< Ha:ga:iai 2 >

1 Hina Gode Ea sia: olelema: ne balofede dunu Ha: ga: iaima bu sia: i. Amo da ode afae amola oubi fesu amola eso21 amoga hamoi.
a ranar ashirin da ɗaya ga watan bakwai, maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Haggai cewa,
2 Hina Gode da Ea sia: Selababelema olelema: ne, balofede dunu Ha: ga: iaima adoi. Yuda ouligisu dunu, Yosiua (Gobele salasu dunu Ouligisu) amola dunu huluane ilima olelema: ne amane adoi,
“Ka yi magana da Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel wanda yake gwamna a Yahuda, da Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist, da kuma dukan raguwar mutane. Ka tambaye su ka ce,
3 “Dilia afaega da musa: Debolo diasu noga: idafa amo haboda: i dialebe ba: sula: ? Be wali dia da haboda: i ba: sala: ? Amo ba: loba: , hamedeidafa agoai ba: sa.
‘Wane ne a cikinku ya ragu da ya ga wannan gida a darajarsa ta dā? Yaya yake a gare ku a yanzu? Bai yi kamar a bakin kome ba, ko ba haka ba?
4 Be dilia huluane waha gogosia: iwane mae da: i dioi dialoma. Na da nini gilisili esalumuba: le, hawa: hamoma.
Amma yanzu ka ƙarfafa, ya Zerubbabel,’ in ji Ubangiji. ‘Ka ƙarfafa, ya Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist. Ku ƙarfafa, dukanku mutanen ƙasar,’ in ji Ubangiji, ‘ku yi aiki. Gama ina tare da ku,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
5 Dili Idibidi fisili, gadili ahoanoba, Na da eso huluane dili fidilalumu, amo Na dilima ilegele sia: i dagoi. Na da wali amola dili esala. Amaiba: le, mae beda: ma!” Hina Gode E da amane sia: i.
‘Wannan shi ne alkawarin da na yi da ku a lokacin da kuka fito daga Masar. Ruhuna kuwa yana tare da ku. Kada ku ji tsoro.’
6 Hina Gode da eno amane sia: i, “Fonobahadi aligili, Na da mu amola osobo bagade, (soge amola hano waeyabo) igumu.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ba da jimawa ba zan sāke girgiza sammai da kuma ƙasa, teku da busasshiyar ƙasa.
7 Na da fifi asi gala huluane wadela: lesimu. Amasea, fifi asi gala ilia gagui liligi huluane da Debolo Diasuga gaguli misi dagoi ba: mu. Amola Debolo Diasu da amoga nabamu.
Zan girgiza dukan al’ummai, marmarin kowace al’umma kuma zai taso, sa’an nan zan cika gidan nan da ɗaukaka,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
8 Osobo bagadega silifa amola gouli dialebe amo huluane da Na: fawane.”
‘Da zinariya da azurfa duka nawa ne,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
9 Hina Gode Bagadedafa da amane sia: i, “Debolo diasu gaheabolo gagui amo da musa: gagui amo baligili noga: idafa dialumu. Amola Na fi dunu bagade gagui agoane esaloma: ne, Na da ilima olofosu imunu.”
‘Ɗaukakar gidan nan na yanzu za tă fi ɗaukakar gidan nan na dā,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki. ‘A wannan wuri kuma zan ba da salama,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
10 Ode ageyadu, amola oubi sesege amola eso 24 amoga Da: liase da hina bagade esalu, amo esoga Hina Gode da balofede dunu Ha: ga: iai, ema eno adole i.
A ranar ashirin da huɗu ga watan tara, a shekara ta biyu ta mulkin Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Haggai cewa,
11 E amane sia: i, “Gobele salasu dunu ilima amane adole ba: ma,
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku tambayi firist abin da doka ta ce.
12 ‘Dunu afae da gobele salimusa: modale ligiagai hu a: i afae lale, ea abulaga mabione gaguli ahoasea, amola ea abulaga agi ga: gi o ha: i gobei, waini hano, olife susuligi o ha: i manu eno amo digilisisia, amo ha: i manu amola da hu defele modale ligiagai hamobela: ?” Gobele salasu dunu da amo adole ba: su nabalu, bu adole i, “Hame! Amo ha: i manu da hame modale ligiagai.”
Idan mutum yana riƙe da naman da aka keɓe a rigarsa, sa’an nan kuma wannan rigar ta taɓa burodi, ko dafaffen abinci, ko ruwan inabi, ko mai, ko kowane irin abinci, wannan zai sa abin yă zama tsarkake?’” Firistoci suka amsa, suka ce, “A’a.”
13 Amalalu, Ha: ga: iai da bu adole ba: i, “Dunu afae da bogoi da: i hodo digili ba: beba: le, fedege agoane nigima: madelai ba: sea, amola amo ha: i manu digili ba: sea, amo ha: i manu amola da nigima: madelai hamobela: ? Gobele salasu dunu da bu adole i “Ma! Amo ha: i manu da nigima: madelai dagoi ba: mu.”
Sa’an nan Haggai ya ce, “In mutumin da ya ƙazantar da kansa ta wurin taɓa gawa, ya taɓa wani daga cikin waɗannan abubuwa, za su ƙazantu?” Firistoci suka amsa, suka ce, “I, zai ƙazantu.”
14 Amalalu, Ha: ga: iai da amane sia: i, “Hina Gode da agoane sia: sa, ‘Amo hou dilia waha sia: i da Isala: ili dunu fi, amola ilia loboga hamoi liligi huluanedafa ea hou defele galu. Amaiba: le, liligi huluane ilia da oloda da: iya gobele salalebe da nigima: madelai dagoi ba: sa.’”
Sai annabi Haggai ya ce, “‘Haka yake da wannan mutane da kuma wannan al’umma a gabana,’ in ji Ubangiji. ‘Duk abin da suke yi da kuma dukan abin da suke miƙawa ƙazantattu ne.
15 Hina Gode da amane sia: sa, “Dilima hamoi hou amo dili ba: sala: ? Debolo diasu muni bu buga: le gagumusa: gala,
“‘Yanzu kuwa sai ku yi la’akari da wannan daga wannan rana zuwa gaba, ku tuna yadda al’amura suke kafin a ɗora wani dutse bisa wani a haikalin Ubangiji.
16 dilia gala: ine faili legei amoga ba: la asili, 200 gilogala: me dioi defei ba: musa: dawa: su be amomane 100 fawane ba: i. Dilia da waini hano 100 lida defei dimusa: dawa: i, be 40 lida defei fawane ba: i.
A lokacin, idan wani ya tafi wurin tsibin da zai auna mudu ashirin, sai yă iske mudu goma kawai. Idan kuma wani ya tafi wurin matse ruwan inabi don yă ɗebo lita hamsin, sai yă tarar da lita ashirin kawai.
17 Na da gia: i bagade fo, dilia ha: i manu liligi bione sesenema: ne fo iasi. Na da mugene amola dilia ha: i manu bugi wadela: musa: iasi. Be amomane dilia da Nama bu hame sinidigisu.
Na mai da aikin da kuka sha wahala kuka yi ya zama banza ta wurin saukar da burtuntuna, da fumfuna, da ƙanƙara, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,’ in ji Ubangiji.
18 Wali esoha da 24 amola oubi sesege amoga da Debolo diasu bai fa: i amo wali esoga huluane dagoi ba: sa. Waha winini adi hamoma: beyale, ba: ma!
‘Daga wannan rana zuwa gaba, wato, rana ta ashirin da huɗu ga watan tara, ku lura da ranar da aka kafa harsashin haikalin Ubangiji. Ku lura da kyau.
19 Be amomane wali ga da ebelei dagoi, amola figi ifa, bomegala: nede ifa (goaba agoai), amola olife ifa amola fage hame legei gala, be waha winini Na dilima hahawane dogolegele fawane hamomu.
Akwai sauran irin da ya rage a rumbu? Har yanzu, kuringar inabi da itacen ɓaure, rumman da itacen zaitun ba su ba da’ya’ya ba tukuna. “‘Amma daga wannan rana zuwa gaba zan sa muku albarka.’”
20 Amo eso afae amoga (eso 24 amola oubi sesege) Hina Gode da Ha: ga: iai ema sia: eno, Selababele (Yuda eagene ouligisu dunu) amoma adosima: ne amane adoi, “Na da mu amola osobo bagade igumu gala.
Maganar Ubangiji ta zo wa annabi Haggai sau na biyu a rana ta ashirin da huɗu ga wata cewa,
“Ka faɗa wa Zerubbabel gwamnan Yahuda cewa zan girgiza sammai da ƙasa.
22 Na da fifi asi gala huluane amola ilia gasa wadela: lesimu. Na da sa: liode amola genonesisu dunu delegili fasili, bobaeyoi ba: mu. Hosi da bogogia: mu amola ili da: iya fila heda: i dunu da ili gobele fane legemu.
Zan hamɓarar da gadajen mulki in kuma ragargaza ƙarfin ƙasashen al’ummai. Zan tumɓuke kekunan yaƙi da mahayansu; dawakai da mahayansu za su mutu, kowane ta wurin takobin ɗan’uwansu.
23 Amo esohaga, Na da di, Selababele, Na hawa: hamosu dunu, Na da di oule masunu, di da Na Dio: ba: le, ouligisu hou hamoma: ne ilegemu. Bai di fawane Na ilegei dagoi.” Hina Gode Bagadedafa da sia: i dagoi. Sia: Ama Dagoi
“‘A wannan rana,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki, ‘Zan ɗauke ka, bawana Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel,’ in ji Ubangiji, ‘in kuma maishe ka kamar zoben hatimi, gama na zaɓe ka,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”

< Ha:ga:iai 2 >