< Ha:bagage 2 >

1 Na da na sosodo aligisu diasu gagagula heda: i amoba: le heda: le, Hina Gode da nama adi hamoma: ne sia: ma: bela: le amola na Ema egane sia: ne iasu dabe adi sia: ma: bela: le ouligimu.
Zan tsaya wurin tsarona in kuma zauna a kan katanga; zan jira in ga abin da zai ce mini, da kuma wace amsa zan bayar ga wannan kuka.
2 Hina Gode da nama dabe agoane adole i, “Na dima dabe adole iabe amo laga osoboga hamoi da: fe amo da: iya, dunu ilia hedolodafa ba: le dawa: ma: ne, noga: ledafa dedema.
Sa’an nan Ubangiji ya amsa ya ce, “Ka rubuta wannan ru’uya ka bayyana ta a fili a kan alluna don mai shela yă ruga da ita, yă kai.
3 Dedema fawane! Bai Na ilegei eso da wali hame doaga: i. Be amo eso da hedolo doaga: mu amola na dima olelemu liligi da dafawane doaga: mu. Dilia da amo ea misunu da gebewane misunu dawa: mu. Be amo doaga: ma: ne ouligima! Amo hou da dafawanedafa doaga: mu amola dulilamu da hamedei.
Gama ru’uyar tana jiran ƙayyadadden lokaci; tana zancen ƙarshe kuma ba za tă zama ƙarya ba. Ko da ka ga kamar tana jinkiri, ka jira ta; lalle za tă zo, ba za tă makara ba.
4 Sia: ne iasu da agoane, ‘Wadela: i hamosu dunu da hame fifi ahoanumu. Be moloidafa dunu da fifi ahoanumu. Bai ilia da mae fisili, Godema dafawaneyale dawa: sa.’”
“Duba, abokin gāba ya cika da ɗaga kai; sha’awarsa ba daidai ba ce, amma mai adalci zai rayu ta wurin bangaskiyarsa,
5 Bagade gagui hou da ogogosu agoane. Uwasu dunu da gasa fili, helefisu hame dawa: Ilia da bogosu defele-sadisu hame dawa: Amaiba: le, ilisu gagumusa: , fifi asi gala hasalili, mae fisili, eno amola eno agoane hasalimusa: ahoa. (Sheol h7585)
ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol h7585)
6 Dunu amo da enoga hasanasi ilia da ilima hasanasi dunu ilima ilia higale ba: su hou olemu. Ilia da amane sia: mu, “Dilia da eno dunu ilia liligi amo udigili lasa. Be dilia da wadela: lesi dagoi ba: mu. Habowali seda dilia da dunu amo da dilima dabe imunu gala, amo hedolo ima: ne gasa fili lamusa: logema: bela: ?”
“Dukansu ba za su yi masa tsiya, suna yin masa ba’a da dariya ba, suna cewa, “‘Kaito ga wannan wanda ya tara wa kansa kayan sata ya kuma wadatar da kansa da kayan ƙwace! Har yaushe wannan abu zai ci gaba?’
7 Be amo esoga, dilia da hame dawa: amoga, dilia gagui huluane da fisi dagoi ba: mu amola eno dunu da dilima muni bu baligiliwane lama: ne dilima imunu. Ilia da nedigili, dima doagala: musa: masea, amola dilia da beda: ga yagugumu. Ilia da dilia liligi huluane samogele lamu.
Masu binka bashi ba za su taso maka nan da nan ba? Ba za su farka su sa ka fargaba ba? Ta haka ka zama ganima a gare su.
8 Dilia da fifi asi gala bagohame ilima doagala: le, ilia liligi samogele lai. Amaiba: le, amo fifi asi gala fi dunu hame bogoi esalebe da wa: legadole, dilima doagala: le, dilia liligi samogele lamu. Bai dilia da dunu bagohame medole legei, amola dilia da soge amola moilai bai bagade bagohame wadela: lesili, amo ganodini esalu dunu medole legei dagoi.
Domin ka washe al’ummai masu yawa, mutanen da suka rage za su washe ka. Domin ka zub da jinin mutane; ka hallaka ƙasashe, da birane, da kuma kowa da yake cikinsu.
9 Dili da gugunufinisi dagoi ba: mu! Dili da dilia sosogo fi bagade gaguiwane esaloma: ne, gasa fili, gegene nimi sa: ili, inia ea liligi doagala: le lai. Dili da dilia fifi lasu amo hahawane amola gaga: iwane hamomusa: dawa: i galu.
“Kaito ga wanda ya gina masarautarsa da ƙazamar riba don yă kafa sheƙarsa can bisa, don yă tsere wa zama kango!
10 Be dili da agoane ilegeiba: le, dilia sosogo fi da gogosiasu lai dagoi. Dili da fifi asi gala bagohame gugunufinisibiba: le, dilia fifi asi da gugunufinisi dagoi ba: mu.
Ka ƙulla lalacin mutane masu yawa, ta haka ka kunyatar da gidanka ka kuma hallaka ranka.
11 Igi dobea damana amolawane da dilima higale welala, amola sa di da amo wesu gobagala: mu.
Duwatsun katanga za su yi kuka, ginshiƙan katako kuma za su amsa.
12 Dili da wadela: lesi dagoi ba: mu! Dili da wadela: i hamosu bai amo da: iya moilai bai bagade gagui, amola amo moilai bai bagade gaguluba, fane legesu hou fawane hamonanu.
“Kaiton mutumin da ya gina birni da jinin da ya zubar ya kuma kafa gari ta wurin mugun aiki!
13 Dili da fifi asi gala bagohame hasali dagoi. Amola amo fifi asi gala dunu da udigili hawa: hamonanebeba: le, gufia: i dagoi ba: i. Ilia gagui huluane da laluga nei dagoi. Hina Gode Bagadedafa da amo hou huluane hamoi dagoi.
Ba Ubangiji Maɗaukaki ne ya ƙudura cewa wahalar mutane ta zama mai kawai don wuta ba, cewa al’ummai su gajiyar da kansu a banza ba?
14 Be hano wayabo bagade da hano amoga nabai, amo defele, osobo bagade fifi asi gala huluanedafa da Hina Gode Ea hadigi hou dawa: su, amoga nabai ganumu.
Gama duniya za tă cika da sanin ɗaukakar Ubangiji, yadda ruwaye suka rufe teku.
15 Dili da wadela: lesi dagoi ba: mu! Dili da ougi bagadeba: le, dilia na: iyado fifi lai amo gogosiama: ne amola fonobonesima: ne hamoi dagoi. Dilia hamobeba: le, ilia da adini ba: i dunu defele, feloale asi.
“Kaito wanda ya ba wa maƙwabtansa abin sha, yana ta zubawa daga salkan ruwan inabi har sai sun bugu, don dai yă ga tsiraicinsu.
16 Dili amolawane da dilima nodosu fisili, gogosiasu amoga dedeboi dagoi ba: mu. Dili dilisu da adini nanu, feloale masunu. Dili da dunu enoma, se dabe bagadedafa i. Amo se iasu defele, Hina Gode da dilima se dabe imunu. Amola dilima nodosu da afadenene, dilima gogosiasu fawane ba: mu.
Za ka cika da kunya a maimakon ɗaukaka. Yanzu lokacinka ne! Kai ma ka sha, a kuma tone asirinka! Gama kwaf na hannun daman Ubangiji yana zuwa kewaye da kai, abin kunya kuma zai rufe darajarka.
17 Dili da Lebanone iwila abusa: i dagoi. Wali dili da hedofai dagoi ba: mu. Dili da Lebanone iwilaga ohe fi fane legei. Wali sigua ohe fi da dilima doagala: beba: le, dili da baligili beda: mu. Bai dili da fane legesu hou bagade hamoi dagoi, amola osobo bagade fifi asi gala dunu ilima, amola ilia moilai bai bagade amoma gegene nimi sa: i dagoi.
Ɓarnar da ka yi wa Lebanon zai komo kanka, kuma hallakar dabbobin da ka yi zai sa dabbobi su tsorata ka. Gama ka zub da jinin mutum; ka hallaka ƙasashe, da birane, da kuma kowa da yake cikinsu.
18 Loboga hamoi ‘gode’ da hamedei liligi. Osobo bagade dunu fawane da amo liligi hamosa. Amola amo liligi da ogogosu fawane olelesa. Amo liligi ea hahamosu dunu da e dafawaneyale dawa: sea, amo da e fidima: bela: ? Hame mabu! Amo ogogosu ‘gode’ liligi da sia: mu hamedei.
“Ina amfanin gunki da mutum ne ya sassaƙa? Ko siffar da take koyar da ƙarya? Gama wanda ya yi shi yana dogara ne ga halittarsa; ya yi gumakan da ba sa magana.
19 Dili da wadela: lesi dagoi ba: mu! Dili da ifa daba: amoma, “Nedigima!” sia: sa. Amola gele sua: i amoma, “Wa: legadoma!” sia: sa. Loboga hamoi ogogosu ‘gode’ da dilima liligi afae olelemu defele ganabela: ? Hame mabu! E da silifa amola gouli amoga dedeboi dagoi. Be amo ganodini esalusu da hame ba: sa.
Kaito wanda ya ce da katako, ‘Rayu!’ Ko kuwa dutse marar rai, ‘Farka!’ Zai iya bishewa ne? An dalaye shi da zinariya da azurfa; ba numfashi a cikinsa.”
20 Hina Gode da Ea Hadigi Debolo Diasu ganodini esala. Osobo bagade fifi asi gala dunu huluane da Ea midadi ouiya: le amola asabole esaloma: mu.
Amma Ubangiji yana a cikin haikalinsa mai tsarki; bari dukan duniya tă yi shiru a gabansa.

< Ha:bagage 2 >