< Mui 9 >

1 Amalalu, Gode da Nowa: amola ea manolali ilima hahawane dogolegele sia: i. E amane sia: i, “Dilia mano bagohame lama. Dilia mano da osobo bagade soge huluane nabamu da defea.
Sa’an nan Allah ya sa wa Nuhu da’ya’yansa maza albarka, yana ce musu, “Ku haifi’ya’ya, ku ƙaru, ku kuma cika duniya.
2 Ohe fi, sio fi amola menabo fi amola esalebe fi amo da osoboba: le ahoa, ilia huluane da dilima beda: mu. Dilia da ohe fi huluane ilima hinawane esalumu.
Dukan namun jeji da dukan tsuntsayen sama da kowace halitta mai rarrafe a ƙasa, da dukan kifayen teku, za su riƙa jin tsoronku, suna fargaba. An sa su a cikin hannuwanku.
3 Na da musa: dadami fawane dilima ha: i moma: ne i dagoi. Be wali, dilia da amo ohe, sio amola menabo fi liligi huluane manu da defea. Na da amo huluane dili ha: i moma: ne iaha.
Kome da yake da rai wanda yake tafiya, zai zama abincinku. Kamar yadda na ba ku kowane irin ganye, haka na ba ku kome da kome.
4 Be ha: i manu afadafa da dilima sema gala. Hu amo ganodini maga: me dialebe ba: sea, mae moma. Maga: me amo ganodini da esalusu gala. Amaiba: le, Na da amo liligi mae moma: ne sema ilegei.
“Akwai abu ɗaya da ba za ku ci ba, wato, nama wanda jininsa yake cikinsa tukuna.
5 Nowa dunu da dunu eno fane legesea da se iasu ba: mu. Ohe fi da dunu fane legesea, amoma se iasu ima: ne, fane legema.
Game da jinin ranka kuwa lalle zan bukaci lissafi. Zan bukaci lissafi daga kowane dabba. kuma daga kowane mutum, shi ma zan bukaci lissafi game da ran ɗan’uwansa.
6 Osobo bagade dunu ilia da Gode Ea hou agoane hamoi dagoi. Amaiba: le, osobo bagade dunu da eno dunu fane legesea, amo dunu ema se iasu da eno osobo bagade dunu amoga fane legemu.
“Duk wanda ya zub da jinin mutum, ta hannun mutum za a zub da jininsa; gama a cikin siffar Allah ne, Allah ya yi mutum.
7 Dilia mano bagohame osobo bagade nabama: ne lama.
Amma ku, ku yi ta haihuwa, ku ƙaru; ku yaɗu a duniya, ku yi yawa a bisanta.”
8 Amalalu, Gode da Nowa: amola ea mano ilima amane sia: i,
Sai Allah ya ce wa Nuhu da’ya’yansa,
9 “Na gousa: su Na da dilima amola diligaga fa: no lalelegemu mano dilima ilegesa.
“Yanzu na kafa alkawarina da ku da zuriyarku a bayanku,
10 Na da dilima amola esalebe liligi huluane, ohe fi amola sio fi - huluane amo dusagaiga gaga: i, amoma Na gousa: su hamosa.
da kowace halitta mai rai wadda ta kasance tare da kai; wato, tsuntsaye da dabbobin gida da kuma dukan namun jeji, duk dai iyakar abin da ya fita daga jirgin; wato, kowane mai rai na duniya.
11 Na gousa: su dilima da amo sia: ganodini gala. Hano bagade da esalebe liligi huluane bu hame fane legemu. Hano bagade da osobo bagade bu hame gugunufinisimu.
Na kafa alkawarina da ku, ba za a ƙara hallaka dukan rayuka da ambaliyar ruwa ba; ba za a ƙara yin ambaliya don a hallaka duniya ba.”
12 Wali na eso huluane dialumu gousa: su dilima amola esalebe liligi huluane amoma Na da dawa: digima: ne olelesu imunu.
Allah ya kuma ce, “Wannan ita ce alamar alkawarin da na yi tsakanina da ku, da kowace halitta tare da ku; alkawari na dukan zamanai masu zuwa.
13 Na da mu mobi ganodini dadi agoane (sona: ni) legemu. Amo da Na osobo bagadega gousa: su dawa: ma: ne agoane dawa: digima: ne olelesu gala.
Na sa bakan gizona cikin gizagizai, shi ne kuwa zai zama alamar alkawari tsakanina da duniya.
14 Na da mu amo mu mobiga dedebosea, amola dilia da sona: ni sisiga: i ba: sea,
Duk sa’ad da na kawo gizagizai a bisa duniya, bakan gizo kuma ya bayyana a ciki gizagizan,
15 Na da Na musa: dafawane sia: bu dawa: mu. Amo da osobo bagadega esalebe liligi huluane medoma: ne, hano bagade da bu hamedafa misunu.
zan tuna da alkawari tsakanina da ku da kuma dukan halittu masu rai na kowane iri. Ruwa ba zai sāke yin ambaliyar da za tă hallaka dukan masu rai ba.
16 Sona: ni da mu mobi ganodini ba: sea, Na da Na eso huluane mae mugululi gousa: su Na da esalebe liligi osobo bagadega esala hamoi, amo bu dawa: ma.
Duk sa’ad da bakan gizo ya bayyana cikin gizagizan, zan gan shi in kuma tuna da madawwamin alkawari tsakanin Allah da dukan halittu masu rai, na kowane iri a duniya.”
17 Na da osobo bagadega esalebe liligi huluane ilima dafawane ilegele sia: i amo dawa: digima: ne olelesu da amo.”
Saboda haka Allah ya ce wa Nuhu, “Wannan ita ce alamar alkawarin da na kafa tsakanina da dukan masu rai a duniya.”
18 Nowa: egefe udiana amo dusagaiga gadili asi da Sieme, Ha: me amola Ya: ifede. (Ha: me da Ga: ina: ne ea eda.)
’Ya’yan Nuhu maza, waɗanda suka fito daga cikin jirgi, su ne, Shem, Ham da Yafet. (Ham shi ne mahaifin Kan’ana.)
19 Nowa: ea mano udiana da osobo bagade esalebe fi osobo bagadega afagogoi, amo huluane ilima aowalali esalu.
Waɗannan su ne’ya’yan Nuhu maza uku, daga gare su ne kuma duniya za tă cika da mutane.
20 Nowa: da ifabi ouligisu dunu. E da degabo osobo bagadega waini efe sagasu.
Nuhu, mutumin ƙasa, shi ne farko da ya fara yin gonar inabi.
21 E da waini hano nanu, feloai ba: i. Amalalu, e da abula gisa: le, da: i nabadowane ea abula diasu ganodini dialu.
Sa’ad da ya sha ruwan inabin ya kuwa bugu, sai ya kwanta tsirara cikin tentinsa.
22 Ha: me (Ga: ina: ne eda) da ea eda da: i nabado ba: i dagoi. E gadili asili, amo hou ea ola Sieme amola Ya: ifede elama olelei.
Ham, mahaifin Kan’ana ya ga tsiraici mahaifinsa, ya kuma faɗa wa’yan’uwansa biyu a waje.
23 Be Sieme amola Ya: ifede da abula lale, ela gida amoga ligisili bagidiliwane misini, Nowa: ea da: i nabado dedeboi dagoi. Ela da Nowa: ea da: i nabado mae ba: ma: ne, ela odagi ga ba: legale misi.
Amma Shem da Yafet suka ɗauki mayafi, suka shimfiɗa a kafaɗarsu, sa’an nan suka shiga suna tafiya da baya har zuwa inda mahaifinsu yake kwance, suka rufe tsiraicinsa. Suka kau da fuskokinsu domin kada su ga tsiraicin mahaifinsu.
24 Nowa: da bu wa: legadole, adini ba: i bu hedofai ba: i. E da Ha: me (Ga: ina: ne eda) amo ea hou nabi dagoi.
Sa’ad da Nuhu ya farka daga buguwarsa ya kuma gane abin da ƙarami ɗansa ya yi,
25 E amane sia: i, “Ga: ina: ne amoma da gagabui aligi dagoi. E da ea yolalali ilia udigili hawa: hamosu dunu esalumu.
sai ya ce, “Kan’ana la’ananne ne, zai zama bawa mafi ƙanƙanta ga’yan’uwansa.”
26 Gode da Sieme ea Hina Gode! Godema hahawane dogolegele nodoma! Ga: ina: ne da Sieme ea udigili hawa: hamosu dunu esaloma: mu.
Ya kuma ce, “Albarka ta tabbata ga Ubangiji Allah na Shem! Bari Kan’ana yă zama bawan Shem.
27 Gode da Ya: ifede ea fi bu bagade heda: ma: ne fidimu da defea. Ya: ifede da Sieme ea abula diasu gilisisu ganodini esalumu da defea. Amola Ga: ina: ne da Ya: ifede ea udigili hawa: hamosu dunu esaloma: mu.”
Allah yă ƙara fāɗin ƙasar Yafet; bari Yafet yă zauna a tentunan Shem, bari kuma Kan’ana yă zama bawansa.”
28 Hano bagade amo misini, fa: no Nowa: da ode 350 eno esalu.
Bayan ambaliyar, Nuhu ya yi shekaru 350.
29 Amalalu, e bogoi. E da ode 950 agoane esalu bogoi.
Gaba ɗaya dai, Nuhu ya yi shekara 950, sa’an nan ya mutu.

< Mui 9 >