< Mui 26 >

1 Soge huluane da ha: i bagade eno ba: i. Musa: , A: ibalaha: me ea esoga ha: i bagade ba: i, be amo da eno. Aisage da Abimelege amo Filisidini hina bagade Gila moilai bai bagade ganodini esalu, ema asi.
Aka yi yunwa a ƙasar; ban da yunwar da aka yi da fari a zamanin Ibrahim, sai Ishaku ya tafi wurin Abimelek sarkin Filistiyawa a Gerar.
2 Hina Gode da Aisagema misini, amane sia: i, “Idibidi amoga mae masa. Be na olelemu soge amo ganodini esaloma.
Ubangiji kuwa ya bayyana ga Ishaku ya ce, “Kada ka gangara zuwa Masar; ka yi zauna a ƙasar da zan faɗa maka.
3 Amo soge ganodini fonobahadi ouesaloma. Amalalu, Na amola gilisili esalumu amola dima hahawane dogolegele fidimu. Bai Na da amo soge huluane Na da dima amola dia fa: no lalelegemu fi ilima imunu. Na da gousa: su dia ada A: ibalaha: mema hamoi, amo Na da didili hamomu.
Ka zauna a wannan ƙasa na ɗan lokaci, zan kuwa kasance tare da kai, zan kuma albarkace ka. Gama zan ba da waɗannan ƙasashe gare ka da kuma zuriyarka. Zan kuma cika rantsuwar da na yi wa mahaifinka Ibrahim.
4 Na da digaga fi dunu amo gasumuni ilia idi defele hamomu. Amo soge huluane ilima imunu. Amola ilia houba: le, osobo bagade fifi asi gala huluane da hahawane dogolegele hou ba: mu.
Zan sa zuriyarka ta yi yawa kamar taurari a sararin sama zan kuwa ba su dukan waɗannan ƙasashe, ta wurin’ya’yanka kuma za a albarkaci dukan al’umman duniya,
5 Bai A: ibalaha: me da Na sia: nabasu. E da Na hanai amola Na Sema amola Na hamoma: ne sia: i huluane mae fili, nabasu hou hamosu.
domin Ibrahim ya yi mini biyayya ya kuma kiyaye umarnaina, ƙa’idodina da kuma dokokina.”
6 Amaiba: le, Aisage da Gila moilai bai bagade ganodini esalu.
Sai Ishaku ya zauna a Gerar.
7 Amo soge dunu da ea uda ea hou ema adole ba: loba, e da amane sia: i, “E da na dalusi.” E da, “Amo da na uda” sia: musa: bagade beda: i galu. Bai e agoane dawa: i, “Amo soge dunu da Lebega da na uda dawa: sea, na fane legemu. Bai e da noga: iwane ba: sa.”
Sa’ad da mutanen wurin suka tambaye shi game da matarsa, sai ya ce, “’Yar’uwata ce,” gama yana tsoro yă ce, “Ita matata ce.” Ya yi tunani, “Mutane wannan wuri za su kashe ni ta dalili Rebeka, domin kyakkyawa ce.”
8 Aisage amogai eso bagohame esaloba, Filisidini hina bagade dunu Abimelege, da ea fo misa: ne agenesi amoga gududili ba: loba, Aisage ea uda Lebega amo nonogonanebe ba: i.
Sa’ad da Ishaku ya daɗe a can, sai Abimelek sarkin Filistiyawa ya duba daga taga ya ga Ishaku yana rungumar matarsa Rebeka.
9 Amaiba: le, Abimelege da Aisagema misa: ne sia: i. E da amane sia: i, “Amo da dia uda. Di da abuli, ‘amo da na dalusi’ sia: bela: ?” Aisage da ema bu adole i, “Na da enoga medosa: besa: le, agoane hamoi.”
Saboda haka Abimelek ya aika Ishaku yă je, sa’an nan ya ce, “Tabbatacce ita matarka ce! Me ya sa ka ce, ‘Ita’yar’uwata ce?’” Ishaku ya amsa masa ya ce, “Don na yi tsammani zan rasa raina saboda ita.”
10 Amalalu, Abimelege da amane sia: i, “Di da ninima adi hamobela: ? Ninia fi dunu afae da ema gilisili golai ganiaba, ninia huluane da wadela: i dunu fi ba: la: loba.”
Sa’an nan Abimelek ya ce, “Me ke nan ka yi mana? Da a ce wani daga mazanmu ya kwana da matarka, ai, da ka jawo laifi a kanmu.”
11 Amaiba: le, Abimelege da ea fi dunu ilima amane sia: i, “Nowa da amo dunu o ea uda wadela: sea, amo dunu ninia fane legemu.”
Saboda haka Abimelek ya yi umarni ga dukan mutane. “Duk wanda ya fitine wannan mutum ko matarsa, tabbatacce za a kashe shi.”
12 Aisage da amo soge ganodini, ha: i manu bugi. Hina Gode da hahawane dogolegelewane fidibiba: le, amo bugi da ha: i manu bagade legei.
Ishaku ya shuka hatsi a wannan ƙasa, a shekaran nan ya yi girbi ninki ɗari, domin Ubangiji ya albarkace shi.
13 E da bagade gagui dunu agoane ba: i. Ea gagui da asigilabeba: le, ea gagui da bagadedafa ba: i.
Mutumin ya arzuta, arzikinsa ya yi ta haɓaka har ya zama attajiri.
14 E sibi, goudi amola bulamagau bagohame gaguiba: le, Filisidini dunu da e mudale ba: i.
Ya kasance da garkunan tumaki da na shanu da bayi masu yawa, har Filistiyawa suka yi ƙyashinsa.
15 Amaiba: le, Filisidini dunu da hano uli dogoi huluane amo ea ada hawa: hamosu dunu da A: ibalaha: me ea esoga dogoi, amo huluane ga: si. Ilia huluane osoboga nabasu.
Saboda haka dukan rijiyoyin da bayin mahaifinsa suka haƙa a kwanakin da mahaifinsa Ibrahim yake da rai, Filistiyawa sun toshe su, suka kuma ciccike su da ƙasa.
16 Amalalu, Abimelege da Aisagema amane sia: i, “Di nini yolesili masa! Bai di da gasa bagade hamoi dagoi.”
Sai Abimelek ya ce wa Ishaku, “Fita daga cikinmu; ka fi ƙarfinmu.”
17 Amaiba: le, Aisage da amo soge yolesili, Gila Fago amoga esalu.
Saboda haka Ishaku ya fita daga can, ya yi sansani a Kwarin Gerar, ya kuma zauna a can.
18 Amoga hano uli dogoi amo A: ibalaha: me ea esoga dogoi be Filisidini dunu da ga: i, amo Aisage bu doasi. Amola dio A: ibalaha: me da amo uli dogoi amoma asuli, amo dio Aisage bu asuli.
Ishaku ya sāke tona rijiyoyi waɗanda dā aka haƙa a zamanin Ibrahim mahaifinsa, gama Filistiyawa suka tattoshe bayan mutuwar Ibrahim, ya kuma sa musu sunayen da mahaifinsa ya ba su.
19 Aisage da umi amo ganodini dogolalu, noga: iwane hano ba: i.
Barorin Ishaku suka haƙa cikin kwarin suka kuwa sami rijiya mai ruwa mai kyau a can.
20 Be Gila sibi ouligisu dunu da Aisage ea sibi ouligisu dunu ilima sia: ga gegei. Ilia amane sia: i, “Amo hano da ninia:” Amaiba: le, e da amo hanoma “Sia: ga Gegesu” dio asuli.
Amma makiyayan Gerar suka yi faɗa da na Ishaku suka ce, “Ruwan namu ne!” Saboda haka Ishaku ya ba wa rijiyar suna Esek, domin sun yi faɗa da shi.
21 Amalalu ilia da hano uli dou eno dogoi. Be ilia amoga eno sia: ga gegei. Amaiba: le, e da amo hanoma Sidina (Ha Lai) dio asuli.
Sai suka haƙa wata rijiya, amma suka yi faɗa a kanta ita ma, saboda haka ya ce da ita Sitna.
22 Bu asili, e da hano uli eno dogoi. Amoga ilia da hame sia: ga gegei. Amaiba: le, e da amo hano uli dogoima Lihoubode (Hahawane Halegale Lala) dio asuli. E amane sia: i, “Wali Hina Gode da sogebi defele ninima ia dagoiba: le, ninia da hahawane soge ganodini udigili lala.”
Sai Ishaku ya matsa daga can ya sāke haƙa wata rijiyar, babu wani kuma da yi faɗa a kanta. Sai ya ba ta suna Rehobot, yana cewa, “Yanzu Ubangiji ya ba mu wuri, za mu kuwa yi ta haihuwa a ƙasar.”
23 Amoga asili, e da Biasiba amoga asi.
Daga can ya haura zuwa Beyersheba.
24 Amo gasia, Hina Gode da ema misini amane sia: i, “Na da dia ada A: ibalaha: me amo ea Gode esala. Mae beda: ma! Na da di amola gilisili lala. Na da Na hawa: hamosu dunu A: ibalaha: mema hahawane sia: beba: le, Na dima hahawane dogolegele hamomu amola digaga lalelegemu fi amo bagade hamomu.”
A wannan dare Ubangiji ya bayyana gare shi ya ce, “Ni ne Allah na mahaifinka Ibrahim. Kada ka ji tsoro, gama ina tare da kai, zan albarkace ka, zan kuma ƙara yawan zuriyarka saboda bawana Ibrahim.”
25 Aisage da amo sogega oloda hamone, Hina Godema nodone sia: ne gadoi. E amoga abula diasu gagui, amola ea hawa: hamosu dunu da hano uli dogoi.
Sai Ishaku ya gina bagade a can, ya kuma kira bisa sunan Ubangiji. A can ya kafa tentinsa, a can kuma bayinsa suka haƙa wata rijiya.
26 Abimelege, ea fidisu dunu Ahusa: de amola ea dadi gagui dunu hina amo Fa: igole da Gila moilai bai bagade yolesili, Aisagema doaga: i.
Ana cikin haka, sai Abimelek ya zo wurinsa daga Gerar, tare da Ahuzzat mai ba shi shawara da Fikol shugaban mayaƙansa.
27 Amalalu, Aisage ema amane adole ba: i, “Di da musa: nama ha laiba: le, dia soge fisili masa: ne nama sia: i dagoi. Amaiba: le, di abuliba: le nama waha misi?”
Ishaku ya tambaye su, “Me ya kawo ku gare ni, da yake kun yi gāba da ni, kuka kuma kore ni?”
28 Ilia bu adole i, “Wali ninia dawa: ! Hina Gode da dia fidisu esala. Ninia wali gousa: sudafa hamomu da defea.
Suka amsa, “Mun ga a zahiri cewa Ubangiji yana tare da kai; saboda haka muka ce, ‘Dole rantsuwa ta kasance tsakaninmu da kai.’ Bari mu yi yarjejjeniya da kai
29 Di ninima se maedafa ima: ne sia: ma. Ninia da dima se hame i, amo defele di da nini fidimu da defea. Ninia da dima asigi hou hamonanu, dia ga masa: ne logo doasi dagoi. Amola wali Hina Gode da dima hahawane dogolegele ilegei dagoi.”
cewa ba za ka cuce mu ba, kamar yadda ba mu fitine ka ba, amma muka yi maka kirki, muka kuma sallame ka cikin salama. Yanzu kuwa kai albarkatacce ne na Ubangiji.”
30 Aisage da ili moma: ne, lolo nasu hamoi. Ilia huluane ha: i amola waini hano mai dagoi.
Sai Ishaku ya shirya musu liyafa, suka ci suka kuma sha.
31 Aya hahabedafa, Aisage amola Filisidini dunu da gousa: su hamoi. Aisage da ilima “asigibio” sia: nanu, ilia olofole agoane afafai.
Kashegari da sassafe sai mutanen suka yi wa juna rantsuwa. Sa’an nan Ishaku ya sallame su, suka kuwa tafi cikin salama.
32 Amo esoga, Aisage ea hawa: hamosu dunu da ema misini, ilia da hano uli dogoi amo olelei. Ilia da amane sia: i, “Ninia hano ba: i dagoi.”
A wannan rana bayin Ishaku suka zo suka faɗa masa game da rijiyar da suka haƙa. Suka ce, “Mun sami ruwa!”
33 E da amo hano Siba (“hou ilegele sia:” o eno dawaloma: ne da “fesuale hano”). Biasiba da amoga ea dio lai dagoi.
Sai ya kira ta Shiba, don haka har wa yau ana kira garin Beyersheba.
34 Iso da ode 40 lai dagoi. Amalalu, e da Hidaide a: fini aduna lai dagoi. Afae ea dio da Yudide amo Bieli ea mano. Eno da Basemade amo Ilone ea mano.
Sa’ad da Yaƙub ya kai shekaru arba’in da haihuwa, sai ya auri Yudit’yar Beyeri mutumin Hitti, da kuma Basemat’yar Elon mutumin Hitti.
35 Aisage amola Lebega da amo hou ba: beba: le, se bagade nabasu.
Su ne suka zama sanadin baƙin ciki ga Ishaku da Rebeka.

< Mui 26 >