enoma asigiwane hamonanoma!
Bari kaunar 'yan'uwa ta cigaba.
2 Dilia da ga fi dunu dilia diasuga aowamusa: mae gogolema! Bai mogili agoane hamobeba: le, mae dawa: iwane a: igele dunu aowai dagoi.
Kada ku manta da karrama baki, domin ta wurin yin haka, wasu suka marabci mala'iku ba tare da saninsu ba.
3 Dilia se iasu diasu ganodini sali dunu dawa: sea, fedege agoane dilia se iasu diasu ganodini sali amo defele ilima asigima. Dunu da se nababeba: le, dilia ili se nabasu gilisili lai dagoi amo defele ilima asigima.
Ku tuna da wadanda ke cikin kurkuku, kamar dai kuna tare da su cikin wannan hali. Kuma ku tuna da masu shan azaba kamar tare kuke cikin wannan hali
4 Dunu huluane da uda lasu houdafa amoma nodomu da defea. Dunu da ea uda fawane lamu amola uda da egoa ema fawane fima: mu. Be Gode da wadela: i uda lasu hamosu dunu amola inia uda adole lasu dunu, ilima se dabe iasu ima: ne fofada: mu.
Bari kowa ya girmama aure, bari kuma a tsarkake gadon aure, gama Allah zai shar'anta fasikai da mazinata.
5 Muni hanai hou maedafa dawa: ma. Dilia lai liligi lai dagoiba: le, hahawane ba: ma. Eno lamusa: mae dawa: ma. Bai Gode da amane sia: i, “Na da di hamedafa yolesimu. Na da di hame yolemu!”
Bari halinku ya kubuta daga kaunar kudi. Ku dangana da abubuwan da kuke dasu, domin Allah da kansa yace, “Bazan barku ba, ba kuma zan yashe ku ba.”
6 Amaiba: le, ninia da mae beda: iwane amane sia: mu da defea, amane, “Hina Gode da na fidisu esala. Na da hamedafa beda: mu. Dunu eno da na gugunufinisimu hamedei!”
Bari mu zama da dangana domin mu sami gabagadin cewa, “Ubangiji ne mai taimakona, ba zan ji tsoro ba. To me mutum zai iya yi mani?”
7 Dilia musa: Yesu Ea fa: no bobogesu fi ouligisu dunu, amo ilia Gode Ea Sia: dilima olelei, amo bu dawa: ma. Ilia esalusu hou amola ilia bogosu hou, amo bu dawa: le, ilia dafawaneyale dawa: su hou defele hamoma.
Ku fa lura da wadanda ke shugabanninku, wadanda suka horar da ku cikin maganar Allah, kuma ku lura da sakamakon rayuwarsu, ku yi koyi da bangaskiyarsu.
8 Yesu Gelesu da aya, wali amola eso huluane, mae afadenene amaiwane musa: esalu amola wali esala amola hobea esalalalumu. (aiōn g165)
Yesu Almasihu daya ne a jiya, da yau, da har abada. (aiōn g165)
9 Dilia da ogogosu hisu sia: nababeba: le, logodafa yolesisa: besa: le, dawa: ma. Dilia da ha: i manu Sema mae dawa: le, Gode Ea hahawane dogolegele iasu dawa: beba: le fawane, gasawane a: silibu hou hamomu da defea. Mogili da amo ha: i manu sema bagade nabawane hamosa. Be amo sema da ilia hou hame fidisa.
Kada ku kauce zuwa ga bakin koyarwa daban daban, domin yana da kyau zuciya ta ginu ta wurin alheri, amma ba da dokoki game da abinci ba, wadanda basu taimaki wadanda suka kiyayesu ba.
10 Yu Gobele salasu dunu da Yu sia: ne gadosu diasu amo ganodini hawa: hamosa, amo fedege agoane ninia gobele salasu liligi oloda da: iya ligisi, amo manusa: da ilima sema bagade.
Muna da bagadin da wadanda ke hidima a cikin alfarwa basu da ikon su ci daga bisansa.
11 Yu gobele salasu Ouligisu dunu da ohe fi ilia maga: me Hadigidafa Momei Sesei amo ganodini gobele salasu agoane, Gode da wadela: i hou gogolema: ne olofomusa: , gaguli maha. Be ilia ohe fi da: i hodo, moilai gagoi amo gadili gobesisa.
Babban firist na shiga wuri mai tsarki da jinin dabbobin da aka yanka, hadayar zunubai, amma namansu a kan kai bayan sansani a kone shi.
12 Amo defele, Yesu da dunu ilia wadela: i hou nigima: agoane Ea maga: mega doga: ma: ne, moilai bai bagade gadili bogoi dagoi.
Domin haka Yesu shima ya sha wahala a bayan kofar birnin, domin ya tsarkake mutane ta wurin jininsa.
13 Amaiba: le, ninia fedege agoane, moilai yolesili, gadili asili, gilisili Ea gogosiasu dadawa: mu da defea.
Domin haka bari mu tafi gare shi a bayan sansani dauke da kunyarsa.
14 Bai osobo bagade guiguda: ninia amo ganodini esaloma: ne, eso huluane dialalalumu moilai bai bagade hame ba: sa. Ninia da moilai bai bagade hobea misunu liligi hogolala.
Domin bamu da wani birni dawwamamme a nan. Maimako haka muna bidar birni dake zuwa.
15 Amaiba: le, ninia Yesu Ea Dioba: le Godema nodone gobele salasu hou hamomu da defea. Amo gobele salasu hou da ninia lafidili Gelesu da Hina Godedafa sia: sa, amola Godema nodosa.
Ta wurin sa kuma, bari kullum mu mika hadayu na yabo ga Allah, yabon kuwa shine kalmomin bakinmu da ke daukaka sunansa.
16 Mae gogolema! Hou ida: iwane hamoma amola dunu eno dunu eno fidilaloma. Bai amo da fedege agoane, gobele salasu hou. Amola Gode da amo gobele salasu hou hahawane ba: sa.
Kada kuma mu manta da yin nagarta da kuma taimakon juna, domin Allah na farin ciki sosai da irin wadannan hadayun.
17 Dilia ouligisu dunu ilia sia: nabawane hamoma. Ilia da Godema ilia hawa: hamoi amo fofada: muba: le, ilia mae helefili dilia a: silibu hou ouligisa. Dilia da ilia sia: nabasea, ilia da hahawane hamomu. Be dilia da ilia sia: hame nabasea, ilia da: i dioiwane hawa: hamomuba: le, dilia hou hame fidimu.
Ku yi biyayya da sadaukarwa ga shugabanninku, domin suna aikin tsaro a kanku saboda rayukanku, kamar wadanda zasu bada lissafi. Kuyi biyayya gare su saboda su yi aikin lura daku cikin farin ciki, ba da bakin ciki ba, don in su yi da bakin ciki ba zai amfane ku ba.
18 Dilia nini fidima: ne, Godema sia: ne gadolaloma! Ninia da eso huluane hou ida: iwane hamomu hanaiba: le, ninia asigi dawa: su da ledo hamedei amo dawa:
Kuyi mana addu'a, domin mun tabbata muna da lamiri mai tsabta, kuma muna burin muyi rayuwar dake daidai cikin dukkan al'amura.
19 Amola Gode da na dilima bu asunasima: ne, dilia baligiliwane sia: ne gadoma: ne, na dilima ha: giwane edegesa.
Kuma ina karfafa ku dukka kuyi haka, domin in sami dawowa gareku da sauri.
20 Hina Gode Yesu da gobele salasu hamoma: ne bogobeba: le, eso huluane dialalalumu gousa: su Sema dafawane hamoi dagoi. Yesu da amo gobele salasu hou hamobeba: le, ninia Sibi Ouligisu Bagade hamoi dagoi. Gode da Yesu Ea bogoi wa: legadolesi. Gode, ninia Olofosu Iasu, E da dilima, Ea hawa: hamomusa: defele, dilima liligi huluane imunu amola ninia Yesu Gelesuma madelagiba: le, Ea hanai hou huluane ninia dogo ganodini hamomu, da defea. Yesu Gelesu da eso huluane hadigiwane esalumu. Amaiba: le Ema nodonanumu da defea. Ama. (aiōn g165, aiōnios g166)
To bari Allahn salama, wanda ya tada babban makiyayin tumakin nan daga matattu, Ubangijinmu Yesu, ta wurin jinin madawwamin alkawari, (aiōnios g166)
ya kammala ku da dukan abu mai kyau domin ku aikata nufinsa. Bari yayi aiki a cikinmu wanda zai gamshe shi sosai. Ta wurin Yesu Almasihu, bari daukaka ta tabbata gare shi har abada. Amin. (aiōn g165)
22 Na fi dunu! Na dilima ha: giwane edegesa. Amo dogo denesisu sia: mae yolesili, gebewane nabima! Amo meloa na dilima dedene i da sedagadafa hame.
'Yan'uwa, yanzu dai ina karfafa ku, da ku jurewa takaitacciyar maganar karfafawar da na rubuto maku.
23 Louma gamane da ninia fi dunu, Dimodi, amo ea se iasu diasu logo doasi dagoi. E da hedolowane nama doaga: sea, na dili ba: la masea, e dili ba: ma: ne sigi misunu.
Ina so ku sani an saki dan'uwan mu Timoti, tare da shi zan zo in gan ku idan ya iso da sauri.
24 Dilia da ouligisu dunu amola Gode Ea fi dunu huluanema ninia asigi sia: adosima. Ninia fi dunu Idali soge ganodini da dilima asigi sia: adosisa.
Ku gaida shugabanninku dukka da kuma dukkan masu bada gaskiya. 'Yan'uwa daga can Italiya suna gaishe ku.
25 Gode da Ea hahawane dogolegele iasu dilima ima: ne na dawa: lala. Sia: Ama Dagoi
Bari alheri ya kasance tare daku dukka.

< Hibulu 13 >