< Mui 29 >

1 Ya: igobe da asili, eso maba la: idi soge amoga asi.
Sa’an nan Yaƙub ya ci gaba da tafiyarsa har ya kai ƙasar mutanen gabashi.
2 E da hano nasu uli dou gisi soge ganodini diala, amoga doaga: i. Amo uli dogoi gadenene, sibi gilisisu udiana dialebe ba: i. Sibi gilisisu da amo uli dogoiga hano nasu. Uli dogoi da gele bagadega ga: i dagoi.
A can ya ga rijiya a jeji da garkuna uku na tumaki kwance kusa da ita, gama a wannan rijiya ce ake shayar da garkuna. Dutsen da ake rufe bakin rijiyar mai girma ne.
3 Hou da agoane galu. Sibi gilisisu da uli dogoiga doaga: laloba, sibi ouligisu dunu da gele bagade amo bebesole, hano nasu amo sibima olelesu. Hano nanu, sibi ouligisu da uli dogoi gele bagadega bu ga: su.
Sa’ad da dukan garkuna suka taru a can, sai makiyayan su gungurar da dutsen daga bakin rijiyar su shayar da tumaki. Sa’an nan su mai da dutsen a wurinsa a bakin rijiya.
4 Ya: igobe da sibi ouligisu dunuma amane adole ba: i, “Dilia da habidili misibila: ?” Ilia da bu adole i, “Ninia da Halane soge dunu.”
Yaƙub ya tambayi makiyayan ya ce, “’Yan’uwa, ina kuka fito?” Suka amsa, “Mu daga Haran ne.”
5 E da bu adole ba: i, “Dilia da La: iba: ne, Na: iho ea aowa amo dawa: bela: ?” “Ma! Ninia dawa: !” ilia amane sia: i.
Sai ya ce musu, “Kun san Laban, jikan Nahor?” Suka amsa, “I, mun san shi.”
6 Ya: igobe amane adole ba: i, “E da hahawane esalabala?” Ilia bu adole i, “E da hahawane esala! Ba: ma! Idiwi La: isele, La: iba: ne ea uda mano a: fini da ea sibi gilisisu oule manebe goea!”
Sa’an nan Yaƙub ya tambaye su, “Yana nan lafiya?” Suka ce, “I, yana lafiya, ga ma’yarsa Rahila tafe da tumaki.”
7 Ya: igobe da amane sia: i, “Wali da esomogoa fawane. Amaiba: le, sibi amo diasuga gilisimu da hamedei. Dilia sibi ilima hano dili ianu, bu gisi sogega oule masunu da defea.”
Ya ce, “Duba har yanzu da sauran rana da yawa, lokaci bai kai na tara garkuna ba. Ku shayar da tumaki ku mai da su wurin kiwo.”
8 Ilia da bu adole i, “Amai da hame hamomu! Sibi gilisisu huluane da doaga: sea fawane, ninia da gele bagade bebesole, sibi ilima hano dili imunu.”
Suka amsa suka ce, “Ba za mu iya ba, sai dukan garkunan sun taru, aka kuma gungurar da dutsen daga bakin rijiyar. Sa’an nan za mu shayar da tumakin.”
9 Ya: igobe da ilima sia: daloba, La: isele da ea sibi gilisisu oule misini, doaga: i dagoi.
Tun yana cikin magana da su, sai ga Rahila ta zo da tumakin mahaifinta, gama ita makiyayyiya ce.
10 Ya: igobe da La: isele amo ea daiya La: iba: ne ea sibi oule manebe ba: loba, e da hano nasu uli dogoi amoga asili, gele bebesole, sibi ilima hano dili i.
Sa’ad da Yaƙub ya ga Rahila’yar Laban, ɗan’uwan mahaifiyarsa, da tumakin Laban, sai ya tafi ya gungurar da dutsen daga bakin rijiyar, ya kuma shayar da tumakin kawunsa.
11 Amalalu, e da La: isele amo nonogoi, amola hahawane bagadeba: le, dinanu.
Sa’an nan Yaƙub ya sumbaci Rahila, ya kuma ɗaga murya ya yi kuka.
12 E da La: iselema amane adole i, “Na da dia ada esoa: bi, Lebega ea mano.” La: isele da ea ada amo adomusa: hehenane asi.
Ya riga ya faɗa wa Rahila cewa shi dangin mahaifinta ne kuma ɗan Rebeka. Saboda haka ta ruga da gudu ta faɗa wa mahaifinta.
13 La: iba: ne da esoa: bi Ya: igobe misi dagoi amo nababeba: le, hehenane, ema doaga: le, nonogone, hi diasuga oule asi. Ya: igobe da ea hou huluane ema olelei.
Nan da nan, da Laban ya sami labari game da Yaƙub, ɗan’yar’uwarsa, ya gaggauta yă sadu da shi. Sai ya rungume shi ya sumbace shi, ya kuma kawo shi gidansa, a can kuwa Yaƙub ya faɗa masa dukan waɗannan abubuwa.
14 Amalalu, La: iba: ne da amane sia: i, “Dafawane! Di da na fi dunu maga: me afae amoga hamoi.” Ya: igobe da oubi afae amoga ea diasuga esalu.
Sa’an nan Laban ya ce masa, “Kai nama da jinina ne.” Bayan Yaƙub ya zauna da shi na wata guda cif,
15 La: iba: ne da Ya: igobema amane sia: i, “Di da na fi dunuba: le na hawa: hamosu udigili hamomu da defea hame galebe. Di da bidi habodayane lama: bela: ?”
sai Laban ya ce masa, “Don kawai kai dangina ne na kusa, sai kawai ka yi mini aiki a banza? Faɗa mini abin da albashinka zai zama.”
16 La: iba: ne da uda mano aduna esala. Magobo mano da Lia amola eno da La: isele.
Laban dai yana da’ya’ya mata biyu; sunan babbar Liyatu, sunan ƙaramar kuwa Rahila.
17 Lia ea si da gasa hame galu. Be La: isele ea da: i hodo da noga: iwane ba: i.
Liyatu tana da raunannun idanu, amma Rahila dai tsarinta yana da kyau kuma kyakkyawa ce.
18 Ya: igobe da La: iselema bagade magesa: i. Amaiba: le e da La: iba: nema amane sia: i, “Na da La: isele amo lamusa: , ode fesuale dima hawa: hamomu da defeala: ?”
Yaƙub ya ƙaunaci Rahila, sai ya ce, “Zan yi maka aiki na shekaru bakwai domin ƙaramar’yarka Rahila.”
19 La: iba: ne da bu adole i, “Na da dunu enoma imunu higa: i. Dima fawane imunu. Nama ouesaloma!”
Laban ya ce, “Ya fi kyau in ba ka ita, da in ba wani mutum dabam. Zauna tare da ni.”
20 Ya: igobe da ode fesuale La: isele lama: ne hawa: hamosu. E da ema bagade asigiba: le, amo ode da eso bagahame defele ba: i.
Saboda haka Yaƙub ya yi bauta shekaru bakwai domin a ba shi Rahila, amma shekarun suka zama kamar’yan kwanaki ne kawai gare shi saboda ƙaunar da yake mata.
21 Amalalu, Ya: igobe da La: iba: nema amane sia: i, “Na ode da gidigi dagoi. Na da dia mano lamu galebe.”
Sa’an nan Yaƙub ya ce wa Laban, “Ba ni matata. Lokacina ya cika, ina kuma so in kwana da ita.”
22 Amaiba: le, La: iba: ne da uda lasu lolo Nasu bagade hamoi. E da dunu huluane misa: ne sia: i.
Saboda haka Laban ya tara dukan mutanen wurin, ya yi biki.
23 Be gasia, e da La: isele fisili, Lia amo Ya: igobema oule misi. Amalalu, Ya: igobe da Lia amo gilisili golai.
Amma da yamma ta yi, sai ya ɗauki’yarsa Liyatu ya ba da ita ga Yaƙub, sai Yaƙub ya kwana da ita.
24 (La: iba: ne da ea udigili hawa: hamosu a: fini Siliba amo Lia hi hawa: hamomusa: gini i dagoi.)
Laban kuma ya ba da baranyarsa Zilfa wa’yarsa tă zama mai hidimarta.
25 Golale hahabe, Ya: igobe da uda da ema gilisili golai da La: isele hame be Lia ba: i. E da La: iba: nema asili amane sia: i, “Di da abuli amo hou nama hamobela: ? Na da La: isele lamusa: hawa: hamoi dagoi. Di da abuliba: le nama ogogobela: ?”
Sa’ad da safiya ta yi, sai ga Liyatu! Saboda haka Yaƙub ya ce wa Laban, “Mene ne ke nan ka yi mini? Na yi maka bauta domin Rahila, ba haka na yi ba? Don me ka ruɗe ni?”
26 La: iba: ne da bu adole i, “Ninia hou guiguda: da ninia magobo uda mano bisili dunuga lama: ne iaha. Fa: no eno uda mano iaha.
Laban ya amsa, “Ba al’adarmu ba ce a nan a ba da’ya ƙarama aure kafin’yar fari.
27 Be uda lasu lolo nasu hi afae da dagosea, defea, na da La: isele amola dima imunu. Be amo lama: ne, di da na hawa: hamosu ode fesuale eno hamoma.”
Ka gama makon amaryanci na’yar nan; sa’an nan za mu ba ka ƙaramar ita ma, don ƙarin waɗansu shekaru bakwai na aiki.”
28 Ya: igobe da amo hamomu sia: i. Amalalu, hi afae aligili, La: iba: ne da ea mano La: isele amo ema i.
Haka kuwa Yaƙub ya yi. Ya gama mako guda da Liyatu, sa’an nan Laban ya ba shi’yarsa Rahila tă zama matarsa.
29 (La: iba: ne da ea udigili hawa: hamosu a: fini ea dio amo Biliha amo La: isele fidimusa: i.)
Laban ya ba da baranyarsa Bilha wa’yarsa Rahila ta zama mai hidimarta.
30 Ya: igobe da La: isele amo gilisili golai. Ea magesa: i hou ema da ea asigi hou Lia ema baligi dagoi. Amalalu, e da La: iba: ne ea hawa: hamosu ode fesuale eno hamoi.
Yaƙub ya kwana da Rahila ita ma, ya kuwa ƙaunaci Rahila fiye da Liyatu. Ya kuma yi wa Laban aiki na ƙarin waɗansu shekaru bakwai.
31 Hina Gode da Ya: igobe ea hou amo La: iselema bagade asigi amola Liama fonobahadi asigi amo ba: beba: le, Gode da Liama mano lama: ne logo fodoi. Be La: isele da aligime esalu.
Sa’ad da Ubangiji ya ga ba a ƙaunar Liyatu, sai ya buɗe mahaifarta, amma Rahila ta zama bakararriya.
32 Lia da abula agui, dunu mano lalelegei. E amane sia: i, “Hina Gode da na se nabasu ba: i dagoi. Wali nagoa da nama asigimu.” Amaiba: le, e da dio asuli amo Liubene (Se Nabasu Ba: i)
Sai Liyatu ta yi ciki ta haifi ɗa. Ta sa masa suna Ruben, gama ta ce, “Domin Ubangiji ya ga wahalata. Tabbatacce mijina zai ƙaunace ni yanzu.”
33 Amalalu, e da bu eno abula agui ba: i. Dunu mano eno da lalelegele, Lia da amane sia: i, “Hina Gode da Ya: igobe da nama hame asigi amo nababeba: le, mano nama i.” Amaiba: le, amo manoma e da Simione (Nabasu dunu) dio asuli.
Ta sāke yin ciki, sa’ad da kuma ta haifi ɗa sai ta ce, “Gama Ubangiji ya ji cewa ba a ƙaunata, ya ba ni wannan shi ma.” Saboda haka ta ba shi suna Simeyon.
34 E da bu eno abula agui. Dunu mano eno lai. E amane sia: i, “Wali na da dunu mano udiana laiba: le, nagoa da nama la: gi dagoi ba: mu.” Amaiba: le, e da amo manoma Lifai (La: gi) dio asuli.
Har yanzu ta yi ciki, sa’ad da kuma ta haifi ɗa sai ta ce, “Yanzu, a ƙarshe mijina zai manne mini, gama na haifa masa’ya’ya maza uku.” Saboda haka ta ba shi suna Lawi.
35 Amalalu, e da abula agui, dunu mano eno lai. E da amane sia: i, “Wali na da Hina Godema nodomu.” Amaiba: le, e da amo manoma Yuda (Nodosu) dio asuli. Amalalu, e da mano lasu yolesi.
Ta sāke yin ciki, sa’ad da ta haifi ɗa sai ta ce, “A wannan lokaci zan yabi Ubangiji.” Saboda haka ta ba shi suna Yahuda. Sa’an nan ta daina haihuwa.

< Mui 29 >