< Mui 33 >
1 Ya: igobe da Iso amola dunu 400 agoane logoga ahoanebe ba: i. Amaiba: le, e da ea mano huluane afafane, Lia, La: isele amola ea gidisedagi uda aduna, amo ouligima: ne ilima i.
Yaƙub ya ɗaga ido ke nan, sai ga Isuwa yana zuwa tare da mutanensa ɗari huɗu; saboda haka sai ya rarraba’ya’yan wa Liyatu, Rahila da kuma matan nan biyu masu hidima.
2 E da gidisedagi uda amola ela mano bisimusa: asunasili, Lia amola ea mano fa: no, amola fa: nodafa La: isele amola Yousefe amola asunasi.
Ya sa matan nan biyu masu hidima da’ya’yansu a gaba, Liyatu da’ya’yanta biye, sa’an nan Rahila da Yusuf a baya.
3 Ya: igobe da bisili, ea ola gadenene doaga: loba, fesuale agoane osoboga begudui.
Shi kansa ya sha gabansu, ya rusuna har ƙasa sau bakwai, kafin ya kai kusa da inda ɗan’uwansa Isuwa yake.
4 Be Iso da hehenane, Ya: igobe ouga: ne nonogoi. Ela da bagadewane dinanu.
Amma Isuwa ya ruga a guje ya sadu da Yaƙub ya rungume shi; ya faɗa a wuyansa ya sumbace shi. Suka kuma yi kuka.
5 Iso da ba: le ga: le, uda amola mano ba: beba: le, amane sia: i, “Amo dima sigi maha da nowala: ?” Ya: igobe da bu adole i “Ada! Amo da mano, Gode da nama hahawaneba: le nama i.”
Sa’an nan Isuwa ya ɗaga ido ya ga mata da’ya’ya. Ya yi tambaya, “Su wane ne waɗannan tare da kai?” Yaƙub ya amsa, “Su ne’ya’yan da Allah cikin alheri ya ba bawanka.”
6 Amalalu, gidisedagi uda aduna amola ela mano da misini begudui.
Sai matan nan biyu masu hidima da’ya’yansu suka matso kusa suka durƙusa.
7 Amalalu Lia amola ea mano misini amola fa: no Yousefe amola La: isele da misini, huluane da begudui.
Biye da su, Liyatu da’ya’yanta suka zo suka rusuna. A ƙarshe duka, sai Yusuf da Rahila suka zo, su ma suka rusuna.
8 Iso da amane adole ba: i, “Be amo gilisisu eno da nama misi. Amo da adila: ?” Ya: igobe da bu adole i, “Amo da di hahawane ba: ma: ne, na da asunasi.”
Isuwa ya yi tambaya, “Me kake nufi da dukan abubuwan nan da na sadu da su ana korarsu?” Sai Yaƙub ya ce, “Don in sami tagomashi a idanunka ne, ranka yă daɗe.”
9 Be Iso da amane sia: i, “Be na da defele gagui gala. Dia liligi di fawane gaguma!”
Amma Isuwa ya ce, “Na riga na sami abin da ya ishe ni, ɗan’uwana. Riƙe abin da kake da shi don kanka.”
10 Be Ya: igobe da amane sia: i, “Di da na hou hahawane ba: sea, na udigili hahawane iasu lalegaguma. Amo na da dima ha: giwane edegesa. Bai di da na hahawane ba: beba: le, dia odagi da nama Gode Ea odagi agoane ba: sa.
Sai Yaƙub ya ce, “A’a, ina roƙonka, in na sami tagomashi a idanunka, sai ka karɓi wannan kyautai daga gare ni. Gama ganin fuskarka kamar ganin fuskar Allah ne, yanzu da ka karɓe ni da farin ciki.
11 Gode da nama asigiba: le, nama bagade i dagoi. Na da sadiba: le, amo hahawane udigili iasu di lalegaguma.” Ya: igobe da ha: giwane sia: beba: le, Iso da ea iasu lai.
Ina roƙonka ka karɓi kyautar da aka kawo maka, gama Allah ya yi mini alheri kuma ina da kome da nake bukata.” Ganin yadda Yaƙub ya nace, sai Isuwa ya karɓa.
12 Amalalu, Iso da amane sia: i, “Defea! Hadiga! Ani liligi momagele, ahoa: di! Na da dili bisili masunu.”
Sa’an nan Isuwa ya ce, “Bari mu tafi, zan yi maka rakiya.”
13 Be Ya: igobe da bu adole i, “Di dawa: ! Mano ilia da gasa hame galebe amola sibi, eno lai gebo fi amola ilia mano na da dawa: lala. Eso afaiwane ninia amo gasawane sefasisia, ilia huluane bogogia: mu.
Amma Yaƙub ya ce masa, “Ranka yă daɗe, ka san cewa’ya’yan ƙanana ne, dole in lura da tumaki da shanun da suke shayar da jariransu. In aka kore su da gaggawa a rana guda kaɗai, dukan dabbobin za su mutu.
14 Di bisili masa. Na da gebewane fa: no bobogemu. Na da ilia gasa defele, lai gebo fi amola mano oule asili, Idome diasuga dima bu gilisimu.”
Saboda haka bari ranka yă daɗe yă sha gaban bawansa, ni kuma in tafi a hankali bisa ga saurin abin da ake kora a gabana da kuma saurin’ya’yan, sai na iso wurinka ranka yă daɗe, a Seyir.”
15 Iso da bu sia: i, “Amasea na da na dunu mogili di ouligima: ne yolesimu.” Be Ya: igobe da bu adole i, “Mae dawa: ma! Na hanai da di da nama asigisa amo fawane hanai!”
Sai Isuwa ya ce, “To, bari in bar waɗansu mutanena tare da kai.” Yaƙub ya ce, “Amma me ya sa za ka yi haka? Bari dai in sami tagomashi a idanunka ranka yă daɗe.”
16 Amalalu, amo esoga, Iso da Idome sogega doaga: musa: asi.
Saboda haka a wannan rana Isuwa ya kama hanyar komawa zuwa Seyir.
17 Be Ya: igobe da Sagode sogega asili, diasu gagui. Amola ea lai gebo golama: ne, diasu eno gaguli gagai. Amaiba: le, ilia amo diasuga Sagode dio asuli.
Yaƙub kuwa, ya tafi Sukkot, inda ya gina wuri domin kansa, ya kuma yi bukkoki domin dabbobinsa. Shi ya sa aka kira wurin Sukkot.
18 Ya: igobe da Mesoubouda: imia sogega buhagiloba, e da hahawane Siegeme moilai bai bagade (Ga: ina: ne soge amo ganodini) amoga doaga: loba, e da sogebi Siegeme moilai bai bagade gadenene amoga ea abula diasu gilisisu gagui galu.
Bayan Yaƙub ya zo daga Faddan Aram, ya iso lafiya a birnin Shekem a Kan’ana, ya kuma kafa sansani a ƙofar birni.
19 E da amo ifabi sogebi bidi lama: ne, Ha: imo (Siegeme eda) amo egaga fi ilima silifa muni fage 100 amoga bidi lai.
Ya sayi fili daga’ya’yan Hamor maza, mahaifin Shekem inda ya kafa tentinsa, a bakin azurfa ɗari.
20 Amoga e da oloda hamoi. Amo oloda e da dio asuli amo Ele Elouhe (Isala: ili fi ilia Gode Ea Dio).
A can ya kafa bagade ya kuma kira shi El Elohe Isra’ila.